HADARIN GABAS - by Nazeefa Sabo Nashe
HADARIN GABAS - by Nazeefa Sabo Nashe
1
*********
1️⃣ 1
A hankali ta mik’e daga faffa’dan gadon nasu da yaji shimfi’da mai kyawun gaske ta zallar wani bedsheet
da duvet d’insa Pink color mai kyawun gaske. Idanu ta zubawa Twin sister d’inta sai kuma ta saka hannu
ta Shafa gefen chin d’in ta tana murmushi she loves her sister so much. Bata son abinda zai tab’a ta ko
ka’dan ko don sun zama y’an biyu ne. Iman ta ‘d’an juya ka’dan tana bu’de idonta Akan na Amani sai
kuma ta d’an Ware ido tana Kai kallonta kan agogon da ke bedsides drawer d’insù. Ware ido ta yi da
sauri tana furta “Oh shit, already na San mun yi late zamu sha fa’dan Dada be quick mana Ama ki shiga
wankan.” Amani ta d’an turo baki tana mik’ewa da y’ar b’ingilar rigar barcinta fara tas silk da ita. Hakan
yasa tabi jikinta ta manne ta fitar da kyakykyawar surarta duk da bata da k’iba Amma akwai cikar zati
duk wani waje da ake son ya cika a jikin mace na Amani a cike yake musamman kwana biyu da take sake
wani irin cika da k’iba da kyau na ban mamaki kamar mai k’aramin ciki. Toilet ta shiga tana tafiya kamar
bata son taka k’asa. A toilet d’in ma bata fara wanka ba sai da ta gama jan rai sannan ta shiga bathtub
d’in ta yi wankan kamar bata so. Bata damu da fa’dan Dadan ba dama yanzu a kullum so take ta dinga
b’ata masa rai she hates him kamar ba mahaifin da ya kawota duniya ba, da tana da iko bata Jin zai sake
ko kwana guda a duniya nan. Ta da’de sosai tana Jin Iman na ta buga mata k’ofa Amma ta yi burus sai da
ta gaji don kanta sannan ta fito. Jikinta da mitsitsin towel. Idanunta akan Iman da take ta mata masifa.
“Kin San me kika aikata kuwa Ama? Kina son yau Dada ya yi yagalgalamu ne sai dai ya yi warning d’in mu
kada mu yi late Amma kin shiga toilet kamar mai son canja fata. Ji har kin saka na yi staining jikina….”
Ama da sauri ta kai idonta kan staining d’in da Iman d’in ta ce ta yi zuciyarta tayi wani irin bugu da k’arfin
gaske ta kasa ko motsi tana kallon Iman ta shige toilet. Amani took a deep breath, Bugu k’irjinta yake
sosai bakinta ya bushe bata Jin wani yawu ko ka’dan a cikinsa a hankali ta furta “Innalillahi wa inna
ilaihirrajiuna what happened to me? Yaushe rabo na da period I forgot ma ana wani Abu period…”
Zuciyatta ta sake harbawa da ta tuno mata idan har bata manta ba It is exactly 3 months rabonta da
period kuma sam bata kawo a ranta ba sai yanzu da Iman ta tuna mata ana wani Abu wai shi Al’ada. A
wani irin sauri ta saka kayanta ta fice daga bedroom da sauri hannunta rik’e da Car key d’inta ta fita
harabar gidan. Sam bata cikin nutsuwarta don haka bata San ta gabza karo da Dadan ba ya ja baya da
sauri fuskarsa a ha’de ya zuba mata birkitattun idanunsa itama nata Wild eyes d’in ta zuba masa tana Jin
wutar masifa tana cin zuciyarta…. Kamar ba Dadanta ba kamar ba Wanda take so ba a baya, Uban da ya
kawota duniya Amma a yanzu ya zama wani enemy d’inta. Mak’iyin da bata Jin akwai na biyunsa. Shima
a zafafen yake kallonta yana Jin fiye da abinda take ji a zuciyarta sai kuma ya ja tsaki zai yi magana ta
juya da sauri itama tana jan nata k’aramin tsakin da ya ji sound d’insa har tsakiyar k’irjinsa. Zuciyarsa ta
sake hassala ya fincikota da k’arfin gaske yana furta “Are you crazy? Ni mahaifinki kike ma wannan
tsakin?” Ta juya idonta kafin ta janye jikinta da k’arfin gaske tana pointing d’insa da d’an yatsa ta furta
“And so what? Aren’t you ashamed to call your self my father? Mhmn Mahaifina fa ka ce? Okay bari na
dawo daga asibiti idan abinda nake zargi ya tabbata ka shirya ganin duk wani tozarci a duniya wallahi
don ba zan rufa maka asiri ba, I will show duniya Who you are. Zan nuna musu saboda ku’di ka zubar da
mutuncinka ka kusanci y’arka…” ta sake cije bakinta idanunta Sun ka’da Sun yi jajur ta sake furta lokacin
tears ne kawai suke screaming daga idanunta, ta furta “Saboda ku’di da son mulki ka kawar min da
budurci na wallahi sai na je gidan radio na siyi field guda don kawai na tona maka asiri…. I hate you
Dada….” ta fa’da cikin whispering voice dinta. Duk da a hankali take magana Amma ta cikin muryarta
kana Jin rashin nutsuwa da zafin da zuciyarta take ciki. Leb’enta sai rawa suke jikinta na kakkarwa ta
shiga motar ta ta bar Dada a tsaye hannunsa sanye cikin aljihu fuskar nan kamar bai tab’a fara’a ba. Da
k’arfinta ta Fisgi motar tana Jin kamar ta bi ta kan Dadan nata ta marka’de shi ya Mutu ta huta da
ganinsa. Fuskar da a da ba abinda yake mata kyau sama da ita Amma a yanzu ba Abu mai muni sama da
fuskar Dada a idonta….
Zuciyarta na racing ta shiga mota, gaba d’aya a firgice take. A idanunta kana hango shock sosai.
Rough Driving take yi Allah ne ya Kai ta wani private Hospital lafiya. Asibitin k’arami ne sosai sai dai mai
kyan gaske. A jikinta ta dinga Jin ko ba’a gwada ba ta San ciki ne da ita ba kuma cikin kowa ba sai na
mahaifin da ya kawota duniya. Wannan wani irin bala’i ne. Hijab d’inta ta gyara sannan taja tissue ta
goge hawayen da tunda ta fito daga gida yake zuba idanunta Sun ka’da Sun yi jajur gasu dama manya sai
suka sake kumbura. Shade ta saka a idanun ta fito daga motar k’afarta sanye da black slippers ba
companyn givenchy…..
Amani walked blindly, rawa kawai k’afarta take.
Jikinta a sanyaye duk da usually haka take tafiyar ta, sai dai na yau yafi na ko yaushe lazy. Tana takun
zuciyatta na sake tsananta bugu har ta isa inda zata amshi file d’in ta. Ba yau ne farkon zuwanta asibitin
ba dama can suna da File a asibitin. Kallonta nurse ta yi ka’dan sai kuma ta nuna mata scale nufinta ta
hau a gwada weight d’inta. K’aramin tsaki ta ja don sam bata son a b’ata mata lokaci ta lura kuma
wannan matar so take ta yi wasting time d’inta. Bayan auna weight sai kuma ta gwada B.p d’inta ya hau
ka’dan don haka ta d’an kalleta tana furta “Are you okay? Na ga B.p d’inki ya hau.” Zuciyar Amani a
zafafe kamar zata fito daga k’irjinta ta watsa mata wani banzan kallo tana furta “Kin tab’a ganin Wanda
yake Okay yazo wajen likita? I hate silly question…” Shiru nurse d’in ta yi kafin ta furta “Am sorry Ma’am,
I don’t meant to hurt you…” Daga haka ta shiga Office d’in Doctor d’in don kai masa File d’in Amani
Moddibo. Amani ta sake binta da kallo tana turo k’aramin bakinta zuciyarta take jin tana wani irin zafi
kamar ta fito daga jikinta….
Imaan…
Tun bayan da ta fito daga wanka bata ga Amanin ba, a gaggauce ta shirya cikin simple dress kamar yarda
ta Saba, don sam bata fiye son dress da zai dameta ba. Ta gyara gashinta a gaggauce kafin ta fice a
zuciyarta tana furta Ina ta tafi ne? Don dai ta San ba cin abinci ba a rayuwa ba abinda Amani bata shiri da
shi sama da abinci…. Ta waiwaiga parlorn bata ganta ba, hakan yasa ta mayar da kallonta kan Dadansu
da yake zaune ya jingina da kujera idanunsa a lumshe hakan ya bawa gashin idonsa damar sake
kwanciya sosai. Sai dai kamar Imani hawaye ta gani ka’dan a gefen idonsa. Hannu ta saka ta d’an bugi
gefen kujerar tana furta “Dada Are you Okay?” Ya bu’de lumsassun idanunsa ya zuba su akan Imani da
yana da dama da ya sanar mata He is not Okay, sai dai ba ta yarda za’a yi ya yiwa duniya bayanin abinda
yake ransa, wani sirri ne da ba wanda ya sani daga shi sai Amani sai matarsa Safna.
Ya lumshe idonsa yana taune gefen lips d’insa murya a dashe ya furta “Am Okay Iman.” Daga haka ya
mik’e cikin sassarfa zai bar wajen. Ya ji Iman ta ce “Dada where is Ama? Ban ganta ba kada mu yi late yau
zasu bamu admission later d’in mu.” Bai juyo ba ya amsa mata da cewa “Na ga ta fita a mota may be she
can’t wait. Sai ki biya school d’in.” Iman ta mik’e tana k’ok’arin kiran Amanin da take ta rejecting call d’in
don a time d’in zata ga Doctor. Da taga ta k’i daina kira sai kawai ta tura mata text. “At hospital..” ta
kashe wayar. Imani ta dinga duban wayar tana mamakin abinda ta ji Amanin ta ce “Hospital? Wajen wa
duk da d’okin Amani na son fara zuwa makarantar nan a ce ta tafi hospital. Sai taji zuciyarta ta kasa
yarda ta tafi school d’in ba ita don haka kawai sai itama ta tafi asibitin don duba mai ya faru. Ta San
asibiti guda suke zuwa asibiti ne da likitocin cikinsa suka kasance kwararru sosai duk da bai da girma
amma ya yi suna sosai.
Amani…..
Ta zauna jikinta a sanyaye tana kallon Doctorn da tun shigowar ta ya zuba mata ido. Bata son kallo sam
yana daga cikin abubuwan da ta yi hating much a rayuwarta. Don haka ta d’an turo baki tana murmuring
ta zauna suna facing juna da Doctor Hisham.. “Amani me ya faru?” Samun kanta ta yi da daburce wa ta ji
kamar ta tashi ta tafi ta yaya zata dube shi ta sanar da shi she come for pregnancy test alhali ya san ba
aure ne da ita ba. Sai ta ji kamar ta yi wauta tazo ta tari Doctorn asibitin da suke zuwa duka familyn su.
Amma ya zata yi? Nan ta sani tun suna yara nan d’in ma bata tab’a kawo kanta ita ka’dai ba, sometimes
sun fi zuwa da Inna Talatu ko Didi kakarsu. Hakan yasa ta daburce ta kasa magana. Dr. Hisham dai ya
zuba mata ido yana noticing duk wani motsi nata. Har ya gaji da shirunta ya furta “Amani Moddibo talk
to me… ki gaya min matsalarki..” Ta d’ago tana kallonsa sai ta girgiza kai da sauri ta mik’e zata fita amma
Dr.Hisham ya hanata sabida maganar da ta ji ya yi ta doki dodon kunnenta. “Kin zo pregnancy test
Right?” Wani irin bugu taji zuciyarta ta yi da sauri ta juya tana kallonsa zuciyarta da mamakin furucinsa
ta furta “How do you know?” Lumshe idonsa ya yi yana murmushi kafin ya furta “I know because I am a
Doctor…” jikin Amani na rawa ta zube a kujerar da take gabansa har ta fara ha’da Gumi idanunta na
kawo ruwa ta furta “Kana nufin ka gano am pregnant? Tun kafin ma a gwada. How? Na shiga uku.” Ta
furta idanunta na zubar da wasu irin hawaye jikinta ko ina rawa yake shikkenan ya tabbata tana d’auke
da cikin mahaifinta. Ina zata kai wannan abin kunyar? Da wani ido zata kalli duniya ta musu bayani…
runtse idonta ta yi tana hango kanta a jikin Dada sanda abin ya faru. Ba zata tab’a forgetting wannan
daren ba. Ganin hankakinta ya yi mugun tashi hakan yasa Doctorn Hisham d’an girgiza kai cike da
tausayinta ya ce “Sit down Amani, am note sure kina d’auke da ciki, har sai mun yi miki test zamu
tabbatar sometimes period na d’aukewa mace for some reason, idan har kin san ba wani abu you should
not worry ki nutsu, idan ma cikin ne akwai hanyar da za’a rabaku da shi ba tare da wani ya sani ba. Ta
zauna har a lokacin tana jin wani irin jiri. Holding kanta da kamar ana mata pounding ta yi. Tana kallon
Doctorn da ya mik’e da kansa ya fita, sai gashi ya dawo da wani d’an silver tray a hannunsa. Da kansa ya
d’au blood sample dinta sannan ya bata wata y’ar roba ya ce yaba needing fitsarinta. A toilet d’insa ta yi
ta fito ta mik’a masa hanninta na rawa idaninta still suna zubar da hawaye. Cikin rarrashi ya zaunar da
ita, don haka kawai sai ya ji yarinyar na ba shi tausayi. Ya dawo bayan mintuna ya zauna yana jiran result
d’in. K’ok’ari yake ya kawarwa da Amani damuwa sai dai ina ta lula duniyar tunani.
Ba’a yi taking time ba Nurse d’in ta shigo da enveloped a hannunta. Ta mik’a ma Doctorn. A hankali ya
fara ware envelope d’in. Kafin Amani taga ya ‘dago ya zuba mata ido hakan yasa ta ji zuciyarta ta wani
irin bugawa da k’arfi ta ce I know am pregnant Innalillahi wa inna ilaihir rajiuna…. “ Doctor Hisham
hankalinsa a tashe ya dinga k’ok’arin kwantar mata da hankali shi kansa bai san yana da sanyin murya ba
sai a ranar ya tsorata da yaga pregnancy test d’in shows positive. A hankali ya furta “Calm down Amani,
tell me what happened, I promised you zan cire miki cikin right now….” Amani ta d’ago tana masa wani
irin kallo kafin cikin wata irin murya ta furta “I won’t abort it, I won’t Abort it. I want to give birth to it, ko
da ni zan rasa rayuwata saboda bak’in cikin haihuwarsa ina son cikina whether for my sake or to spite
my father. I want to see what people said when I introduce my child. This is the product of his sins Zan
b’ata siyasar tasa siyasar da ya yi amfani da ni don ya cimma burinsa. Zan b’ata masa suna daga mutum
mai farin jini zuwa mai bak’in jini. Oh God give me strength to endure this madness….. Ta fa’da cikin
wata iron murya da take shaking… Doctor kallonta kawai Yake ba Tate da ya fuskanci da wa take ba…
Ta saki wani irin k’ara a duk sanda zata tuna sai hakan ta faru da ita fita take cikin hayyacinta. Da sauri
Hisham ya tare ta ganin zata kai k’asa sai dai ina tun kafin ta fa’do jikinsa ya tabbatar ta suma. Da sauri
ya kwantar da ita a kan gadon d’akin. Kafin ya lalubi wayarsa ya kira nurse kafin tazo ya mayar da kiran
kan Imaam Moddibo….
A kasalance Dada ya d’aga wayar yana mamakin dalilin da yasa Doctor Hisham zai kira shi. Haka kawai
sai ya samu kansa da fa’duwar gaba sai dai yanayinsa bai nuna ba don da wuya kaga abinda zai firgita
zuciyar Moddin Didi. Amsa sallamar ya yi.Doctor Hisham da sauri ya sanar da shi abinda ya faru… Wata
irin kakkarwa Jikin Dada ya fara yi ya ce “Did you just say Amani is pregnant?” Hisham ya ce “Yes she is
pregnant result ya nuna haka.”
A zafafe Moddi ya ce “Ka zubar da shi Doctor, ka zubar da shi yanzun nan bana son kowa ya san da shi
zan biya ka ko nawa ne……” “Cikin wa za’a zubar?” Mommy Safna ta fa’da tana shigowa cikin d’akin. Ya
dubi Uwargidan nasa hankali tashe….
JIKAR NASHE CE★✍️HADARIN GABAS……👌
KARFE A WUTA(Ayshacool)
MUDALLAB(Nimcyluv)
08033748387.
#AmanisStory
#Resillience
#Healing
#SurvivorStory
#Newbook
#LoveStory.
2️⃣
Idanuwa suka ha’da Safna a bayyane ta nuna tashin hankalinta da sauri ta isa inda yake ta zauna a
gabansa. Hannayensa ta kama tana kallonsa da raunatattun idanunta ta furta “You are not telling me
Amani ce ke da ciki? Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna yanzu ya za mu yi Imaam?” Wani irin kallo ya zuba
mata kallo mai bayyana zallar takaici kafin ya cusa hannayensa cikin gashin kansa, leb’ensa ya taune
daga gefe a zafafe cikin B’acin rai Ya ce “Ke kika jawo Safna, ke kika cilla ni cikin wannan
bala’in sabida neman duniya, ga duniyar ta samu Amma yanzu ta yaya kike son idan asiri na ta tonu na yi
bayani? Ta yaya kike son na yiwa Didi bayani da sauran Yayyena da idanunsu yanzu zasu dawo kai na?
Didi zata tsine min, Yayyena za su yi Allah wadarai da na zamo ni ne kawai d’an uwansu namiji. Jama’ar
duniya musamman na jihata za su tsaneni mulkin da na samu ya tashi a banza kowa zai dinga kallon
arziki na a wani mudubi na daban. Kin cuce ni Safna tun a lokacin na ce Miki No! Amma Muhammad
Alwan ya ha’da baki da ke kuka saka na kusanci y’ata ta ciki na dole, na yi ruining life d’inta na saka mata
tsana ta a zuciyarta a zahiri a yanzu ba Wanda Ama ta tsana a duniyar nan fiye da ni, tana jin kamar ta
kashe ni.” Safna ta ja hannunsa zata rik’e da wani irin zafin nama ya janye hannun yana kallonta da
birkitattun idanunsa. Ko a baya tana shakkar Imaam Moddibo da wannan kallon balle yanzu da yake
cikin yanayin da bata tab’a ganinsa ba. “Ka nutsu Imaam mu samu mafita. Laifi ne an riga an aikata kuma
ya wuce ba shikkenan ba. Yanzu zuwa zamu yi asibitin mu saka Doctor ya yi aborting cikin ko bata so.
Maganar wai kada asiri ya tonu ka bar ni da ita I will figure it out” Ta furta tana d’an sakin murmushi da
alama sam abin bai dameta ba. Yes bai dameta ba ko ka’dan asalima wani murna take da farin ciki
burinta ya cika ranar da ta da’de tana jira ce tazo ranar da zata shafawa Amani black paint da mutane
zasu tsaneta a yanzu kam ta San Amani ba zata tab’a auruwa ba. Su Didin da suke matuk’ar sonta zasu
tsaneta musamman idan suka ji ita ta kai kanta d’akin Moddin. Akwai abubuwa da suka faru da yawa
Wanda ba zai bada k’ofar zarginta ba a matsayinta na kishiyar Uwarsu, tana da evidence da idan ta nuna
sai zuciyar kowa ta yi shock. Kallonsa kawai take idanunsa a lumshe tana hango yarda zuciyarsa take
d’agawa da sauri. “Ka tashi mu tafi, ba mu da lokacin b’atawa ka San yarinyar can da kafiya, kada tazo ta
aikata abinda za mu yi regretting.” Ya mik’e jikinsa a sanyaye yana d’iban phones d’insa. Bai canja daga
jallabiyar da take jikinsa ba, ko hula Babu a kansa hakan ya bawa sumarsa mai kyan gaske damar fitowa
sai shek’i take. Suka fita securities da body guards na ganinsu suka yi saurin mik’ewa zuwa inda suke. Da
sauri Moddi ya dakatar da su duk da Sun so turjewa amma ya sanar da su ba inda zai fita da su. Ya shiga
zafaffiyar motar sa shi da Safna suka fice daga gidan. Still wani irin zafi yake ji a zuciyarsa kamar ma ciwo
zuciyar take masa tun sanda abin ya faru har yau bai huta ba, ba zai kuma ce ga lokaci guda da ya yi barci
nutsatstse ba, ba ya iya barci yana jin takaicin kansa da kallon da yarinyarsa take masa. Kallo ne mai
bayyana tsanarsa sosai a ranta. Ta raina shi bata ganin girmansa. Yes ya cancanta ta aikata fiye da haka
shi da kansa ya san He deserves more than that…. Sam zuciyarsa ba nutsuwa yake driving d’in. Ya san dai
yau dole asirinsa zai tonu. Yau Didi zata tsaneshi don yau Adda Tee zata bayyana abinda ta sani itama,
Wanda ta sha garga’din sa Amma Safna ta rusa komai ta saka shi aikata abinda yake nadamar
zamowarsa d’an Adam ba dabba ba. Yana jin a yanzu ba ya buk’atar ku’din, mulkin da komai ma yafi
buk’atar mutuncinsa, yana son ya koma
Malaminsa na Jami’a ko ma’aikacin company kamar yarda yake a baya. Amma ta yaya? Duk wancan
labarin ya shu’de yanzu wani shafin labari zai bu’de Wanda ya tabbatar ba zai rubutu a wajensa ba.
Bak’in ciki da takaici ne zasu kashe shi. Amani ba zata tab’a rufa masa asiri ba…. A cikin irin wannan
tunanin yake driving d’in. Ya saba fitar sirri da wannan motar shi yasa ba Wanda ya kawo shi ne.
IMAAN
★★
Jikinta a sanyaye ta yi parking tata motar. Tana bin motar Amani da take parking space na asibitin da
kallo. Haka kawai sai ta samu kanta da tashin hankali ta ji bugun zuciyarta yana k’ruwa. Kife kanta ta yi a
saman steering motar idanunta a lumshe sam bata son ta ji ta shiga irin wannan yanayin, don a duk
sanda ta ji ta a arin wannan yanayin kamar alerting d’inta ake something bad is going to happen….
Addu’a ta yi sosai a ranta kafin ta bu’de motat jikinta a sanyaye ta fito. Tana tafiya bugun zuciyarta na
sake k’ruwa. A sanyaye ta yiwa receptionist d’in magana. Receptionist d’in ta d’ago tana kallonta kafin
ta furta “She is Inside.” Ta fa’da tana nuna mata consultation room d’in da Amanin ke ciki. Duk Wanda
yake asibitin ya san su, ya kuma san matsayin su asibitin Mahaifinsu ne Moddibo kuma bayan da ya ci
mulki bai fasa zuwa asibitin ba. Asibiti ne da aka yi shi kamar kana k’asar waje idan kana cikinsa. Imaan
ta wuce jikinta sai rawa yake k’afafunta ma kamar ba zasu iya k’arasawa da ita d’akin ba…. Tana mur’da
handle d’in zata shiga a lokacin ne ta ji Amani ta yi wata irin k’ara tana furta “I won’t abort it… ina son
ciki na…” wannan karan ji da ganin Iman sai da ya d’auke na wuncin gadi. Ta dafa bango tana Jin wani
irin bugu da zuciyarta take tun ma bata ji waye ya yiwa y’ar uwarta ciki ba, ta shuga wannan tashin
hankalin ina ga ta ji? Ina ga ta ji mahaifin da ya kawota duniya ne? Blindly ta tura k’ofar ba tare da ita
kanta ta San ta tura d’in ba. Idanunta a zube cikin na Amani da take kwance a sume. Hannunta na rawa
ta isa wajenta da sauri tana kallon Doctor d’in ta ce “Hope she isn’t…. I hope she is Okay?…” Doctorn ya
d’aga kai hankalinsa tashi ganin yarda hawaye yake screaming a idanun Imaan d’in. Rungume Amani ta
yi a jikinta tana furta “Save her life Doctor pls! Ita ka’dai nake da a duniyar nan, mahaifiyarmu tunda ta
haife mu ta mutu. Ba zan iya cigaba da rayuwa ba idan babu twin sister d’ina.” Ta fa’da cikin tashin
hankali tana kai bakinta kan na Amani kyakykyawar sumbata ta bata sai kuma ta sake sakin kuka.
Hawayen ne ya dawo da Amani duniyar da Iman take ciki. Amani met Iman and she knew her twin
sensed her turmoil. Bata da Wanda yafi Imaan a duniya they shared a silent, understanding a connection
that transcended words. Ta kama hannun Imaan d’in ta rungume a jikinta kafin ta saki kuka da k’arfin
gaske. Iman ta rungumeta tana hura mata iska a kunne. Tun yarintar su haka take rarrashin Amanin idan
tana rigima, tun bayan Didi kakarsu ta tabbatar mata ita aka fara Haifa kafin Amanin sai ya zama na ta
d’au girman dole ta sakawa kanta, kamar wadda ta bawa Amanin shekaru ba mintuna ba. Ita kuma
Amanin kasancewarta shagwagwgwab’iya mai son jiki sai ta mayar da Iman wata elder sister d’in ta.
Bata da inda take kai damuwarta sai wajen Iman ita ce uwarta ita ce Yayatta K’awarta and komai ma.
Amani ta janye idonta daga na Imaan da ta hango damuwa b’aro-b’aro a cikinsu. A yanzu kam ba zata
gayawa Iman ba bata son ta saka zuciyarta ta buga, amma dole ta sanar da ita tana da ciki. Ta San dai
zata yi breaking heart d’inta ba mamaki ma Iman daga ranar ta tsaneta ta tsani a kirata twin sister d’inta.
Ba mamaki daga ranar ba zata sake mata kallon tausayi ba don ta sha warning d’inta Akan abinda ba ita
ta d’orawa kanta ba. Lunshe idanunta ta yi her heart racing kamar yarda ta Iman ma take yi. Murya a
raunane Iman ta ce “Amani cikin waye a jikin ki? Am afraid ina tsoron tabbatuwar zargi na, Amani don’t
tell me….” Sai ta cije bakinta tana kallon Doctorn ba zata so ta yi magana a gabansa don haka hawaye ya
cigaba da saukar mata tana Jin zafin saukar su har cikin zuciyarta…. Lura da kamar suna son magana da
junansu yasa Hisham fita daga d’akin. Hakan yasa Iman ta saki ajiyar zuciya ta juya tana kallon Amanin
with curious Eyes ta furta “Don’t tell me kina d’auke da cikin Dada? Amani talk to me bana son zargina
ya tabbata…” Iman emphatetic geze encouraged Amani to Open Up” runtse idonta Amanin ta yi kafin ta
ja deep breath and revealed her secret, hawaye yana screaming down her face. Da d’aci take furucin
tana Jin zafin bayyana wa Imani gaskiya Amma ya zama dole ta gaya mata bata da wata bayan ita.
Iman fita hankalinta ta yi, sanda Amani ta fara sharing secret d’inta da ita. Imam’s expression mirror her
emotions- shock, sadness and determination… a hankali cikin whispering voice d’inta sosai ta ce “We’ll
face This together Ama.” Ta fa’da idanunta suna wani kalar juyewa. Zafin da zuciyarta take ciki ya
bayyana a saman idanunta. “Dole time ya yi da zamu gayawa duniya irin rayuwar da muka taso a cikinta.
Time Yayi da Mahaifiyar Dada zata San wa ta haifa. Time ya yi da za mu bayyana tozarcin da aka Miki
duka a silar rashin Uwa. Maraici ne ya jawo mana Amani….” Iman ta fa’da tana rushewa da kuka ta
rungume. Amanin suna sakin kukan tare gefe guda kuma wayarta take dannanwa Didi take kira tazo
asibitin ita da kanta zata gaya mata Moddinta shi ya yiwa Amani y’ar da ya haifa da Kansa ciki saboda
Neman duniya. Ba zata kira Umma T ba don ita take hanata tonawa Moddibo asiri.
DIDI
____
Wayarta da take ringing a gefenta ta zubawa ido. Kafin ta saka hannu ta d’auka idonta Akan hoton
Emojin da ta sakawa Imani. Da haka take banbance su tunda ita ba wani boko ta yi ba. A raunane ta
d’aga kiran don haka kawai yau take samun kanta da fa’duwar gaba. Iman daga can b’angaren ta furta
“Didi, kizo asibiti Magajiyarki ba lafiya Likita yana buk’atar ganin ki.” Didi muryarta na rawa ta zabga
salati hankalinta tashe ta ce “Me ya sameta?” Iman ta ce “Ki zo dai kawai idan kin zo zaki gani. Muna
Moddibo special hospital.” Didi ta sauke wayar da sauri ta mik’e mayafin ta ta sake Gyarawa kawai ta
fice waje tana k’walawa D’an LAMI driver kira. Sam bata da nutsuwa don a duniya bayan Moddi ba
Wanda take so take ji a ranta fiye da y’ay’anta kamar y’an biyun da Moddibo ya haifa mata.
Iman ta dafa kan Amani tana karanta mata addu’oi tana tofa mata. Wani irin zafi take ji a ranta Wanda
ko cikin a jikinta yake iya zafi da tafasar zuciyar da zata ji kenan. Amani ji ta yi ta samu relief ganin Imaan
bata juya mata baya ba. Duk da ta San dama ba lallai ta juya mata d’in ba. She grew up together, sharing
secrets and laughter. Ka fa’dar Iman da Didi nan ne wajen kukanta wajen sangartar ta. She recalled how
Iman Supported her a komai da zata zo mata da shi ko da ita bata so… idanunsu a lumshe suke kowa da
abinda yake sak’awa a ransa. Suka bu’de idon a tare Jin lokacin da aka turo k’ofar. Mommy Safna ce ta
fara shigowa sai ga k’amshin Dada yabi ya cika hancinsu. K’amshin da Amani ba abinda ta fi son ji sama
da shi a da. A yanzu ya riki’de ya zama k’amshi mafi Muni da bata so. Gaba d’ayansu suka zubawa juna
ido. Iman da Amani kallonsu suke zuciyarsu cike da tsanarsu. Dadan ya d’an ja fuska ya tsuke yana kallon
Iman gabansa na fa’duwa ganin irin kallon da take jifansa da shi. Sai dai ya maze yana furta “Ba kwa
amsa sallama ne? How is she feeling?” Iman ta zuba masa wani kallo kafin ta ha’diye wani Abu da ya
tsaya mata a rai ta furta “Ta Yaya zata samu sauk’i alhali tana d’auke da cikin mahaifinta a mararta, me
kake so ta yi feeling bayan bak’in ciki da ciwon zuciya. Ciki fa Dada kai ka yiwa Amani ciki saboda son
mulki da ku’di Dada ka tozarta mu?” Yif suka ji an zube a k’asa da sauri idanunsu suka koma kan Didi da
take zube ba alamar numfashi a tare da ita…..
08033748387.
3️⃣
(My dear fans, I've received many messages asking if I've stopped posting updates about Hadarin Gabas.
I'm sorry to say that I won't be posting this weekend. We haven't even reached the midpoint of the story
yet, and I'm already feeling anxious about how it will unfold. Just be patient, all will be revealed soon.
Stay tuned, fans! This is just the beginning of the story.)
Da sauri Amani ta ware idonta, Iman ma a firgicen take. Dada kuwa bai wani jira komai ba ya isa gaban
mahaifiyarsa Didi da take yashe a k’asa jikinta sai rawa yake cikin matuk’ar tashin hankali Ya d’Agata
yana kallon yarda jikinta ke kakkarwa “Iman Go and call the Doctor she is unconscious…” Iman ta janye
Amani daga jikinta ta fita da sauri. Safna kuwa wani farin ciki ne ya shiga zuciyarta a take ta fara addu’ar
Allah yasa Didin ta mutu ta huta. Dama sosai matar ta tsaya mata a Rai ta hanata rawar gaban hantsi…
Don haka a ranta ta dinga furta “Margaya Didi, Allah ka amshi ran baiwarka.” A zahiri kuwa sai ta isa
wajen Didin da sauri itama tana furta “Imaam tofa mata addu’a, Allah yasa ba ajalinta ba ne yazo.” Wani
irin kallo Imaam Ya jefa mata yana sake jin wata muguwar tsanarta a ransa. Ji yake kamar ya mata saki
Uku, sai dai Ya san bai isa ba he is not authorizedto do that..” Ya rungume Didin a jikinsa hankalinsa a
tashe yana furta “Ya Allah, kada ka saka Didi ta mutu ta sanadiyyar bak’in cikin da na k’unsa mata, ba zan
iya rayuwa ba babu ita ba, Ya rabbi ka bata lafiya…” Ya fa’da manyan idanunsa masu hasken gaske tuni
suka riki’de suka koma wasu kalar Brown kamar yarda suke zama a duk sanda yake cikin b’acin rai.
Leb’ensa kawai yake fisga da k’arfin gaske bai damu ba koda zasu fashe. Zafin da yake ji na zuciyarsa yafi
masa kowane irin ciwo da zai ji ra’da’di.
Amani dai tana zaune her heart filled with pain and sorrow. Tana ta addu’a Allah kada ya amshi ran Didi,
don Didi ita ce kwanciyar hankalinsu sai Umma T.
A da kama tana son Dada kamar ta Mutu ganin yarda yake nuna musu kulawa sai dai tun bayan abinda
ya faru take jin wata muguwar tsanarsa. She feels intense anger.
Shigowar Doctor ne yasa ta tsagaita daga kukan da take. Tana sauraran bayanin Doctorn da yake bawa
Nurses Umarnin su kawo masa wasu allurai. Yana kallon Moddibo Ya ce “Kada ka damu, she will survived
In sha Allah, firgita ta yi normally kuma mutum yana shiga irin wannan yanayin a lokacin da Ya shiga
firgita ko damuwa ko razana, so that ba wani abu ne she will be there zuwa nan da two days muga
abinda Allah zai yi.” Imam ya lumshe ido a hankali yarda leb’ensa ne kawai Ya d’aga ya ce “Allahu Ya
sha…” Shi kansa sai ya ji kunyar saka Allah a
Lamarinsa. Anya Allah zai amsa addu’arsa bayan wannan abin kunyar da Ya aikata. Ya sake runtse idonsa
yana jin yarda zuciyarsa ke wani irin bugu. He wished ya mutu kawai a lokacin Ya daina kallon Amani
yana jin kunyarta. Didi da idanunta ke zubar da hawaye ta saka hannunta da yake rawa ta yafito Imaan.
Da sauri Imaan ta isa wajenta a hankali ta kara kunnenta a kusa da bakin Didi. Didin cikin rawar murya ta
furta “Ki…..ra….min…Tee…” Sai kuma bakin ya datse. Imaan tsaf ta gane nufinta don haka da sauri ta
d’au wayarta zata kira Umma T D’in, da sauri Imaam Ya kalleta cikin dakiyar murya ya furta “Give me
your phone Imaan…” Irin Tsawar da Ya daka ne yasa Imaan bata san sanda ta mik’a masa wayar ba
hannunta na rawa. Amani ta saki wani malalacin murmushi a ranta take sak’a Lallai Ma Dada, ya aikata
abin sannan Ya ce ba ya son a gayawa y’an uwansa, ai ba y’an uwansa ba ma duk duniya sai an ji in dai
tana raye, sai ta tona masa asiri mutane sun masa tofin Allah Ya tsine. Don haka ta ji ta samu wani irin
courage da sauri ta saka hannu ta d’au wayarta tana hararar Dada da gefen ido. Direct kiran Umma T ta
yi. Basu farga ba sai ji suka yi ta rusa kuka ta furta “Umma T. Pls Ki zo Didi ba lafiya” ta fa’di jin abinda ta
ce yasa Da wani irin hanzari Ya fisge wayar da take hannunta, yana kallonta cike da mamakin abinda ta
aikata. Itama kallonsa take kamar yarda bai rusunar da k’wayar idonsa ba itama k’in rusunar da tata ta yi
ta kafe shi da Wild eyes d’inta da take jin kamar suna fitar da turirin hayak’i tsabar kallon tsanar da take
masa. “Have you come to your senses? Lets settle this peacefully. Tara mana jama’a kike son yi?” Ta
runtse ido tana furta “Yes ba ni da hankali, bani da hankali ka cuce ni ka saka min hauka kuma ba zan
tab’a yafe maka ba, sai na saka jama’a Sun maka tofin Allah Ya tsine, I hate you Dada, I am fed up with
seeing your face.”
“Ke, Amani ki lura da Wanda yake Miki magana mana, mahaifinki ne fa.” Safna ta furta fuskarta na wani
irin blushing sam farin cikinta ya kasa b’uya. Amani da Imani suka mata wani irin kallo kafin Amani ta
dartse leb’enta tana jin kamar ta shak’e Mommyn. Tsabar takaici ma kasa furta mata ko kalmar ‘a’ ta yi.
Dada ya koma saman kujera ya zube hannunsa cikin tarin sumar gashin kansa ta asalin fulani. Yamutsa
gashin yake kamar zai cire shi. Duk duniyar ta masa wani irin duhu. Tsawon lokacin ba wanda ya iya furta
komai sai Amani da take ta kuka tana jin kamar zata rasa ranta….
UMMA T…
Tunda Amanin ta kirata ta ji wani irin mummunan fa’duwar gaba ta sameta. Salati ne kawai a bakinta, sai
Kalmar Innalillahi da take furtawa a hankali. Ji take kamar Amani ta ce mata Didin ta Mutu. Haulat da
take gefe ta dafa ta tana furta “Ammi calm down, bafa mutuwa Didin ta yi ba, mu je asibitin mu gani
kada ki tashi hankalinki…” Fatima ta zubawa y’ar tata ido tana fatan abinda Haulat D’in ta fa’da Ya zama
haka ne. Allah yasa Didi ba yanzu zata Mutu ba. Suna son Didi suna son kuma rayuwa da ita fiye da
komai. Hijab Haulat ta zura mata sannan ta mik’e hannunta cikin na Haulat D’in suka fice daga gidan.
Haulat ce take jan motar don duk sun san asibitin tun bayan da Moddibo Ya gina shi har su kansu asibitin
suke zuwa.
Tana parking Umma T ta fito da sauri Har tana yin kamar zata kifa. Hakan yasa Haulat D’in furta “Be
careful Umma T.” Sannan ta fito ta saka Umman tata a gefen jikinta suka k’arasa cikin asibitin.
Har a lokacin ba Wanda yake magana a cikin d’akin. Kowa da tunanin da yake ransa. Amani idanunta a
lumshe, tana tuno wancan bak’in daren da Dada ya rusa mata rayuwarta saboda son zuciya…. Duk da
sound D’in bu’de k’ofa da ta ji bai saka ta bu’de lumsassun idanunta ba har sai da ta ji maganar Umma
Tee. Tana tambayar Dada me yake faruwa da Didi? “Kiddo ka gaya min mana…” Ta bu’de lumsassun
idanunta tana kallon Dadan tana son ta ga reactions D’in fuskarsa. Iska taga ya fesar bai yi magana ba ya
jingina da kujerar idanunsa a lumshe. Wani irin fa’duwar gaba yake ji ya rasa da wani irin ido zai kalli
Umma T D’in. Fateemah ita ce tasa, ko a cikin siblings d’insu tasu tafi zuwa d’aya. Ita yake tara da dukkan
damuwarsa me zai ce mata a yau da komai Ya Riga ya kwab’e, bayan sai da ta dinga masa warning sau
tari idan yaje wajenta sai ta garga’de shi…. Umma T. Ta isa wajen gadon Didin ta dafa idanunta a kanta.
Tana jin yarda sautin zuciyarta ke k’ara bugu… kafin ta ce komai Didi ta bu’de lumsassun idanunta da
suke zubar da hawaye tana kallonta. Cikin rawar murya ta ce “Fad’imatu…maza fita da ni daga asibitin
nan na daina ganin Moddibo da ahalinsa…. A yau na yi nadamar d’aukar cikin Moddibo na yi nadamar
zamo…..” da sauri Umma T. Ta rufe mata bakinta da tafin hannun ta tana girgiza mata kai gabanta yana
tsananta bugu. Ta ce “Yi barci Didi, kada ki masa baki.” Sai kuma ta juya wajen Moddibo da yake tsaye ya
yi folding hand d’insa a k’irji jirkitattu kuma birkitattun idanunsa da suka sauya color ya zubawa Didin.
Hannunta tasa ta finciki nasa da sauri suka yi hanyar waje, duk jikinta rawa yake tana addu’ar Allah yasa
Moddin ba wani abu mai girma ya aikata ba da Ya tashi hankalin Didin. Bata tsayar da shi a ko ina ba sai
a cikin motarsa tana kallonsa ta furta “Bu’de min mu shiga ciki ka gaya min menene? Koma me ka aikata
lamarin sa na tabbatar ya yi muni Kiddo, tunda har ya zubar da Didi duk jarumar zuciyarta…” Hannu ya
saka ya danna remote D’in motar suka shiga… da suka shiga ma kasa mata magana ya yi ya lumshe
idonsa yana jin yarda idanunta suka bi suka dabaibayeshi. “Ina jiranka” Umma T ta furta…. Idanunsa a
lumshe Ya furta “She is pregnant….” Umma T. Da wani irin tashin hankali ta furta “Who? Kada ka ce min
Amani?” Ya ha’diye wani abu da Ya tsaya masa a wuya da k’yar sannan ya d’aga mata kai…. Ko bai yi
magana ba ya san ta san me yake nufi. Da k’arfin gaske ta jijjiga shi ta ce “Sai da ka aikata Moddibo? Sai
da ka rusawa yarinyar nan rayuwarta? Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna, dole Didi ta firgice dole ta rasa
kanta wannan abin k’azantarsa ya munana…” Ta fa’da idanunta suna zubar da wasu irin hawaye. Jikin
Moddi Ya yi sanyi don abu ne da bai tab’a ganinsa ba hawayen Tee d’insa, tun yarintarsu har yanzu da
suka girma… Ya kama hannunta ya matse da kyau. Kafin ya d’ora fuskarsa a tafin hannunnata yana sakin
wani irin kuka da yake bayyana tashin hankalin da zuciyarsa take ciki… Da wani irin zafin nama ta janye
hannunta ta kuma kafe shi da idanunta kafin ta furta “To hell with you Moddibo, me zaka ce min sau
nawa naja maka kunne akan hakan Amma ka nuna min bakomai… gashi nan abinda ake gudu ya faru…
na tabbata ko rantsuwa zan yi ba zan yi kaffara ba k’ungiyar matsafa ka shiga, su suka ‘dora ka akan
haka. Ka cuce mu, ka cuci yaranka ka cuci kanka, ka kuma cuci Didi da ta d’au dukkan kulawar ta ta d’ora
a kanka, ga sakayyar da ka mata nan na tabbata wannan ne zai zama ajalinta. Zan d’auke Uwata zan bar
asibitin nan da ita bana son kuma koda wasa kazo inda take, yaranka kuma ka san yarda zaka yi da su, ga
abinda ake gaya maka nan wannan loakcin ake gudu gashi yazo…” Daga haka ta fice daga motar da sauri,
kamar zata tashi sama. Zuciyarta wani irin zafi take ga tausayin Amani da take ji a ranta. Me Moddibo ya
aikata shikkenan ya rusa rayuwar Amani waye zai aureta da wannan bak’in painting da Ubanta ya shafa
mata? Tafiya kawai take bata san inda take saka k’afarta har zuwa sanda ta isa d’akin da aka kwantar da
Didin da Amanin. Tana shiga ta kalli Haulat da Iman don bata son yin zancen a gabansu ta ce su tafi waje.
Idanunta Ya rufe ta nufi wajen Amanin ta jata da k’arfin gaske ta fara zuba mata dundu tana furta
“Hankalinki ya kwanta Ama? Mahaifinki Ya kusanceki ko ga tsarabar sa nan a cikin ki? Sai ki fara shirin
abinda zaki fuskanta nan gaba.”
Da sauri Mommy ta isa wajen tana furta “Aa Umma T, kada ki mata lahani, ki bi a hankali duk da an San
abin da ciwo Amma ai k’addara ta riga fata…” Wani irin kallo Fateema ta jefa mata tana furta “K’addara?
K’addara kike kira Safna?” Sai ta cije bakinta ta isa wajen Didi da ta ji tana nishi da k’yar. Hankalinta a
tashe kawai ta zube a wajen tana sakin wani irin kuka. Shigowar Umma D. ne yasa ta ‘d’ago tana kallon
Umma D D’in da ta nufi wajen Safna tana furta “Me ya faru ne?” Safna taja ajiyar zuciya kamar gaske ta
furta “Wannan tashin hankalin bai kamata ki ji shi ba.” Wani kallo Dijatu ta mata kafin ta isa wajen Didi
tana furta “Ya Ilahi wai me ke faruwa ne?” Safna ta jijjiga kai a ranta ta furta “Ai yanzu zan gaya miki
asararriya burina yau ya cika…” a fili ta furta “Abin dai ba da’din Ji, Amani ce da cikin mahaifinta a jikinta
……” Dijatu ta juyo da sauri tana zubawa Safna wani gigitaccen Mari kafin ta furta kada ki k’ara gaya min
wannan banzar maganar, Har abada Jinin Muhammadu Moddibo ba zamu aikata irin wannan fasadin
mara da’din ji ba, ta fa’di dai Uban da ya mata ciki ba Moddibo ba, sau nawa nake fa’da a sakawa
yarinyar nan ido rawar kanta tafi k’arfinta, yanzu Fateemah kin yarda da abinda na fa’da, Har kuke jin
haushi na da na hana yaron wajena aurenta, yanzu kun ga Hujjata ai dama na fa’da da wata a k’asa gashi
kuwa ta fito….” Fateemah ta ‘d’ago a hankali tana kallon Dijatu abin mamaki sai taga kamar Dijatun farin
ciki ne a cikin idanunta kamar Moddibon ba D’an uwanta da suke ciki guda ba…. Ba tun yau ta san Dijatu
bata son Zuri’ar Moddibo ba ba, ta kuma rasa dalili.. cikin b’acin rai ta furta “Adda D, kamar abinda kike
bai kamata ba, ya kamata mu samu mafita ba kuma a samu na Yaya tawa a gari ba…” wata dariya ta yi
kafin ta kalleta ta ce “Ai zancen Duniya ba zai tab’a b’uya ba….
JIKAR NASHE★✍️HADARIN GABAS…..👌
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
4️⃣
Shiru Fateema ta yi tana kallonta cike da mamaki. Duk da ba yau ta saba hakan ba Amma na yau kam ya
bata tsoro. Jininka fa uwa d’aya uba d’aya wannan babban bala’i Ya same shi amma ka nuna kai farin ciki
ma kake.. Didi kallonta itama kawai take tana zubar da hawaye, bata San lamarin na Dijatu ya yi zafin
haka ba. Ta k’arasa gadon da Amani take fuskarta a d’aure tamau ta zuba mata ido tana furta “Ke fa’di
Uban da ya Miki ciki, don ko duk jikina kunnene ba zan yarda Moddibo bane, dama can kin saba yawon
banzanki, mara kunya fitsararriya yanzu ga guzirin abinda kika aikata nan.” Shiru Amani ta yi ta kuma
runtse idonta ba tare da ta bata amsa ba, don sam bata son Dijatu kamar yarda itama take nuna mata
tsana muraran. Idanun nata a lumshe ta dinga ganin Flash back na abinda ta San Ya faru, Wanda ta
tabbatar ba zai tab’a goge mata ba…..
____________
Bata manta ranar da rayuwarta ta fara sauyawa daga Amani zuwa wata can daban da k’addara take juyin
waina da ita. Zaune suke a d’akinsu ita da Imaan suna shirya yarda zasu tari Dada da zai dawo daga Spain
a ranar. Murna ce fal cikinsu ba don komai ba sai don Dadan ya musu alk’awarin kawo musu wayar da
ake ya yi a lokacin IPhone 14. Basu tab’a rik’e waya ba don Dadan nasu bai basu dama ba hakan yasa
murna ta kasa barin fuskokinsu. Dama tuni suka gama masa duk wani girki da suka son zai so zai kuma yi
marmarinsa musamman ganin cewa watansa biyu cur baya gari. Tun asuba da suka tashi basu zauna ba
duk da yawancin girkin Imani ce ta yi Amani kuwa ko cangal bata yi ba sai damunta take da d’an banzan
surutu. Haushi Iman D’in take bata ta yarda ta bari Mommy ta mayar da su jakai tana can a kwance bata
aikin fari balle na bak’i shi yasa sai k’iba take kamar ana zuba mata yeast.
Amani kwalliya ta yi sosai ta tsuke cikin Riga da wandon da ya bayyana duk wata sura ta jikinta. Tana da
cikakkiyar surar da duk namijin da Ya kalleta sai ya ji ta burgeshi komai nata gwanin sha’awa kamar ita ta
halicci kanta. Ba kwalliya a fuskarta illa lip balm da ta sakawa d’an bakinta. Gashin kanta kuwa ta matse
shi a tsakiya hakan ya sake mata kyau kuma kamanninta da Rabi Mukherji Ya sake bayyana. Kallonta
Imaan take tana furta “Amani ba zaki daina saka wa’dannan matsatstsun kayan ba?” Amani ta juya tana
kallon kanta a mudubi rigatta d’af jikinta ko cibiya bata wuce ba. Ta d’an ja tsaki tana furta “Zan ga sanda
za ki waye, me ye a cikin shigata gidan nan duk ba wani Wanda ba muharrami na ba, idan ma akwai me
za’a gani a nan?” Imaan ta ware ido tana furta “Mhmn ke ce kuwa mai abin gani, wallahi ki daina irin
wannan shigar zaki d’au hak’kin mutane da yawa…” Murmushi kawai Amani ta yi a zuciyarta tana jin ba
komai game da shigarta. Shigowar motoci yasa ta yi saurin d’aga labulan windown d’akin tana sakin ihu
da k’arfin gaske tana furta “Yeeeeah, Dada.” Sai kuma ta fita da saurinta ba tare da ta saka Hijab D’in da
Iman take ta mik’a mata ba…. Tana zuwa bata yi wata wata ba ta fa’da jikinsa wata irin runguma ta masa
rungumar da ta jita har tsakiyar kanta. Da sauri ta lumshe idonta tana jin wani irin bugun zuciya abinda
bata tab’a ji ba a duk sanda zata rungume shi. A hankali ta janye jikinta tana zuba masa ido. Shima
kallonta yake with a smilling face ya lokaci kumatunta yana furta “Baby girl how are you?” Ta d’an yi
murmushi tana karb’ar jakar hannunsa. Tana kallon yarda Mommy take zabga mata harara bata wani
damu ba don lamarin matar sam baya gabanta ya daina damunta. Hannun Dada ta kama zuwa cikin
parlor sai hira take masa shi kuma yana d’aga mata kai kawai idan da sabo Ya Saba da surutun Barbie.
Imaan da take gefe ta kai masa side hug. Itama ta ja hancinta yana furta “Pretty how fa?” Ta sakar masa
murmushi kawai suka zauna side by side d’insa. Hannu ya saka ya bu’de jakarsa ya ciro bunch of
chocolates ya mik’awa kowa tasa. Sai kuma ya ciro guda yana kallon Amani ya furta “Your’s.” Ta yi wani
irin tsalle ta cafe chocolate D’in. Favorite choco d’inta ce don haka ta yi saurin b’arewa ta saka a baki.
Dada ya d’an lumshe ido yana furta shazumamu… Oya ku bar ni na huta ku tafi maza.” Ba su wani ja ba
musamman ganin ya mik’a musu chocolates da IPhones d’insu da sauri suka tafi da gudu suka shige
sashensu….
A daren komai ya fara faruwa don tana kwanciya barci ta fara wani irin mafarki da Dadan yana
kusantarta abinda bata tab’a yi ba, shikkenan sai abin ya zame mata jiki kullum a cikin tunanin Dada da
wata muguwar sha’awarsa take…. Tun tana b’oyewa Iman Har Iman ta fara ji a duk sanda take mafarkin
tana kuma kiran sunan Dadan…
Ba zata tab’a mantawa ba da rana ta biyu da Iman ta San yanayin mafarkin. Imaan ta tashi hankalinta
kuma tun a lokacin taso su kai maganar wajen Didi sai dai Amani ta hanata.
ASALIN LABARIN……..
★★★
A cikin wani irin yanayi take a cikin barcin, yanayin da ya zame mata dole duk dare sai ta kasance a
cikinsa, yanayi ne na saduwa tsakanin namiji da mace cikin tsananin soyayya da zakwa'din juna. Irin
nishin da take saki a cikin barcin zai tabbatar maka da cewa tana jin da'din abinda ake mata. Zuwa wani
lokaci ta saki wani irin nishi mai kama da ihu sai kuma ka ji d'if ta koma barcinta kamar ba ita ba ce a
wancan yanayin mai kama da na ma'aurata suna saduwa a cikin wani irin yanayi mai nuni da shauk'i.
Mik'ewa Imani ta yi tana kunna bed side lamp idanunta akan fuskar y'ar uwarta da suka kasance y'an
biyu ne wato uwa guda ce ta haifesu a kuma rana guda abin da ake wa take da biyu kyautar Allah.
Hannunta ta saka ta share mata gumin da ke tsatstsafa daga jikinta duk da sanyin a'cn da take d'akin. Ta
kuma ja rigarta da ta yaye duka cinyoyinta a waje. Karatun Kur'ani ta saka a d'akin sai kuma ta d'ebo
ruwan zamzam d'in da take adane da shi a gefen gadon ta karanta ayoyin tsari a ciki ta tofa sannan ta
saka hannu ta dukan y'ar uwartata a hankali. "Amani tashi ki sha ruwa..." Amanin ta bu'de idonta da ya
mata nauyi da k'yar tana kallon glass cup d'in kafin ta saka hannu ta amsa ta shanye sai ragowa ka'dan ta
bari. Imani ta zuba ragowar ta shafe mata fuskarta da shi. Daga haka Amani ta san ta yi abinda ta saba.
"Na yi ko?" Ta fa'da tana kallon y'ar Uwar duk da a jikinta ta ji ta yi d'in don ga feeling d'in nan tana ji har
a lokacin tana jin kuma danshi sosai a k'asanta. Runtse idanunta ta yi tana tunano kwamacalar da ta afku
a cikin barcinta Mahaifin ta dai still a wannan karon ma yana saduwa da ita irin saduwar ma'aurata.
Runtse idonta ta yi hawaye masu zafi suna saukar a k'uncinta da saurin gaske, gefe guda tana dafe
k'irjinta saboda yanayin yarda zuciyarta take wani irin bugu da k'arfin gaske. Menene haka ne? Me yake
damuna? Me yasa duk duniya na rasa mutum guda da zan yi mafarki da shi irin wannan sai mahaifina?
Me yasa yake zuwa min a haka? Ta fa'da fuskarta na bayyana matsananciyar damuwa. Iman ma kukan
take tana kuma rik'e da hannun y'ar uwarta ta furta "Amani ki cire Dada a ranki kin saka shi a zuciyarki
ne shi yasa kike irin wannna mafarkin da shi... Ki tuna ke da kan ki kika ce kina jin kina yiwa Dada son
aure a ranki? Me yasa zaki saka haka a ranki? Sannan duk masu son ki da aure kin kasa bawa kowa dama
me yasa?" Shiru Amani ta yi tana ha'diyar wani irin zazzafan yawu don ita kanta bata san dalili ba ba
kuma ta da amsar da zata bawa Imani abu guda ta sani ta na yiwa Dadansu wani irin so mara kwatance
sau tari idan ta gan shi sai ta yi da gasken gaske take cire ranta daga son ta rungumeshi ko ta yi kissing
lab'bansa da suka fi galabaitar da ita a cikin mafarki. "I LOVE HIM IMANI..." Imanin ta ja addu'a a ranta
tana tunanin da gaske akwai wani Aljanni da ya auri y'ar uwarta yake Kuma zuwa mata da fuskar
Dadansu idan banda haka ta ina wannan kwamacalar zata yi yu ya zama dole su samu Inno da zancen
nan tunda ba su da wacce ta fita su d'in marayu ne mahaifiyarsu tun bayan haihuwarsu ta mutu kallo
guda ta musu ta yi kalmar shahada ta rasu. Ta sauke ajiyar zuciya da yasa Amani ta d'ago ta zuba mata
narkakkun idanunta. Cikin kasalalliyar murya ta ce "Ki yi hak'uri na san abinda nake yana damunki, na
kuma hanaki ki gayawa kowa ba don komai ba sai don ina tsoron irin fassarar da mutane za su yi min.
Imani wace amsa zan basu a lokacin da idanunsu suka dawo kaina da tarin tambayoyinsu? Shi yasa na
hanaki gayawa Didi, don Allah ina son ki cigaba da daurewa ina kuma rok'on Allah ya kawo auren mu
shine zai kauda duk wannan matsalar." Imani ta saka idanunta cikin na Amani kafin cikin murya data
bayyana rauninta ta furta "Kin gama making decisions d'in? Kin amince zaki auri Mahmud?" Amani
zuciyarta ce ta buga sosai a duk sanda aka mata maganar aure hakan ce yake faruwa da ita, don haka ita
da kanta take danganta al'amarinta da matsalar jinnu. "Zan aure shi ba don ina son sa ba Imani, ba don
ya yi min a matsayin Mijin da zan so shi na bawa duk wata kulawa ba, zan aure shi ne don na san hakan
kawai shine zai saka na daina Jin feeling Dada a raina, amma har abada zuciyata Dada takewa son
aure..." Da sauri Imani ta saka hannunta ta toshe mata baki tana girgiza kai murya a cunkushe very low
ta girgiza mata kai "Kada ki sake furta wannan banzar maganar da ko da'din ji babu... Ki tashi ki yi wanka
ki samu mu yi nafila..." Tsaf Amani ta ha'diye sauran maganar tana jin wani abu da ya cunkushe a ranta
yana sake girmama soyayyar mahaifinta da ya yi sanadin zuwanta duniya. Ta lumshe ido wasu hawaye
masu zafin gaske suka shiga rige rigen zubo mata ta fa'da jikin y'ar uwarta ta sake wani marayan kuka.
Iman rungumeta ta yi sosai a jikinta tana jin maraici ne duk ya jawo musu yanzu da Uwarsu na da rai ta
yaya zata bari hakan ta faru. Jin Amani ta yi shiru babu kukan sai mayar da ajiyar zuciya ya sata ta mik'e
bayan ta janyeta daga jikinta, ta shiga toilet ruwa mai zafi ta ha'da mata sannan ta fito ta ja hannunta "Ki
je ki yi wanka Masoyiya, everything will be alright In sha Allah." Ta mik'e ta shiga toilet.
Sai dai madadin wankan tunda ta shiga da ta lumshe ido sai ta yi ta ganin Dadanta a yanayin da yake
zuwa mata a mafarki, yana zuba mata wani irin hot romance. Runtse idonta ta yi tana yamutsa gashin
kanta ta tsaya a gaban mudubin tana cije leb'enta cikin wata irin dasashshiyar murya ta furta "Why Dada
only? Me Yasa shi ka'dai yake zuwa min a mafarkin a kan mafarkinsa na fara sanin akwai wani abu
tsakanin mace da namiji a kansa na fara sanin duk wani feeling da ake samu idan girma yazo. Me yasa
Dada? Me yasa sai Dada da ya kawo ni duniya ban tab'a jin hakan a wajen tarin samarin da suke so na
ba?" Tana aikin tunanin nata idanunta a lumshe tana hango Dadan a kusa da ita still yana bin sassan
jikinta da wata irin wutar soyayya da yake gigita tunaninta bugun k'ofar da Imani take yi ne ya dawo da
ita daga cikin dogon tunanin ta yi saurin fa'dawa cikin Bathtub don tsaftace jikinta tana jin kamar ta saka
ihu. A hankali ta fara wankan bayan ta yi gyaran murya don ta shaida wa Imani tana mik'a mata doguwar
riga da babban Julbab fari tas da suke sallah.
Bata mata magana ba ta zura rigar da Julbab sannan ta hau kan tsaftatacciyar daddumar fara tas mai
laushin gaske sai k'amshi take futarwa ta tada sallah. Iman ta saki ajiyar zuciya ta mik'e ta shiga toilet
itama don ta yi alwalar, tana fitowa ta kunna musu karatun Alkur'ani da sautinsa yake fita a hankali
sannan ta tada sallahr itama bayan ta zura nata abin sallahr. Sun da'de suna sallahr dafatan Allah ya
yayewa Amani wannan matsalar da ta tunkarota, duk da ba yanzu bane ta da'de a wannan yanayin.
Barcin da ya fara fusgarsu ne yasa suka mik'e suka koma kan faffad'an gadonsu. Barci ya kwashe su
Imani ta bar musu karatun a kunne ba tare da ta kashe ba.
****
7:00am sharp suka sake mik’ewa Imani ce ta fara farkawa idanunta akan agogon bangon da ke d’akin, ta
ware ido ganin yarda lokaci ya ja sosai bata yi mamakin yarda Mommy bata tashe su ba don ta san
sunday ce Mommyn sai 12:00 take fitowa, amma ta fi son kafin ta fito su gama komai don su suke duk
girkin gidan, ga Dada baya cin abinci kala guda, sai dai shima baya tashi sai 11:00 a k’aida ranar sunday.
Ta kai idanunta kan Amani da take barcin ta cikin kwanciyar hankali fuskarta d’auke da murmushin da
baya barin fuskarta a koda yaushe cikin barci ko ido biyu. Tattausan hannunta ta saka ta shafa gefen
kumatunta a hankali Amanin ta rik’e hannun tana sake sakin
Bari mana….” Cak Imani ta yi idanunta a d’an bu’de ta furta “Ya ilahi Dada again? Yau dole naje na
gayawa Didi matsalar nan a nema miki taimako.” bata tashe ta ba ta mik’e k’irjinta yana d’an bugawa
bata son a ce matsalar Amanin da iskokai a
Ciki amma tabbas ta san hakan ma sai ta faru, idan banda iskoki ta yaya zata d’au Dadan ta saka shi a
ranta kamar wani
Masoyinta. Ta zabga tsaki ka’dan kafin ta shiga toilet don yin wanka. A gaggauce ta yi wankan ta fito ta
shafa mai a gaggaucen ta zura riga simple mara nauyi duk da garin ba zafi sosai. Dogon gashinta ta ja ta
tufke kafin ta zura hula kalar da
Ta dace da kayan. Bata tashi Amani ba don ta san yarda take jin da’din barcin nan idan ma ta tasheta
rigima za su yi. Ta zura silifas d’inta kawai ta fice zuwa babban parlorn gidan kunnenta saye da ear piece
da take jin karatu a hankali.
Parlourn ba kowa sai Inna Talatu da take ta aikace aikacenta. Imani ta gaisheta a ladabce don ita ba
ruwanta da cewa masu aikinsune daga ita har Amanin gaishe su suke ba don komai ba sai don kusan
masu aikin sune suka rainesu tun bayan rasuwar mahaifiyarsu. Inna Talatu fuskarta da yalwar fara’a ta
amsa “Uwar d’akina barka da fitowa dama yanzu nake cewa yau lafiya kun makara kada Hajiya ta fito
baku gama abinci ba ta yi fa’da. Ina Hajiyar Rigima Magajiyar Didisko?” Imani ta d’an yi murmushi ta ce
saboda kin ga bata nan kike kiranta da sunan Magajiya da bata so ko? Kin san dai rigimarta ba ruwana
idan ta tashi. Inna da yunwa fa na tashi baku gama naku abincin ba ne?” ta furta tana murza cikinta da
yake mata k’ugi. Inna na murmushi ta ce “Mun gama Fulani, yana can kitchen d’in baya kuma mutuminki
yau aka yi kunun gya’da da alala da mai da yaji.” imani ta saki murmushin jin da’di don da gaske tana son
abincin gargajiya fiye da jagwalgwalon abincin k’asashen k’etare da muka ara
Bai dameta ba ta fi ganewa kayan k’walama da black tea da suke rayuwarta don haka da abinci da babu
duk d’aya suke a wajenta shi yasa take nan kamar a hureta ta fa’di ita kuwa Imani dumur mur take. “Bari
na kawo miki, sai ki fi jin da’din yin naki aikin da k’arfin jiki.”
Inna Talatu ta fa’da tana ajiye dusterr da ke hannunta ta bi ta k’ofar baya da ke kitchen d’in ta fice.
Kafin ta dawo Imani har ta fito da frozen fish ta saka a bowl ta zuba masa ruwa kafin ta janyo plantain da
dankali ta fara feresu. Ta yi saurin d’aura black tea da ya ji kayan shayi masu mugun k’amshi. Inna Talatu
ta shigo tana mik’a mata abincin “Ci ki k’oshi y’ar gidan Inna, ki bar alank’osa ana can ana fama da
bargo.” iman dai ta yi murmushi ta fara cin abincin don sau tari bata fiye magana ba. Haka ta dinga aikin
cikin karkasashi tana yi suna hira da Innan da take nata aikin na goge goge a gefe. Har suka gama Amani
bata tashi ba, duk da addu’ar da Imani take na kada Allah yasa Mommy ta fito Amani bata fito ba
addu’arta bata amsu ba. Don suna wanke kwanuka a sink d’in dadda’dan turarenta ya dinga kusanto su a
Kitchen d’in wanda shine alama na cewa ta fito kafin Inna talatun ta yi saurin matsawa daga bakin sink
d’in don ta san sarai Mommyn ta hanata tab’a komai a kitchen d’in dokar Dada ce Mommyn ta shigo
idaninta akan Hannun Innan da take rawar jikin ajiye bowl d’in hannunta. Rawar da hannunta ya fara
ganin idanun Mommyn a kanta ne yasa bowl d’in sub’ucewa ya fa’di ya fashe. Mommyn ta bi bowl d’in
da kallo kafin ta girgiza kai tana Cije gefen leb’enta ta furta “Talatu
Min komai na kitchen d’ina? Ban gaya miki Moddi baya so ba?” wani irin firgici ne ya ziyarci Talatun da
sauri ta girgiza kai. Iman kanta a tsoracen take musamman ganin b’acin rai ya bayyana a fuskar Mommyn
duk da tsufan Talatun ba zai hana Mommyn ci mata mutunci ba don hakan Sabonta ne, su kansu
ma’aikatan sun sha fa’da don Didi da jikokinta suke zaune a gidan don ta Dada da matarsa kam da tuni
sun bawa hammatarsu iska to Didi ce ta kawo su gidan ba don komai ba sai don su kula da jikokinta tun
suna tsumman jarirai sakamakon rashin Mahaifiyar su da suka yi a wajen haihuwa shi kuma Dada ya kasa
bada su saboda k’aunar da yake musu musamman bai tab’a haihuwar wasu yaran ba sai su. “Ki yi hak’uri
Hajiya, In sha Allah ba za’a sake ba…” “Ai dama ba zaki sake d’in ba in dai a gidan nan ne, a yau nake son
ki tattara komatsanki ki bar gidan nan dama ido kawai na saka miki don na gaji da munafuncinki…”
Gaban Talatu da na Imani ya fa’di lokaci guda suka kalli Mommyn a tsorace. Mommyn ta ja tsaki tana
furta “Na baki just 30 minutes mintuna talatin ki fice daga gidan nan in dai ba dake Moddi ya gina gidan
ba…” Daga haka ta juya bata tsaya ko ina ba sai d’akin y’an matan.
A kan Amani ta tsaya fuskarta a ha’de tana kallon yarinyar tsanar da take musu na sake hauhawa da
gaske sam bata son ganin su a rayuwarta musamman a danganasu da Moddinta. Hannunta ta saka ta
tsinkawa Amanin mari. Da sauri Amani ta bu’de idanunta, ta bu’de su cikin na Mommy da take tsaye
tana huci ta furta “Don Ubanki ke har yanzu ma barci kike? Wato baki ki warning da na baki ba ko? Will
you stop looking at me or not? Sai na sake marinki…” Amani ta mik’e fuskarta cike da gatsine ta furta
wallahi da na rama don ni ba jakarki ba ce, wancan ma da kika yi don kin san shammata ta kika yi…”
Bu’de baki Mommy ta yi ta furta “Da kin rama?” Amanin ta sake tsayar da idanunta cikin nata ta furta
“Exactly what I said, ki sake gwadawa ki gani….” Daga haka ta fa’da toilet tana jan k’aramin tsaki ta furta
“Oloshi…” duk da bata san kalmar da ta fa’da ba. Mommy mutuwar tsaye ta yi ta kasa aikata komai wani
irin b’acin rai yana dugunzuma zuciyarta ta furta “Bari ki fito zaki maimaita hakan a gaban Ubanki y’ar
iskar yarinya mai idon ibilisai…..
Amani da take toilet tana jinta ta d’an waro ido tana kallon mudubi a hankali itama ta furta “Da ni nima
kike zancen daga ke har Dadan…” ta saki murmushi tana kallon kanta a mudubi ta furta “Zaku yi bayani a
gaban Didisko.” Daga haka ta yi saurin fara wankan tana shafa fuskarta da jin zafin marin da Mommyn ta
mata. Ta rantse sai ta rama ta hanyar da Mommyn sai ta yi dakacen bata mareta ba. A nutse ta yi
wankanta kamar yarda ta saba koda yaushe ta fito kuma ko mai bata shafa ba ta zura wata half gown da
ka’dan ta wuce mata gwiwa gashin yarda yake a cukurku’de ta sake na’deshi a hakan tana tsaki don ba
abinda bata so irin gyaran gashi. Idon nan ko kwalli babu balle a je ga shafa jam baki ta fice da sauri tana
y’ar wak’ar da ta zame mata jiki. KISHIYAR UWA BA UWA BACE…” cak ta tsaya da wak’ar da take ta tsuke
fuskarta duk da gabanta ya fa’di ganin Dadan a zaune bai sa ta karaya abu guda da ta sani yau da k’yar
idan Dada bai sumar da ita ganin yarda yake watsa mata mummunan kallo da fusatattun idanunsa.. Ta
maze ta d’an kalleshi tana furta “Barka Da safiya Dada..” ta ja kujerar Dinning don zama ta ci abincin. Ba
tare da ta sake kallon Dadan ba. Wata tsawa da ya sakar mata da har hakan yasa Imani sakin cup d’in da
take shan tea ta d’ago tana kallon Dadan “Pack your things and live this house ba zan zauna da stubborn
child irin ki ba, na gaji da halayenki ki koma gidan Didin da take d’aure miki wani waje, and mind you
don’t ever come close to this house again….” Bata fasa cin abincin ba kamar yarda Tsawar Dadan da
hargaginsa basu wani firgita ba.. Ta kwashi plate d’in abincin duk da ba ci zata yi ba don ta k’ular da
Dadan da matarsa ne. Ta saki murmushi cikin wata murya da ta bayyana tsantsar rashin jinta ta furta
“Thankyou Dada am leaving….” Ta wuce cikin corridor da zai kai ta d’akinsu. Ba Imani ba harta Dada da
Mommy kallon mamaki suka bita da shi. Mommy ta ciji leb’enta tana kallon Dada ta furta “You see, kaga
yarda ta raina mutane ko? Wallahi ku kuke k’yaleta Ai inaga wata rana kai ma zata ce zata dukeka…” Bai
kulata ba sai dai yanayin fuskarsa kawai zaka kalla ka san ransa ya yi k’ololuwar b’aci. Imani jiki ba laka ta
mik’e ta bi bayan y’ar uwarta hankalinta a tashe tana tunanin menene akan Amanin da yau rashin
kunyarta ta zo kan Dada mutumin da mutane da dama suke jin shakkar ha’da ido da shi, ji fa abinda ta
masa Kuma ko a jikinta……..
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ ✍🏽
08033748387.
★★★★★ 5️⃣
★★★
Bai kula duk surutan da Mommy take masa ba ya ci gaba da cin abincinsa hankalinsa kwance, duk da a
k’asan ransa wani irin b’acin rai ne yake fisgar zuciyarsa don har yana jin kamar suya a cikin zuciyar tasa.
Mommy ta k’araci mitarta ta mik’e ta shige part d’inta tana fa’din gantalallun yara kawai! Dada wani irin
kallo ya bita da shi kallon da yake bayyana alamun garga’dinsa gareta. Ya girgiza kai sau tari ba ya
magana sai dai ta idanu hakan ya zame masa jiki ga duk wanda ya san shi kuma ya san shi akan irin
wannan halayyar. A ransa ya sake maimaita kalmar gantalallun yana jin b’acin rai ya cije bakinsa a
hankali ya furta you will explain clearly.” Ya mik’e yana goge hannunsa da hand towel bayan ya wanke
hannun duk da ba da hannun ya ci abinci ba.
Kansa tsaye ya nufi d’akin su. Yana jin duk hukuncin da zai yiwa Amani ba zai gamsar da shi ba idan ba
mugun duka ya mata ba. Yarinyar tana da taurin kai da kunnen k’ashi a wannan halayyar sun yi ban ban
da y’ar uwarta.
Imani na zaune saman sallaya ta idar da sallahr walaha kenan da Alk’ur’ani a hannunta.
Dahda ya tura k’ofar d’akin da k’arar k’ofar ya saka zuciyar Imani bugawa.
Amani kuwa ba abinda ya dameta irin mayataccen k’amshin turarensa da yake tuna mata wancan
yanayin na cikin mafarkinta. Fuskarsa a ha’de ya shigo d’akin idanunsa a kan Imani ya ce “fita Parlour
Imani, and what ever da zaki ji ya faru don’t try open this door…” Imani idanunta ya kawo ruwa ta yi
raurau tana kallonsa zuciyarta na bugawa ta ce “Pleas….” Kallon da ya mata ne yasa ta ha’diye guntuwar
maganar da ta yi niyyar yi, jikinta na rawa ta fice da k’ur’aninta a hannunta idanunta na zubar da
hawaye.
Ya k’arasa bakin gadon inda Amani take zaune idanunta a k’asa tana wasa da zoben hannunta.
K’afarsa guda ya d’ora a kan gadon ya dogara da ita. Cikin wata irin hargitsatstsiyar murya ya furta
“Amani Imam Moddibo….” Hakan da ya furta yasa zuciyarta wani irin tsalle ba shiri ta d’ago tana
kallonsa. Fuskarsa a ha’de take kamar ba shi ya yi furucin ba. Ita
Kuwa sunan da ya kirata da shi ba abinda ya tuna mata sai wani ru’dadden mafarkinta da ya yi amfani da
hakan wajen kiranta. Kallonta yake yana noticing reaction d’inta kafin ta ji ya jata da k’arfin gaske ya
matse fuskarta “Raininki yazo kai na? Ni mahaifinki kika yiwa abinda kika yi d’azu? Kin san ba zan d’auka
ba ko? Banda ina tausayin maraicinku wallahi sai na aurar da ke a satinnan. Na gaji Amani na gaji da
halayenki haka kika ga y’ar uwarki na yi? Mommy ba uwa bace wajenki da kika rainata?” Turo bakinta ta
yi cikin wani kalar k’unk’uni ta furta “Ni ba uwata ba ce, Allah ya kiyaye….” D’al ya d’alle bakinta kafin ta
ji ya tsinka mata mari right and left. Amani ta rik’e k’uncinta duk da b’acin ran da take ciki bata bari
hawayen idanunta ya zuba ba. Abu guda da ya dameta kusancinta da shi da k’amshin turarensa da ya
Bi ya kewaye mata hanci. Ya wancakalar da ita a saman gado “Ki tattara kayanki now now ki koma gidan
Hajja Didi I can’t tolerate this behaviour anymore.” Ya fice daga d’akin Amani madadin kuka lumshe ido
ta yi komai ya kunce mata da zarar ta rufe idon Lips d’in Dahdan take gani a lokacin ji take dama Dahdan
ya sumbaceta kamar yarda ta saba faruwa a mafarki… Shigowar Imani ce da kiran sunanta da ta yi yasa
ta bu’de ido. Imani ta dinga kallonta tana mamakin yarda idanunta suka bayyana halin da take ciki. “Bai
miki komai ba ne?” Sai lokacin ta ji hawayen idanunta sun sauka ba na dukan da Dahdan ya mata ba ne
na zallar takaicin halin da take ciki ne akan mahaifinta da k’ananan shekarunta sha bakwai kawai. “Ya
min Habibteey, ya mareni ya kuma
Koreni daga gidansa ya ce baya son gani na. Imani mahaifina mahaifina ke guduna saboda rashin uwa,
maraici hauka ne?” Imani hannunta tasa ta jata jikinta “Don’t say this again, Dahda yana son mu kema
abinda kika yi ne isn’t good at all. Ko bakomai Dahda ya yi deserving respect a wajenki…” “Yana son ki
dai, ni ba ya wani sona ba tun yau na yi noticing haka ba..” ta Mik’e a zafafe ta shiga ha’da kayanta “Zan
je na gayawa Didi zan kuma koma gidanta ita ka’dai ke so na kowa ma laifi na yake gani, kun manta ba
laifina bane haka Allah ya yi ni…” Ta shiga ha’da kayanta a akwati Imani tana rok’onta ta bari taje ta
bawa Mommy da Dahda hak’uri wani kallo ta mata tana furta “Na bawa wannan matar hak’uri akan me?
Over my dead body wallahi, ke dai da ta mayar sokuwa ki je ki yi ta biye mata…” ta ja akwatin da sauri ta
fice daga d’akin bata kula kiran da Imani take mata ba..
A babban parlourn ta gansu a zaune Mommyn ranta fes ta kalleta da akwatin ta a ranta tana furta “Kin
tafi kenan yarinya in dai ina gidan nan ba zaki tab’a zaman lafiya da ubanki ba, har y’ar Uwar taki sai na
yi silar da zaku koma gidan jarababbiyar tsohuwar nan…” Dahda dai ko kallonta bai yi ba yana ji ta bu’de
k’ofa ta fice Iman zata bi ta yasa baki ya kirata “Koma ciki..” Turus ta yi tana kallon Dahdan ta furta
“Dahda titi ta fita fa, bata jira driver ba..” “And so what? Ai ta girma she can do what ever suits her….” Ya
cigaba da kallon T.V d’insa kamar ba abinda ya dameshi sai dai a k’asan ransa haushin d’abi’un Amani ne
yasa yake gallaza mata ba don baya sonta ba, ya lura idan ba haka yake mata ba she never change her
habits.. Imani jikinta a salub’e ta shige d’akinsu tana kallon yarda Mommy fuskarta ta kasa b’oye murnar
da take ciki sai girgiza k’afa take kafin ta ji muryarta tana furta “Ka burge ni Imaam, idan ba haka ake wa
Amani ba ba zata saitu ba yarinyar kamar mai iblisai…” A fusace ya zuba mata wani kallo “Don’t
repeat…” ya danne sauran maganar bayan ya mik’e a zafafe ya bar mata wajen. Mommy ta bi bayansa
da harara tana tsaki k’asa k’asa bata san me yasa malamanta har yau sun kasa aiki akan gayen nan ya
tsani y’ay’ansa ba. Ita kanta wani lokacin idan ya mur’de mata sai taga kamar ba Imaam Moddibo ba.
Yana shiga d’akinsa ya zauna gefen faffad’an gadonsa da ya sha shimfi’da mai taushin gaske. D’an haki ya
sauke kafin ya rik’e kansa a hankali ya furta “Amani why?” Sai kuma ya ja guntun tsaki yana mamakin
yanayin tsiwar yarinyar da rashin tsoro ko na misk’ala zarratin a tattare da ita. Shi da kansa wani lokacin
yana shakkar matar tasa, don dai namijin gaske ne da
Baya d’aukar raini ko ka’dan, banda Amani da tun lokutan yarintarta bata raga mata ko ka’dan. Ya girgiza
kai a hankali yana furta “Allah ka shirya mana.” Sau tari ya kan yi tunanin wani irin zaman aure Amani
zata je ta yi a gidan Mijinta da wannan tsiwar baki kamar parrot. Wayarsa ya yi saurin janyowa ya fara
kiran Idi driver don sai yanzu ya tuna gangancin da ya aikata Amani bata shiga motar haya me ya rufe
idonsa ya turata gidan Didi ita ka’dai? Tsoro ya shige shi a gaggauce ya yi dialling call d’in Idi driver. Tana
shiga ya d’aga “Ka bi Amani maza hanya ka kaita gidan Didi.” Ya fa’da yana zare wayar a kunnensa ba
tare da ya amsa gaisuwar Idi Drivern ba..
A guje Idi yake driving har ya samu ya cimmata a gefen titin sai fama take da akwati kici kici, don sam
Amani sai tsiwar amma bata da k’arfi ko ka’dan to ina ma ta ci abincin arziki balle ta samu k’arfin. Kuka
take son yi musamman ganin inda duk ta wuce idanu a kanta masu motoci sai tsayawa suke don su rage
mata hanya, ta ha’de ranta tsam kamar bata tab’a dariya ba. Zata iya cewa bata tab’a shiga motar haya
zuwa ko ina ita ka’dai ba don haka ta rasa ma ya zata yi. Hawaye kawai ta ji ya fara zubo mata tana sake
tsinewa Mommy a ranta. Jin horn da ake bai saka ta ta juya ba, don a zatonta mutanen da suke ta
tsayawa don su rage mata hanya ne. Har sai da ta ji Muryar Driver yana furta “Hajja k’arama, ki shigo in ji
Alhaji na kai ki gidan Hajja Babba…” ta d’ago ranta a b’ace kamar ba zata yi magana ba sai kuma ta turo
bakinta ta furta “Just go Baba, zan tafi da kaina..” ta cigaba da tafiya ba yarda Drivern bai yi ba akan ta
shiga ta k’i har ya gaji ya kira Moddi. Jin abinda ya ce Moddi ya saki k’aramin tsaki ya furta “Give her the
phone, bata wayar.” Kamar ba zata karb’a ba sai dai ta saka hannu ta karb’i wayar ta kai kunnenta “Ki
shiga motar nan before I knock your head.” Haka ya furta cikin Murya mai tsaurin gaske.. “Da….” “I said
Enter the car..” Ya katseta ba tare da ya bari ta k’arasa maganar ba. Idanunta ne ya kawo ruwa ta shiga
motar da zafin nama ranta a b’ace. Idi ya shiga ya tayar da motar yana furta “Sai hak’uri Hajja K’arama,
in dai aka ce yaro maraya ne yana rayuwa a koma ina ne sai ya yi hak’uri Allah yaji k’an mahaifiyarku
mutuniyar kirki.” “Ameen ta furta tana lumshe idonta ta jingina da jikin kujera. Haka kowa yake ce mata
amma ita ta kasa yarda, ba yarda za’a yi don uwarta bata raye a dinga takata
A gidan Ubanta ta hak’ura ina wallahi ba’a yi mata ba. Hawayen da ya fara zubo mata ta saka tissue ta
goge don ma kar a cigaba da ganin gazawarta..
A k’ofar gidan Didin ya tsaya babban gida ne irin ginin zamanin da don Didin sam ta k’i yarda a yi
renovating d’insa daga waje. Babu gate a gidan sai maka makan zaure. Daga wajen gidan kuma akwai
bishiyoyi guda biyu na guava da na mangwaro. Sai garejin ajiye mota guda d’aya.
Zaure uku zaka wuce kafin ka isa faffa’dan tsakargidan da ya ji malalan suminti mai santsin gaske tun na
zamanin Da don shima Didi ta k’i yarda a zamanantar da shi ta ce ba za’a canja mata fasalin gida daga
inda Uban Moddibo ya bar shi ba, ba za’a kawar mata da tunaninsa ba a goge memory d’insa. Bishiyu ne
a tsakar gidan guda uku maka-maka, daga gefe can kitchen ne irin dai namu na gargajiya.
Parlourn Didin jibgegene d’auke yake da wani carpet mai taushin gaske a saman carpet d’in kuma
Dadduma ce ta manyan
Mutane sai tun-tun da aka zagaye parlorn da su ba kujera a parlourn. A jikin bango kuwa T.V ce plasma
babbar gaske ita ka’dai ta yarda a sabunta mata da ta Zamani don Didi akwai son kallo. Amma daga gefe
ga ta Uban Moddibo nan da ya bar
A zauren da zai sadaka da cikin gidan Amani ta ja tunga da akwatin ta ta tsaya ta daddage ta rusa ihu..
“Na shiga Uku Didi na, Dada da Safna suna shirin kasheni don an ga bani da Uwa wayyo Allah na….”
Hajja Didi da tada sallahr azahar d’inta kenan ta yi saurin sallame sallahr ta fito a guje tana furta “Wa
nake ji haka kamar muryar magajiya Uban waye zai kashe kin?” “Buzuwa da Mijin Buzuwa…” Amani ta
amsa mata da irin sunan da take kiran Moddibo da matar tasa.. Didi ta ce “Jar uba, to shigo magajiya in
dai ina raye ba mai tab’a ki ya kwana lafiya mik’o min Salula ta ki kira min Mijin Buzuwar na ji dalili….
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ ✍🏽
08033748387.
★★★★★ 6𝒫𝒶ℊℯ
6️⃣ 6
——-
Salular ta mik’a mata sai kuma Hajja Didin ta wurga mata harara tana furta “Duba kiga zaki ga k’wallo
guda shidda itace lambar Uban naki..” Amani ta kuwa duba sai ta ga an yi saving da hotunan ball guda
shidda murmushi ta saki wato ta inda Hajja Didi take gane numberr yaranta kenan. Dahda shine d’a na
shidda a wajen Didi ya biyo bayan mata biyar cur! Ta danna numberr kafin ta saka a handsfree don ta
san a haka Didin take waya. A duk sanda zata duba wayar sai Didi ta canja wani abin da yake banbanta
mata yaranta. A da tambarin hula ce alamar da take gane Dada, yanzu kuma ta
Dahda da yake tsaye kan Imani da take wani irin kuka ya kai dubansa kan wayar hannunsa yana d’an
tsaki “Ba zaki min shiru ba ne?” Ta yi k’asa da kanta kawai ba don ta daina kukan ba still idanunta na
zubar da hawaye. Yana ganin numberr First Love kamar yarda ya yiwa Didin saving ya d’an saki guntun
murmushi don ya san yau kam tunda ya tab’a Magajiyar Didi ba zaman lafiya. Wayar ya kara a kunnensa
yana k’asa da muryarsa kamar yarda ya saba “Hajja Didi….” “Tsaya Moddi ban buk’aci gaisuwarka ba,
Uban me Magajiya ta yi ka koreta daga gidanka?” Ya d’an fesar da hucin numfashi yana murza goshinsa
abinda ya zame masa al’ada, sannan cikin wata murya da bata fiye fita sosai ba ya furta “Bata gaya miki
irin rashin kirkin da take a gidan ba? ta fitini kowa ita shikkenan ba zata zauna lafiya ba?” “Bata gaya min
ba, ba kuma na buk’aci a gaya min d’in ba, yo Ai yarinta ce kuma kowane yaro da irin yarinyartarsa abu
guda da zan gaya maka ana iya canza mata banda d’a balle kai da sukkenan k’walli biyu Jalla ya baka, a
haka ya kamata ka kula da su? To kazo yanzu ka d’auketa Ai na sha gaya maka ba ta yarda za’a yi kana
raye ace y’ay’anka ba zasu zauna a gidan ka ba saboda son zuciya irin na matarka to bata isa ba gida dai
gidan Ubansu ne sai dai ita Buzuwa ta fice fit daga gidan. Mintuna ashirin na baka kazo ka d’au Magajiya
Ka mayar da ita gida….. Zan kuma zo har gidan na ja kunnen buzuwa..” Daga haka ta zame wayar a
kunnenta ba tare da ta kasheba don yana jin ta ta ce “Yi shiru kin ji Magajiya yanzu zai zo ya
Mayar da ke, ba a yi matar da zata hanaki zama gidan Ubanki ba..” “Ni gaskiya ki daina ce min Magajiya,
Ni wallahi Dahda ya cuceni da ya saka min sunanki…” “Ai inye ni kike gayawa haka? Bayan na gama
kwatar miki y’ancinki yanzu..” Dahda da yake jin komai ta cikin wayar ya saki murmushi a zuciyarsa ya ce
da’din abin kema bata kyaleki ba. Wannan yarinyar lamarinta sai addu’a sai kace Mai jinnu. Ya saka
wayar a aljihunsa yana kallon Imani ya ce “Sai ki rufe min baki yanzu zan je na d’aukota ke kanki wahalar
da ke take amma koda yaushe kin fi son ki
Ganki a tare da ita. Ya saki tsaki yana furta ranar da aure zai rabaku zan ga ya zaku yi?” Iman dai
murmushi take sai a lokacin hankalinta ya kwanta jin zaa d’auko mata Amanin. Ta bi bayan Dahdan da
kallo da ya fice cikin shigar black
Jallabiya da ta masa kyau sam ba zaka ce Dahdan ya diresu ba wani irin murjajjen jiki ne da
Shi mai kyan gaske da kullum baya tsufa ko don abin ya ha’du da arziki ana kuma cin mai kyau… Ta shige
kitchen don k’arasa abinda take ranta ta furta “Saura Inna Talatu In sha Allah itama sai ta dawo a yau.”
“Ta kori Inna Talatu ma ta ce a yau ta bar mata gidanta.” Didi ta ware ido tana furta “Ita buzuwar? Eeh to
lallai lamarin nata azimin ne, ban san sanda da na haifi Moddibo nace mata na bar mata shi ba? Irin
wannan iko haka da k’afafa sai kace ita ta min wahalar Moddibon? To Bari yazo na ji ko shine ya sahhale
mata ta dinga ikon da ta ga dama a gidan. Talatu kam ko bayan raina ba zata bar gidan Moddibo ba,
matar da tun daga k’uruciyarta take wahala da ni sai kawai don Moddibo ya yi arziki ya auro Hurul aini
sai ta koreta bari yazo na ji dalili?” Amani ta saki murmushi don ta sake kunna Didi ta furta “Didi wai
wacece Uwargida ne da Mamanmu da Buzuwa?” Didi ta saki tsaki don ko zancen bata so ta furta “Allah
dai ya gafartawa Uwarku mace ta gari salihar baiwa. Ita mai sunanta Ai kwafinta ce kwabo da kwabo Ke
kuwa ba wanda kika gado sai Dijatu itace na sha wahala da ita tana yarinya kai Allah dai ya yafewa Dijatu
amma ta yi abin da tayi lokacin yarinta shi yasa nake cewa Moddi ya k’yaleki kema zaki daina duk da har
yanzu idan Dijatu ta tubure sai kowa ya ji a jikinsa… Sallamar Dahda ce ta katse musu hirar. Didi ta amsa
a k’asan mak’oshi Amani kuwa ido ta zuba masa tana hango yarda ya gimtse fuskarsa kamar bai tab’a
dariya ba. “Tashi Magajiya ki samo masa bulala don a fuskarsa na hango so yake da ni da ke ya rufe mu
da duka, idan banda haka meye na shigowa fuskarsa a turb’une kamar dai an sanar da shi na mutu…”
Moddi d’an murmushi ya yi ya zauna a gefenta yana kama hannayenta ya furta “Allah ya rufa min asiri
ba dake nake ha’da rai ba, ni ba zan dakeki ba amma idan aka cigaba da tafiya a haka Magajiayr taki tana
daf da fara dukan mu ni da matata…” Didi ta ware ido tana furta “Allahumma ajirni! Mugun fatan da
kake mata kenan, to ba zan ga wannan ba, d’a dai kiwonsa Allah yake bawa Bawa, idan ka k’i kula da shi
Allah kai zai kama, kuma gida ba zata bar shi ba tunda gidan Ubanta ne ba na Uban buzuwa ba, don haka
ka d’auketa ku tafi a yi ta mata addu’a kurwar Yayarka Dijatu ne a tare da ita…” Moddi ya wara ido jin
abinda ta ce ya furta “Wallahi Didi ki bar maganar nan anan Kada Adda Dija ta ji ki…” “Ba zan bari ba
Dijan Uwata ce? Ai ba k’arya na fa’da ba, ba ta inda ta baro kaf halayenta, sawunka a likkafa ka d’auketa
ka bar min gida…idan ta gagareka ka kaiwa Dija ita nima ba zan iya ciwon kai ba..”
Amani ta zuba mata ido tana turo baki ta furta “Ni nake saki ciwon kai kenan? Kuma wallahi sai na
gayawa Umma Dee abinda kika ce mata.” Didi ta sake ha’de fuska duk da a ranta ta ji d’an fargabar a
gayawa Dijatun abinda ta ce sai dai bata nuna ba, ta furta “Ki gaya mata d’in tsoronta nake? Uwata ce
Shi dai Dahda a k’asan ransa yake murumushi a bayyane kuwa harara ya zubawa Amanin yana cije
leb’ensa. Amanin ta d’an turo baki tana kallon Didi ta furta “Allah ya kai mu asabar zaki amsa da bakin
ki…” (Asabar itace ranar da duk ahalin Didin suke bayyana a gidanta da yaransu da jikokinsu. Sak Jikin
Didin ta yi kafin ta furta “Magajiya fitina dai barci take Allah kuma ya tsinewa mai tayar da ita….” Ta
D’auke kai tana furta “Oho ashe ba kya son na gaya mata sai a bayan idonta ki yi ta zaginta
Kina ce mata mai bak’in hali amma a gaban idonta ba abinda kike iya yi sai abinda ta zartar kamar dai
Umma Dee d’in Uwarki ce?” Dahda ya waro ido kafin ya furta “Amani zagin Didin zaki yi?” “Ah to yau Kai
ka fara jin ta zageni, ai ba sabon abu bane wajen Magajiya kai kanka Ubanta ma idan ba ka nan ce maka
take Mallakak….” Wata irin sufa Amani ta yi ta dira a gabanta tana toshe mata baki “Allah ki ka gaya
masa sai na fa’dawa Umma Dee maganar rannan da kika gaya min…” Tsaf Dada ta shanye zancen. Dada
dai lumshe idonsa ya yi kafin ya
Mik’e yana wurga mata harara don yana da wajen zuwa da yamma ba zai iya da Didi da Magajiyatta ba
“To Didi bari mu wuce..” “Allah ya yi maka albarka, Yauwa Moddi ya maganar mu ta kwanaki ne? Baka
samu matar auren ba ne har yanzu? Ko sai na tara maka y’an uwanka, wace irin masifa ce ta sameka ace
kana zaune da mace ba haihuwa ta hanaka aure balle ka samu magaji, ka san dai y’ay’a mata ba naka
bane gidan wasu zasu ko?” Moddi ya koma ya zauna ya rik’e kansa kafin ya d’ago yana kallon Didi ya
furta “please Didi ki bar maganar nan, kin san dai sau uku ina neman aure bai yiwu ba to ba mamaki
k’addara ta ce a haka?” Ba wata k’addararka a haka, ni na samo maka mata yarinyar arziki shekaranjiya
suka zo da Kakarta k’awata Bintalo, ina ganin yarinyar na ji na maka sha’awarta don haka in dai ba so
kake na ha’daka da Dijatu ba ka yi azamar zuwa ku daidaita da yarinyar nan…” Yarinya kuma Didi ni zan
auri yarinya k’arama ina da wa’dannan y’an matan a gabana na auro sa’arsu ai abin kunya ne..” Didi ta
saki baki tana kallonsa kafin ta ce “Mhmn! To sannu Moddibo ina fatan ba kai ka yankewa k’asa cibiya
ba? Ce maka na yi sa’arsu ce? To nauyin aure ta yi don na san a k’alla zata yi shekaru ashirin da shidda
idan ma bata fi ba, a haihuwar tumaki ai ta haifi yaran naka.” Dahda dai ya yi shiru ba don yana jin zai iya
ba. Ya mik’e yana furta “Ke wuce mu tafi, kina zaune idanunki k’uri a bakunan mutane suna magana.” Ta
mik’e tana k’unshe dariyarta don ta san yau Didi ta kunno Dahda idan da abinda ya tsana bai wuce a
masa zancen aure ba. Ta bi bayansa bayan ta yiwa Didi sallama ta d’auke mata wani kwalin Biscuit da
Didin take ji da shi don tana cinsa sosai “Zo ki bani abu na
Ja’ira Mamuda ne ya kawo min..” Ta tsaya cak da biscuit d’in a hannunta jin abinda Didin tace don bata
son Mahmoud shine kuma ya mak’ale har da zuwa kawowa Didi Biscuit Mahmoud d’an Umma Dee ne
Yayar Dahda ta farko. Mayar da biscuit d’in tayi ta ajiye a gefen Didi “Ga abinki nan…” Didi ta saki baki
tana kallonta “saboda nace mak’iyinki ne ya kawo? Ai kuwa ko kin k’i Allah sai kin auri Mamuda…” Bata
wa Didin magana ba ta fice da sauri ta bi bayan Dahda da yake ta zabga mata horn…
Ta bu’de front seat ta shiga Dahda ya d’an kalleta ganin yarda fuskarta ta nuna b’acin ranta. Ya cigaba da
tuk’insa
Hankalinsa a kwance kafin wayarsa ta yi ringing. Ya d’aga kiran bayan ya saka wayar a bluetooth ta yarda
yake Jin maganar mai wayar a cikin radion motar. “Mun kawo paint D’in yallab’ai, masu kitchen ma duk
sun gama na part ukun ko zaka shigo ka gani?” Moddibo ya d’an Saci kallon Amani da take ta murmushi
Jin abinda aka ce a cikin wayar. Ya furta “Okay zan shigo, ka bani 30minutes zan yi dropping yarinyata,
are you sure sun gama da kitchen D’in?” “Definitely sure.” Aka ce a cikin wayar. Sai ya kashe wayar yana
juyawa don cigaba da driving Amani ta furta “DADA sabon gida kake ginawa? Are we going to live our
House?” Ya d’auke Kai yana ha’de girar sama da k’asa ya furta “Bana son surutu, me yasa ko me ake
kunnenki na kai?” Ta d’an turo bakinta idanunta na kawo ruwa, wani sabon yanayi yana bak’untar ta
kamar yarda ta Saba sometimes idan suna tare da Dadan.” Ta d’an runtse idonta har hawaye na son
zubo mata. Moddi ya d’an zuba mata ido. Ya saki murmushi kawai yana furta “Barbie, open your eyes.”
Ta turo bakinta tana bu’de idonta da suka fara canja launi. “Why are you crying?” Ta yi saurin d’auke
kanta rasa me zata ce masa ta yi. Da kunya ta ce masa ina kuka ne because na rasa yarda zan yi da
sha’awarka. Sai ta kawar da zancen ta hanyar cewa “Am crying, Saboda ka k’i kai ni sabon gida.” Kallonta
Ya yi kawai ya saki murmushi sai taga Ya juya kan motar sun nufi wata ha’daddiyar unguwa da ake kira
Rail way a kano. Suna shiga babban gate D’in gidan Amani ta ware ido ganin kyau da tsarin gidan a cikin
motar ta buga tsalle tana furta “Wow! Dada wannan gidan fa?” Bai amsa mata ba ya fita kawai yana
murmushi. Hakan yasa ta bi bayansa da sauri tana furta “It looks great Dada. Allah yasa namu ne.” Har
cikin gidan suka shiga tana k’auyanci ganin yarda gidan yake d’auke da duk abubuwan da take so.
Swimming pool. Ga garden ga komai ma da yake cikin mafarkin Amani. Irin gidan da ta sha zanawa a
takarda tana gayawa Imani duk wanda zata aura zata gaya masa irin gidan take so. Bata San ta isa wajen
Dada ba har ta kama hannunsa wani irin farin ciki ne Ya saka fuskarta Blushing take tama kasa rufe
bakin. A haka suka shiga cikin gidan hannunta rik’e da na Dada. Suka gama zagaye gidan da yake part
Uku Har Da part D’in Didi. A d’ayan part D’in ne ta kalleshi tana murmushi ta furta “Dada Are you going
to get married?” Dada ya waro ido yana kallonta kafin ya ja bakinta Ya furta “To whom?” Sai ta yi dariya
tana shigewa gaba. Zuciyarta na wani irin bugu. Inama dai Mafarkinta Ya tabbata….. sai dai ta San Har
abada shirme ne kawai irin na zuciya. Ta Yaya Y’a zata auri Ubanta? Ta fita daga gidan haka kawai ta ji
k’walla na son zubo mata.
Bai bita ba har sai da Ya gama sallamar masu aiki sannan ya nufi wajen motar. Yarda ta yi zurfi cikin
tunani ya tsaya yana kallonta kafin ya yi tapping hannunsa a fuskarta ta saki ajiyar zuciya tana dawowa
cikin hayyacinta daga can wata duniya da ta fa’da. Ido ya tsura mata yana noticing yanayinta. Sai dai ya
yi shiru Ya tada motar ya juya a hankali yana furta “Bana son surutu, bana son ki gayawa kowa ina gina
gida,I have a planned….” Ta turo bakinta a hankali tana furta “But why?” Bai mata magana ba ya cigaba
da driving d’insa.
“Dahda don Allah ka aureta…” Da sauri ya juyo yana kallonta kafin cikin mamaki ya furta “Ita wa d’in?”
Tana murmushi ta furta “Wacce Didin ta ce…” “So duk abinda ake fa’da kina ji ko? To wallahi idan kika
fa’da Safna ta ji sai na zaneki.” Ta d’an turo bakinta don ta tsani Mommy sosai bata sake magana ba har
suka isa gidan ya sake juyawa yana kallonta ya furta “Kin dai ji me nace ko?” Ta d’aga kai “Kada ma ki ji,
ki yi creating wani scene d’in kiga abinda zan miki fita min a mota….” Ya fa’da yana parking daidai
parking space na cikin gidansa. ta fice da sauri ba tare da ta d’au akwatinta ba… a hankali take kallon y’ar
k’aramar harabar gidansu tana mamakin arzikin Dadan da za’a iya kira na DARE DAYA…. Amma sana’ar
me yake yi da ta bashi ku’di lokaci guda haka? Shine tambayar da ta kanainaye zuciyarta… haka ta shige
gida da burin dole zata tambayi Dadan.
Mommy zaune a parlorun ita da k’awayenta, ta ji shigowar Amani da sauri ta d’aga kai tana kallonta ta
furta “Kan Uba! Uban waye ya dawo da ke cikin gidan nan?” Amani ta mata wani kallo kamar ta ce
“Ubanki ne sai dai ta gintse ta ce “Ubana, mai gidan shi ya dawo da ni, akwai wani abu ne?” Shiru suka yi
k’awayen Safnan wasu hamshak’an mata suka bu’de baki suna bin bayan Amanin da kallo. “Cab amma
lallai k’awa kin yi sakaci, ji fa idanun yarinyar nan ba kunya take furta mana abinda ta so….” Safna ta yi
k’wafa “Ki bar Ibilishiya amma ba da ita zan yi ba, da shi da ya dawo da ita gidan zan yi… kafin na
Koma kanta, lokaci guda nake jira da zan yi ruining rayuwarta, sai ta gwammace bata zo duniya ba, ku
jira ku ga..” Amani da ta ji komai ta dawo ta tsaya daga gefe ta bi su da kallon d’aya bayan d’aya. Kafin ta
saki dariya ta furta “Before you ruin my life ki jira kwana ka’dan za ki bar gidan nan, don Dada ya kusan
yin aure muguwa kawai……
A firgice suka bita da ido, ita kuwa ta shige bedroom zuciyarta fara k’al. Ko bakomai ta kuntata mata
kamar yarda itama ta mata.
Masifa k’awayen nata suka shiga yi, suna furta Cab amma Safna kin yi sake, ai kuwa in dai kika bari aka
miki kishiya ki tabbatar barin cikin group d’in mu ya zama dole gareki. Kin san taken mu… BA MU BA
KISHIYA….
Shigowar Dahda ce yasa suka yi shiru da zancen illa Mommy da ta zuba masa ido tana masa kallon
tuhuma. Tsare girarsa ya yi sosai yana amsa gaisuwar da k’awar Mommyn take masa kafin ya shige part
d’insa don duk zancen da suke a cikin kunnuwansa, baya son raini amma ya lura Safnan kwana biyu
nema take ta raina shi. Yana jin knocking d’in k’ofarta ya mata banza har ta gaji ta koma d’akinta ranta
yana sake fisga da halin ko in kulan da yake mata…
A bakin gado ta zauna tana kallon Imani da take kallonta duk da fuskarta ta kasa b’oye murnar ganin y’ar
uwarta da ta yi hakan bai sa ta k’i yi yin kicin-kicin da fuska ba ta k’i kallon Amanin. Amanin murmushi ta
saki tana zama daf da ita ha’de da rungumota a jikinta “Kada dai kice fushi kike da ni Adda na.” Ta kirata
da sunan data son Imanin tafi so, don tana mugun son ta bata girma kamar ba tare aka haifesu ba… “Ba
dole na yi fushi ba Amani, gaba d’aya ni ban san wace irin zuciya ce da ke ba? Rashin kunya fa Amani?
Yau rashin kunyar taki har ta kai kan Mahaifin da ya haife mu?” Amanin turo bakinta ta yi ka’dan kafin ta
furta “Shi ya jama kansa, komai matar nan zata yi Dada baya gani wallahi wata rana idan bata yi wasa ba
sai na mata tabo a fuska tabon Da Dadan zai ji ya tsani ko ganinta….” Imani ta saki baki tana kallonta
kawai bata san sanda hawaye ya fara wanke fuskarta ba, Jikin Amani ya yi sanyi ta d’an ware ido tana
kallonta tana furta “To me nayi kuma? Ce miki aka yi yanzun zan mata illa?” Bata fasa hawayen ba kamar
yarda tsoron da take ji bai fasa bayyana akan idanunta ba… “Ba zaki daina irin wannan kalamin ba? Kina
tunanin da Mami tana nan zata ji da’din abinda kike yi? Ya zama dole ki amince da Mahmoud ki yi aure
Wallahi ko wasu halayen naki zaki canja su shima Dada ya huta da saka shi magana da kike.” Amani bata
mata magana ba ta koma gadon ta kwanta idanunta a lumshe wani irin barci take ji sosai don da
daddare ba barcin take samun yi sosai ba idan ba irin wannan lokacin ba saboda tsabar b’acin rai ko
abinci bata nema ba tun wanda ta tsakura da safe. Imani ta bita da addu’ar shirya a ranta kafin ta mayar
da kai itama ta kwanta idanunta akan hoton mahaifiyarsu da ta zuba mata ido kamar ta san a cikin kewar
rashinta take wani abin da tana raye ta tabbata Amanin ba zata yi shi ba.
Sai Yamma can Dada ya fito daga d’akinsa jikinsa sai baza k’amshin turare yake. Idanunsa suka fa’da kan
na Mommy da take zaune ta fece wanka sai zabga k’amshin turare take. Murmushi ta sakar masa tana
furta “Sannu da fitowa Moddi Allah yasa dai ka bar fushin da kake yi a cikin d’aki.” Ya d’an saki ajiyar
zuciya yana zama a can gefe kansa ne yake d’an sara masa. Mommy ta taso gefensa ta zauna tana saka
jikinta ka’dan a nasa ta shafa k’irjinsa ta furta “Moddi ka yi hak’uri please In sha Allah ba zaka sake
samun b’acin rai ta dalilina akan Amani zan rik’eta kamar y’ar cikina….” Ajiyar zuciya ya saki yana jin kaso
casa’in na cikin b’acin ransa yana tafiya ya shafa kanta a hankali ya furta “Promise..” Ta saka hannunta
cikin nasa a kunnensa ta ra’da masa “Yes promised!” Ya lumshe idonsa yana kai mata peck a lab’banta
“Allah ya baki iko…” “Ameen ta furta tana ji a ranta wannan abinda ta yanke a zuciyarta shine abinda ya
dace tuntuni…
Mommy mayaudariyar mace ce data san salo salo da take bi wajen mallakar Moddi, shi kuma a
rayuwarsa baya son hayaniya don haka sam baya son maganar k’ara aure, ya lura kuma shine abinda
y’an uwansa suka fi so a yanzu, sai dai shi da kansa ya san bai isa ba, bai isa ya yi maganar k’ara aure ba,
bayan masifar Mommy shi kansa ya san yana yin kasuwancinsa ba zai bar shi ya ha’da mata biyu ba,
bayan haka ma akwai wani b’oyayyen dalili mai girman gaske da zai hana shi kasa auren……
Hadarin gabas….. Mai hankali ya lek’a yamma yanzu aka fara ku bini a hankali kada mu yi garaje a
cikinsa, abu guda da na sani ba zaku yi Dana sani a cikin bibiyarsa ba.
(ku yi joining group. Ba mamaki daga yau iya groups Dina Zan dinga posting.)
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ ✍🏽
08033748387.
★★★★★ 7️⃣
Safna sam hankalinta kasa kwanciya ya yi, hakan yasa ta shiga tunanin yarda suka dinga yi dai Malamai
kala kala akan aikin Amanin, kowane Malami gaya mata yake aikin ba zai yiwu ba saboda yarinyar tana
da Jinnu a tare da ita. Da k’yar ta samu Malamin da ya ci alwashin zai mata aiki akan hakan. Ta yi
amanna da Malamin nan fiye da Imanin da ke cikin zuciyarta. Ta tuna ranar da ta kai masa kukanta.
Kallonta Malamin kawai yake kafin ya maimaita abinda ta ce cikin sigar tambaya. “Kika ce kina so a
mayar da ita karuwa? A saka mata son bin maza ta yarda Uban da ya haifeta ma zai tsaneta?” Safna ta
jijjiga kai “Haka nake so Allah gafarta Malam, so nake ka mayar da ita haka, ka saka mata matsananciyar
sha’awa ta yarda zata kasa controlling kanta Har sai ta bi maza.” Ya saki ajiyar zuciya kafin Ya buga k’asa
sai kuma ya saki murmushi na hango nasara wannan karan Safna, tabbas aikinmu zai ci ba kamar lokutan
baya da kike asarar ku’dinki ba. Aiki zai ci amma ban ce miki yau ko gobe ba, ke dai ki zuba ido, kada ki yi
garaje.” Murmushi ne Ya kub’rce mata tana jin tsantsar farin ciki yana bin zuciyarta a hankali ta furta
“Sai yanzu hankalina ya kwanta, burina zai cika Malam….”
Wannan kenan ta tuna tana sakin ajiyar zuciya a hankali ta furta sai yaushe aikin nan zai ci ne?
AMANI★★
Da Asubar fari ta farka duk wata gab’a ta jikinta ciwo take, yanayin da ta ganta da Dada a cikin barcin ya
sake bunk’asa yau, don kam duk wani jin da’din mu’amalar auratayya Dadan ya jiyar da ita a cikin barcin
abin kamar almara ya shiga dawo mata daki daki. Runtse idonta ta yi tana kallon Imani da take barcinta
peacefully ta saki ajiyar zuciya tana ayyana ina ma itace. K’irjinta ta dinga bi da kallo tana mamakin yarda
abubuwan suka dinga faruwa a cikin barcin. Ta mik’e jiki a sanyaye don ta tabbata wanka ya kamata ta
dole ga wata yunwa da take ji kamar an yi mata yasa a cikinta.
Don haka ta kasa shiga ta yi wankan sai kawai ta fice kitchen da sauri tana jin idan bata samu ko
cornflakes bane ta sha akwai matsala. Tsit parlorn ba kowa fitilun wajen ma a kashe suke, ta dinga tafiya
a hankali gudun kada ta yi sound d’in da zai damu wani a cikin daren. Don farkon asuba ne k’arfe 4:30 da
rabi.
Daf da k’ofar da zata kai ka kitchen akwai wani corridor da d’aki guda d’aya jal a cikinsa, kuma Dada ya
gaya musu ko da wasa kada su kwatanta shiga d’akin. Wani irin sound da ta dinga ji yana fitowa daga
wajen ne yasa ta tsaya cak ta d’auke numfashinta don jin sound d’in
Menene. Wani irin nishi ta dinga ji da kamar gurnani kamar dai ana making love ko saduwa da iyali kalar
wanda take ji a cikin barcinta, har ta yi hanyar d’akin sai kuma wata zuciyar ta kwab’eta da ta tuna mata
da Dada da Mommy a matsayin ma’aurata a irin kuma lokacin komai zai iya faruwa, don haka ta ja baya
da sauri ta shige kitchen k’ok’arin ha’da cornflakes d’in take amma ta kasa. Wani yanayi take ji a k’asan
ranta me kama da tana jin haushin abinda ta ji d’in ta ji haushin tunanin da ta yi na Dada na kusantar
Mommy ne. Ta runtse idonta tana jin zafi a ranta idan har bata yi kuskure ba kishin Mommy take ji. Wani
irin zafi da take ji a zuciyarta ne yasa ta isa fridge d’in kitchen d’in ta bu’de ta d’au table water ta b’alle
murfin tare da saka shi a bakinta, ba ta dire ba sai da ta shanye shi tas sannan ta yi wulli da jarkar inda
sound d’in robar ruwan ya kara’de kitchen d’in abinka da dare. Dada da ya fito daga d’akin ya ji sound
‘din don haka hankalinsa ya kai kan kitchen d’in. Juyawa ya yi ya koma kitchen d’in kansa tsaye ya shiga
yana bin ta da kallo tana tsaye idanunta a lumshe gashin kanta a watse saman kafa’dunta daga ita sai
y’ar b’ingilar rigar barcin da ta wuce mata gwiwa da ka’dan. “Amani!” Ya furta a hankali ta ji kiran har
tsakiyar kanta tsigar jikinta ta tashi sosai, kasa bu’de idon ta yi don ta tabbata ba Dadan bane banzan
imagination d’in ta ne. Jin Shiru ya saka shi matsawa daf da ita k’amshin turarensa da ta zuk’a ne yasa ta
bu’de lumsassun idanunta a hankali ta waresu a kansa yana tsaye ya yi folding hannunsa yanayin da ta
gan shi a cikin barcin yanzun ma bata kawo gaske bane don haka kawai ta fa’da jikinsa don tana jin
abinda zata yi kenan ta ceci kanta daga zazzafan feelings d’in da take ji tun daga k’afarta har tsakiyar
kanta, wata ajiyar zuciya suka saki a tare, ba tare da ya janyeta jikinsa ba ya runtse nasa idon yana
bubbuga bayanta a kunnenta ya ra’da mata “Are you okay? Me kike yi a kitchen tsakiyar dare?” Sai a
lokacin hankalinta ya dawo jikinta ta tabbatar ba mafarkin da ta saba bane, wannan zahiri Dada ne da
sauri ta janye jikinta tana kallonsa ta cikin d’an hasken da yake kitchen d’in na dim light. Jikinta har rawa
yake ta ja baya tana furta “Dada, you?” Kallonta yake yi from head to toe, yana son ya tabbatar da ko
lafiya take sai kuma yaga da sauri ta fice daga kitchen d’in tana furta “Am okay Dada, da da dama yunwa
nake ji na fito cin abinci…” Kafin ta fice ya jawo hannunta da nasa soft hand ‘din ya dawo da ita tsakiyar
kitchen d’in “Kin ci abincin yanzu?” Ta girgiza kai. Kallon cornflakes d’in da ta d’auko ya yi, ba tare da ya
saki hannun ba ya sake janta har suna kusan ha’da jiki suka koma, da kansa ya ha’da mata cornflakes d’in
ya saka mata ruwa mai sanyi, yana mik’a mata cup d’in ya bi gashinta da jikinta da kallo ya furta “Kada ki
sake fitowa cikin dare a haka…” sai a lokacin wata zazzafar kunya ta rufeta duk da kasancewrsa Ubanta
bai kamata ya ganta a yanayin shiga irin wannan ba, ba a abinda ya b’uya daga halittar matan takarta,
musamman k’irjinta don rigar nylon ce da ta bi ta kwanta a jikinta. Ya dubi idonta yana d’an sakin
murmushi ya furta “Good Night.”. Daga haka ya fice daga kitchen d’in. Cup d’in ta runtse a hannunta
tana furta “Me ye a kanki Amani? He is your Dad fa..” Ta yi saurin lumshe idonta tana sakin ajiyar zuciya
gaba d’aya jikinta ya na’de k’amshin turarensa tsaf kamar ya mata wanka da shi, turaren da yake gigita
mata hankali ya fitar da ita daga tunaninta ta fa’da duniyar masoya. Numfashinta fusga a hankali da ta
tuna yanayin da ta ji su d’azu da Mommy sai ta saki tsaki ka’dan tana jan k’afarta ta fice a kitchen d’in.
Har a lokacin Imani barcin ta take peacefully. Don haka Amanin ta zauna daga parlor tana shan
cornflakes d’inta cikin wani irin yanayi musamman yarda take shak’ar turaren Dadan, ganin ba ta gane
komai a shan cornflakes d’in yasa ta tura cup d’in gefe tana jan pillow ta rungume shi a hankali tana tuno
sanda a d’azu ta rungume Dadan yanayin yana sake zafafa a tattare da ita tana nan zaune cikin wannan
halin bata san an yi Assalatu ba don bayan komai ya lafa mata sai barci ya d’an fisgeta mai cike da
mafarkin Dada. Tashin da Imani take mata ne yasa ta bu’de ido tana kallon Imanin da ta kafe ta da ido da
alamar kallon tuhuma take mata…
Ba tare da tace mata komai ba ta juya d’aki tana furta “Wak’atussalah….” Amanin ta mik’e tana kallon a
yanayin da ta yi barcin ga k’amshin Dada still a tattare da ita, da sauri ta shige toilet bayan shigar ta
d’akin. Imani ta bi k’ofar toilet d’in da kallon bayan ta sake shak’ar k’amshin turaren da ta tabbatar na
Dada ne, gabanta ya sake fa’duwa wasu tunani barkatai suka shiga bijirowa zuciyarta…. Ta runtse idonta
tana furta “Allah kada ka saka abinda nake tunani ne, da mun shiga uku!” Bata sake tsorata ba sai da
Amanin ta fito kanta a jik’e da alamar wankan tsarki ta yi, ai bata san sanda ta isa gabanta ba ta ja
hannunta tana tab’a gashin kanta… “Wankan me kika yi Amani?” Amanin ta runtse idonta tana mamakin
tambayar da Imanin ta mata, don dai sarai ta san ta saba irin wannan wankan da asuba ya zame mata jiki
meye na mata wannan tambayar Kuma? Murya a shak’e ta furta “Wankan dana saba ne duk Asuba,
Saboda na yi mafarkin da na saba…” Ta fa’da tana kallon tsakiyar idon Iman d’in. Iman ta cije leb’enta
tana furta “Yau a mafarkin naki har wanka Dadan ya miki da turarensa?” Sosai hantar cikin Amani ta yi
rawa ta zauna a gefen gado dab’as tana saka towel ta rufe kanta sabida sanyin da ta ji ya shiga jikinta har
tsakiyar kanta, ta runtse idonta leb’enta na rawa ta furta “Zargi na kike da mahaifin da ya haifeni Imani?
Zargi na kike da aikata zina da mahaifina Iman….?” Wani irin kuka ne ya kub’uce mata. Iman dai na tsaye
itama nata hawayen zuba yake sam kukan Amanin bai tab’a mata zuciya ba don tata zuciyar tafi ta
Amanin karaya ya zama kuma dole ta gaya mata gaskiyar abinda ya faru tun kafin su zo aji kunya… “Ba
zargi nake ba, na tabbatar yau kin ha’da jiki da Dada kamar yarda duk rigar ki ta baibaye da k’amshin
turaren da duk wanda ya san Dada ya san na sane, ki gaya min gaskiya Amani me ke tsakaninki Da
Dada?” Ta fa’da a tsawace wannan karan hawayen idonta ba su bar zuba ba duk jikinta ma rawa yake.
“Ba ki yi k’arya ba, tabbas yau na rungume Dada a jikina…..” wani irin Mari Iman ta sakar mata ta kai
mata shak’a a wuya cikin gigita ta furta “Wani irin banzan tunani ne ya hau kan ki? Mahaifinki Amani shi
kikewa soyayya irin ta Miji da Mata? Yau lamarin ya zarce mafarki har ta kai ga kin kai kan ki wajensa , to
hell with you Amani…..” Kasa magana Amani ta yi illa runtse ido da ta yi hannayenta dafe da wajen da
Iman d’in ta mareta ba tare da ta sake ko kallonta ba ta mik’e ta zura rugar sallarta ta fara sallah,
idanunta na zubar da hawaye, Iman jikinta a sanyaye itama ta tada sallahr hawaye ba bin idanunta wani
bayan wani sallahr kawai take ba tare da ta san abinda take fa’da ba don sam ba nutsuwa a cikin sallahr
kamar yarda Amanin itama tata sallahr ba nutsuwa. Tunda suka yi sujjada kowa ya kasa d’agowa suna
gayawa Allah buk’atunsu cikin shashshek’ar kuka.
Ko bayan da suka idar, Imani sake juyo da Amani ta yi ta fuskacenta sosai idanunsu cikin na juna ta furta
“Ki gaya min exactly what happened between you and Dad… Amani ina tsoro ina tsoron faruwar komai.
Ki tuna maraicin mu ba mu da Uwa Amani me kike son duniya ta d’auke mu?” Madadin amsa mata
Amani fa’dawa jikinta ta yi cikin kakkarwar jiki tana sakin kuka ta furta “Da gaske Iman ina son ya
kusanceni ina son na ji shi kusa da ni, ina son na shak’i k’amshin turarensa tausassan hannunsa da
sussulb’an lips d’insa Ina son Dada ya zan yi Iman ki gaya min ya zan yi na daina jin abinda nake ji game
da shi, da gaske yau na rungumeshi a kitchen in a romantic way amma wallahi ba a hayyacina ba ne
shai’dan ne Iman bayan wannan ba abinda ya faru tsakanin mu…..” Ta fa’da cikin wata irin karyayyiyar
zuciya. Itama Iman d’in tata zuciyar a karyen take kasa magana ta yi illa sake rungumar Amanin da tayi
tana jin yarda zuciyarta take bugu sosai idanunta a lumshe ta furta “I love him to the extent Iman I wish I
can marry him…..” Daga haka ta saki wata ajiyar zuciya mai k’arfin gaske da ya razana Iman ganin tabbas
da gaske suma ta yi don ga shi nan jikinta ya saki ta kuma mata nauyi. A ru’de ta janyeta ta saka ta a kan
pillow sannan ta shiga toilet da sauri ta d’ebo ruwa ta zuba mata a jiki da fuska, wani irin nishi ta yi
alamar ta dawo hayyacinta daidai lokacin Da Dadan ya shigo yana kallon Imanin ya furta “Ke Lafiya me
ya sameta?” Jikin Imani har b’ari yake ta juya tana kallon Dada a ranta tana jin gwara ta gaya masa
gaskiya amma ta ce me? Zuciyarta ta cigaba da sanar da ita gwara kawai ta gaya masa gaskiya.
Shin kuna ganin ta gayawa Dadan gaskiyar kuwa? Wannan wani irin al’amarin ne? Me ke faruwa Da
Amani haka ko dai mutanen b’oye ne? To ko dai Dada ne……
𝒥𝒾𝓀𝒶𝓇 𝓃𝒶𝓈𝒽ℯ ✍🏽
HADARIN GABAS…..👌
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ ✍🏽
08033748387.
★★★★★ 8️⃣
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
★★★★★★
K’arasawa cikin d’akin ya yi idanunsa akan Amanin da still har yanzu numfashinta bai zama normal ba, ya
zube a gabanta yana bin idanunta da suke lullumshewa da kallo, ya saki ajiyar zuciya ka’dan ya
Sameta?” Iman tana hawaye ta furta “Ta d’au tsawon lokaci tana shiga wani irin yanayi a cikin barci
kamar mai aljannu to kuma yau abin sai ya kai har da suma…..” Dahda ya d’auke kai yana furzar da
numfashi ka’dan kafin ya furta “Yanayi wani iri? Kuma mafarkin mai take?” Iman ta bu’de baki zata yi
magana Amani ta yi saurin cafkar hannunta ta rik’e tsam a
Cikin nata da raunatattun idanunta take kallonta kafin cikin sanyin jiki ta girgiza mata kai. Dahda kallonta
kawai yake kafin ya tab’e baki ya kalli Iman ya ce “Samo mata Tea mai zafi, kuma kada ki fitar mata da
sirrinta tunda bata son kowa ya sani, right?” Ya fa’da yana kallonsu da wani irin yanayi da Iman ta kasa
fassara shi. Sakin ajiyar zuciya ta yi ta mik’e tana d’aga kai ta fita daga d’akin don samo wa Amanin tea
d’in. Zaman da ya yi daf da ita yasa zuciyarta cigaba da wani irin bugu har hakan yana bayyana ta saman
rigarta, Dahda bai fasa kallon ta bakamar yarda take jin hakan a jikinta ta sake runtse idonta tana jin
kamar ta zunduma ihu. “Tashi zaune…” Ya furta cikin Husky voice.. Da ta sake sakata runtse ido ba shiri
sabida wani yanayi mai wuyar fassara da ta ji ya tsarga mata. “Ki tashi na ce…” Ya sake furtawa kai tsaye
yana kallon yarda take mutsu-mutsu. Kamar ta zunduma ihu haka ta ji ta mik’e idanunta a kansa tana jan
jikinta ta matsa daga daf da shi. “but for now karatu nake son ku yi, ku ka’dai Allah ya bani don haka
nake son ku zama educated ta yarda nan gaba zan yi alfahari da hakan You are too young to fault in
love…. Understand?” D’aga kai suka yi a hankali Imani ta furta “Noted…” Ya jijjiga kai yana furta
“Allahumma Barik..” ya fice daga d’akin yana sake jaddada su shirya yana jiransu.
Fitar sa ke da wuya Amani ta saki ajiyar zuciya mai nauyin gaske, Iman ta juya tana kallonta cike da
tausayawa ta ce “Me yasa baki bari na gaya masa halin da kike ciki ba?” “Saboda abin kunya ne a gareni
a ce ina son mahaifina so irin na aure….” Ta furta tana zuk’ar tea d’in da lumshe ido. “Ki tashi ki shiga
wanka mu je kiga doctor..” Ta mik’e ba don tana son Ganin Doctorn ba sai don a rayuwarta ba abinda
yake faranta mata irin su fita da Dada a mota guda tana shak’ar k’amshin turarensa. Wani irin moment
ne da baya gogewa a k’wak’walwarta.
Tsaf ta shirya cikin wasu shegun Riga da siket masu colour d’in baby pink da touchés d’in maroum a jiki,
hakan yasa ta yana mayafinta maroum ta yi kyau sosai kamar ka saceta har Imani ta dinga kallonta da
mamaki ta furta “We are going to hospital fa Malama, ba gidan biki ba..” murmushi ta saki tana watsa
hannunta ta ce “Me kika ga na yi?” Bata sake mata magana ba ta cigaba da shirin ta tana gamawa ta
saka dogon hijabinta har k’asa ta mik’awa Amanin nata. Amani ta waro ido a ranta tana furta Tab’di
Allah ba zan saka Hijab ba… A fili kuwa amsa ta yi ta ajiye tana furta “Attak’wa Hahuna Ustaza… ba sai ka
saka Hijab bane zaka amsa sunan mai tsoron Allah…” Daga haka ta ja y’ar ficilar jakarta da ta cilla
wayarta a ciki ta fice parlour cikin annashuwa da tarin farin ciki. Iman ta bita da kallo sai kuma ta fita ta
bi bayanta tana d’an tab’e baki a fili ta furta “Rabbi Yahdiki ya Ukhteey…”
Amani na zuwa parlorn ta tarar da Dada a zaune da cup d’in coffee a hannunsa sai zuba k’amshi tea d’in
yake yana turiri amma a haka yake zuk’arsa ko zafinsa ba ya ji idanunsa akan laptop yana pressing da
tattausan hannunsa cikin nutsuwa. Zama ta yi a kujerar da take kallon tasa ya d’an d’ago yana kallonta
kafin ya cigaba da abinda yake idanunsa akan laptop d’in ya furta “Good Morning Amani?” Kunya ce ta
kamata tunawa da ta yi bata gaisheshi ba yau gaba d’aya. Ta fara fidgeting yatsunta tana furta “Am
sorry Dahda ina kwana…” Bai amsa ba ya cigaba da abinda yake kafin Imani ta shigo a gefensa ta
durk’usa tana furta “Dahda ina kwana?” Ya d’ago yana kallonta cike da murmushi ya furta “Good girl,
lafiya lau.” Idanunsa akan Amani da ta cigaba da fidgeting yatsunta tana murmushi k’asa-k’asa. Girgiza
kansa kawai ya yi yana ajiye tea cup d’in ya mik’e bayan ya d’au mukullin motarsa ya kallesu yana furta
“Let’s go.. duk da naga kamar ma ta ji sauk’i….” Amani ta d’an langwab’ar da kai ya girgiza kai kawai yana
d’an murmushi ya furta “Stubborn child ke kuma son zuwa asibitin kike? Ba kuka kuwa idan yace allura
zai miki agree?” Ta girgiza kai don ta san bata da wannan juriyar.
Daidai lokacin Mommy ta fito tana kallonsu cikin mamaki ta furta “Sai ina kuma Moddi?” “Hospital” ya
furta kansa tsaye yana d’an gimtse fuska don ya tsani halayyar ta ta rashin tashi da wuri sai dai ta barwa
yara aiki tana kwance ita hakima shi yasa ga shi nan tana ta k’iba banda yana da babban dalili na rashin
ha’da mata biyu da tuni an wuce wajen to ya san bai isa ba a yanzu dai kam idan ba so yake komai ya
dawo baya ba… “Asibiti? Waye ba lafiya?” “Ama…” ya furta kai tsaye don sau tari haka yake gajarce
sunan mutane, Mommy ta ware idonta tana kallon yarinyar da aka ce ba lafiyar bata ga komai a tare da
ita ba banda ma wani shegen kyau da ta k’ara.. sai dai ta san bata isa ta furta komai ba a yanayin da
Moddibo yake na tsareta da ido yaga action d’inta. Ta d’an tab’e baki tana furta “Allah ya bata lafiya,
amma kuma idan Imani zata bi ku waye zai zauna ya taya ni preparing breakfast?” Abin ma haushi ya ba
shi wato ita in dai ba yaran nan ba zata iya komai na gidan ba, banda baya son tashin hankali da tafiya
zai yi da su duka to sam baya son mita don haka ya kalli Imani ya furta “Ki zauna ki tayata ke…” Imani
data ji wani irin bugu da zuciyarta ta yi da k’arfi na tsoron fitar Dahda da Amani ita ka’dai sai da ta d’an
waro ido har Dadan ya kalleta ya furta “What?” Ta girgiza kai tana furta “Nothing I should stay….. sai kun
dawo.” Dada ya girgiza kai ya fita Amani ta bi bayansa cikin matuk’ar farin ciki da ta rasa dalilinsa. Front
seat ta shiga wata irin ni’ima na fusgarta musamman jin k’amshin Dadan da ya zauna ra’dam a cikin
motar har sai da ta lumshe idonta. Addu’a ya d’an yi a hankali ta hawa abin hawa sannan ya ja motar ya
fita daga gate d’in. Shiru cikin motar ba mai magana ita ta lula duniyar tunani shi kuma yana bin sautul
k’ur’an a hankali cikin suratul bak’ara. Har suka isa asibitin idanunta a lumshe suke kamar mai barci sai
dai kawai kallon Dadan take ta cikin lumsassun idanunta tana mamakin yarda Dadan yake da masifar
kyau da kyan jiki kamar shi ya halicci kansa, bata ga aibun Mommy ba da take matuk’ar kishinsa… tana ji
ya yi parking sai dai bata motsa ba so take sai ya yi mata magana ta ji husky voice d’insa kusa da ita. Ai
kuwa ta samu abinda take so don sai da ya juyo ya kafeta da ido kafin ya saki ajiyar zuciya ya furta “Mun
zo…” Ta motsa ka’dan tana bu’de idonta da suka yi wani kalar juyewa da k’yar ta d’aga lab’b’anta ta
furta “Okay….” Dadan ya fara fita kafin tabi bayansa tana jan Hasbunallah a ranta don lamarin nema
yake yafi k’arfinta.
Cikin takun girma kamar wani sarki yake tafiya tana bayansa duk inda yabi idanun mutane a kansa
musamman idan aka juyo masifaffen k’amshin turarensa, mata da dama har sake juyawa suke su kallesu,
Amani kuwa duk wacce ta ha’da ido da ita sai ta zabga mata harara. Suna zuwa daf da wata budurwa da
ta kasa d’auke ido a kansa Amani ta furta “Auzu bikalimatil lahi tammmat maye ya ci kansa…” Murmushi
budurwar ta yi ta furta “Ai fa sai kin yi hak’uri y’an mata tunda kika auri kyakykyawa kuma ingarmar
namiji Ai dole a kalleshi….” Amani ta waro ido tana watsa mata wani kallo “Uban wa yace miki Mijina
ne? To mahaifina ne….” Ji ta yi kawai Dada ya cafki hannunta ya runtse cikin nasa tattausan hannun don
ya san yanzu ta tara masa jama’a. Zata sake magana ya furta “Shshhhhh bana son magana…” Bai saketa
ba sai da suka isa ga office d’in likitan sannan ya zame hannunsa ya kuma tsare gira sosai ya zauna kafin
ya dubeta ya furta “Zauna…” Zaman ta yi fuskarta a cukurku’de don wani irin haushin mutanen da suka
kalli Dadan take… Likitan ya bi su da kallo bayan ya gaishe da Dahdan ya furta “Me ya samu Ama Ta
sanya Dada fitar sassafe?” Ajiyar zuciya ta saki ta furta “Zuciyata ce take bugu da k’arfin gaske ban san
me yasa ba?” Ido Doctorn ya zuba mata kafin ya furta “What time take miki haka? Ko any time haka kike
jin ta?” D’agowa ta yi tana kallon Dada ta rasa amsar da zata bawa likitan da shima ya kafeta da ido yana
nazarinta “Ki gaya masa mana, kike kallo na….” “Idan na ga Dahdah ko na ji muryarsa ko naji k’amshin
turarensa a mafarki ko a zahiri…”
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★★★ 9️⃣
★★★★
Abinda ya kamata ta fa’da kenan, sai dai ita da kanta ta san fa’dar hakan ba zai yiwu a wajen ta ba. Da
kunya da kunya matuk’a da gaske ta furta hakan kai tsaye. Dahda kuwa bai bar kallonta ba balle likitan
da ya kasa cire k’wayar idanunsa a kanta.
“Allah ya baki lafiya, amma dai ko meye a ranki ya kamata ki ciresa don ingancin lafiyar ki.” Likitan ya
fa’da yana sake gwada b.p d’inta. Magunguna ya rubuta mata da description d’insu kafin ya mayar da
kallonsa kan Dahda da sam hankalinsa ba ya kan su yana ta danna waya. Mik’a masa takardun da yake
ne yasa Dahdan d’agowa a fusge yana kallonsa yasa hannu ya amshi takardar. Murya a k’asa ya furta
“Thanks Doctor…” Likitan ya d’aga kai yana furta “A Kula da shan magungunan don Allah In sha Allah
every thing will be alright…” Dahda ya sake d’aga kansa yana d’an sakin murmushi ya furta “In sha Allah”
Sannan ya yi gaba Amani ta bi bayansa tana taku cikin sanyin jiki.
Massenger ya mik’awa takardar maganin kasancewar suna da file a asibitin ba buk’atar ya basa ku’di. Bai
tsaya a wajen ba ya nufi hanyar waje yana d’an tsaki ganin yarda idanun mutanen wajen suke zube a
kansu. Amani kuwa zaginsu take a ranta tana mamakin dalilin wannan Uban kallo.
Madadin su nufi gida sai ta gan su a k’ofar gidan Umma tee, don idonta a rufe yake bata san inda suke
zuwa ba sai da ta bu’de ido. Ta d’an juyo tana kallon Dahda bata yi mamaki ba don ta san a kaf Yayyensa
gidan Umma Tee kawai yake zuwa itace tasu tafi zuwa d’aya yana son Umma Tee kuma kowa ya shaida a
kaf zur’iar Hajja D.
Bai mata magana ba ya fita daga motar hakan yasa itama ta fita ta bi bayansa tana jin d’an farin ciki a
ranta don ita kanta tana sonUmma tee don macece simple da bata d’au rayuwa da zafi ba sab’anin
sauran y’an uwanta.
Filin gida ne babban gaske da yake k’unshe da wasu irin bishiyu da suka sake k’awata filin wajen. Daga
gefe can garden ne da carport mai kyan gaske. Daga shigarka gidan Umma teey zaka san suna da rufin
asiri koda baka saka su a layin masu ku’di can can ba. Za kuma ka shaida tsafta ta zauna gwargwadon iko
a gidan.
Masu hidimar guda biyu suka dinga zubewa gaban dahda suna kai gaisuwa, don sun tabbatar da ganin
Moddibo a gidan alheri ne, don kyauta yake musu kamar baya so.
Yanzun ma hannu ya saka a aljihu ya ciro ku’din da bai san ko nawa bane ya dunk’ule hannunsa ya tura
musu a nasu hannun. Sannan ya shige yana amsa addu’ar da suke masa a zuciyarsa don shi kansa ya san
a wannan yanayin da yake ciki na sark’ak’iyar addu’ar ce abinda ya fi buk’ata.
Yana cikin wani hali da shi ka’dai ya sani sai kuma Uban gidansa da ya zama musabbabin komai. Fatansa
Allah ya d’ora shi akan Uban gidansa da buk’atarsa da ya bijiro masa wanda baya jin ko sama da k’asa
zata ha’de zai aiwatar da muradin Muhammad Alwan….
A tsaye Umma tee take tana zuba turaren wuta a burner da take hannunta ta tsinkayi sallamarsa. Cak ta
tsaya tana amsa sallamar fuskarta a washe don rabonta da Moddibon ya tako gidanta tsawon wata uku
kenan.. “Muryar wa nake ji kamar ta Kiddo, Moddin Didi.” Ya d’an watso mata kallo yana mata nuni da
Amani. “Wannan sunan ba zai bar bakin ki ba at my 40 ages kike kira na Kiddo’s.” Harararsa ta yi tana
k’arasawa inda yake ta furta “Har yanzu kallon da nake maka kenan Moddi, baka wuce Kiddo ba a
wajena ya gida yau an tuna da mu kenan?” Sosa kai ya yi yana zama ya saki ajiyar zuciya yana furta
“Dama ban manta da Tee ba kina zuciyata kawai komai ne ya caku’de min…” “Zancen kenan, kulllum da
an yi magana kace wani kana busy ban tab’a ganin ma’aikacin gwamnati da zama busy irinka ba, kamar
wani mai company…..” Ya d’an ji bugun zuciya ka’dan ya same shi ya runtse ido don an zo wajen da yake
fa’dar masa da gaba wajen da zai zo ya tari y’an uwansa ya sanar da su tarin arzikin da yake da shi.
Abinda yake ba shi tsoro amsar da zai basu a duk sanda suka bijiro masa da tambayar a ina ya samu
ku’din? Shi yasa har yanzu ya kasa gaya masa waye MODDIBO A BADINI, don ya tabbata ZAHRIN
MODDIBO kawai suka sani…. Bai farka daga tunanin da yake ba sai da ya ji muryar Fateeman a sama
tana furta “Ama ki shiga Haulat na ciki.” Sannan ya dawo da hankalinsa kanta. Ya tarar ta kafa masa
idanunta da ya san duk sanda ta masa wannan kallon kamar tana karantar har cikin zuciyarsa ne…
“Kiddo me kake b’oyewa a cikin zuciyarka wanda baka so mu sani?” Ta fa’da tana nutsa manyan
magananta cikin nasa idanun da ya lumshe su ba shiri, yana kuma matse hannunsa da d’an k’arfi. Tsoro
ne ya kamata bata san sanda hankalinta a tashe ta mik’e ta isa inda yake zaune ba, sai ji ya yi ta kama
tattausan hannunsa a cikin nata yarda take masa kenan yana yaro idan tana son taji damuwarsa. “Bu’de
idonka ka kalleni Moddi…” Kasa musu ya mata sai da ya ware idonsa tarrr a kanta yana sakin huci ka’dan
tare da taune leb’ensa wata zufa ka’dan tana zubo masa. Fateema ta lumshe ido tana furta “Oya tell me
exactly what is happening? Kada kace min bakomai don na san tabbas there is….” Ya girgiza kai yana
furta “Ba wani matsala ba ne fa Tee, amma dai ku taya ni da addu’a akwai business da na shiga na samu
ku’di sosai kuma a business d’in sai dai a k’arshe inaga kamar business d’in zai zame min mara amfani….
“ Ya sake sakin ajiyar zuciya “Mu ajiye wannan a side, don na san ba lallai ki fahimceni ba, ba mamaki ki
fassara ni da abubuwa da dama a zuciyarki. Yanzu abinda nake so ki min ki yi duk yarda zaki yi Hajja Dee
ta dawo gidan da na gina nake so na tare da ita a railway….” Fateema ta waro ido ta furta “Kai ka ka san
ba ni da wannan damar, amma ni ba wannan bane a gaba na wani business ka je ka jefa kanka? Alhali ni
dai na san kai government worker ne ajiye aikin gwamnatin ka yi a ina ka samu ku’din da har ka Gina
gida a railway? Unguwar da na ji ana fa’dar sai Wanda ya ci ya tada kai.” Ya d’aga kai “Na da’de da barin
aikin gwamnati na fa’da business ban gaya muku ba ne don na san zaku iya hanawa yanzu haka ina da
company a Abuja ina da shi a kano zan bu’de next week a kuma ranar nake so na tare a sabon gida na,
Ending month kuma zan yi lunching sabon jirgina da zai fara jigilar passengers zuwa k’asashen waje da
suka danganci………” sai sannan ya lura da shock d’in da Umma tee ta shiga, ta dinga kallonsa baki sake
idanunta ko motsi basa yi. Har sai da ya yi clapping hannunsa a fuskarta sannan ta saki wani gwauran
numfashi tana nuna shi da yatsa ta mik’e tsaye tana ja da baya. Firgicin da Moddibo ya shiga yafi nata da
sauri ya mik’e ya bi bayanta sai dai ko kafin ya cimmata ta shige d’akin da yake bayanta da sauri ta rufo
da key. Don tabbas tana buk’atar nazari. Moddi ya tsaya a bakin k’ofar yana buga mata k’ofa da rok’on
ta bu’de amma ta masa shiru a cikin d’akin sai furzar da huci take Me Moddi ya d’auke su mak’iyansa ko
me? Da wannan gagarumin cigaba zai same shi amma ya kasa bu’dar baki ya gayawa ko mahaifiyarsa,
Saboda matarsa ya d’auka mutum, matarsa tafi su mahimmanci…. Ba ma wannan ba wace Sana’a yake
da ta Samar masa ku’di masu yawa haka? Shine abinda ya fi razana ta.
Bugun da yake mata ne ya isheta don haka a zafafe ta ce “Imaaaam live me alone pls! Ka fice min a gida
kafin na aikata maka komai, me zaka ce mana? Saboda ka auri matar da bata san mutuncin mu ba, matar
da bata daraja mahaifiyarka shi yasa ka kasa gayawa Hajja abin alherin da ya sameka, ka tafi ka yi
rayuwarka da matarka da y’ay’anka bana buk’atar jin komai daga gareka…” Shiru ya yi yana d’an cije
leb’ensa kafin ya ja k’afa ya koma cikin parlorn ya zauna a kujerar da ya tashi idonsa a lumshe. Hannunsa
cikin tarin sumar gashin Kansa ta asalin Fulani mai sulb’i da taushin gaske. Tee ma kenan ta kasa
fuskantar sa balle kuma sauran da suka fita zafin zuciya ya tabbatar Dee sai ta masa marin da ya sai ya
kusa ganin wuta. A yanzu yake ganin wautar sa da bai gaya musu ba tun a farkon fari ya sani yana da laifi
da matarsa ce ka’dai ta san duk wani cigabansa don ko yaransa ba su san komai ba. Hannayensa yake
fusgar gashinsa da su. Idonsa a lumshe yana jin yarda jijiyoyin kansa suka tashi. Bai san tsawon lokacin
da ya d’auka a nan ba ya dai ji an kai glass cup bakinsa. Yana bu’de ido yaga Tee ce a tsaye da cup d’in
ruwan mai mugun sanyi ta kai bakinsa, duk da fuskarta a ha’de take ga idanunta da suka nuna alamun ta
yi kuka. sai da ya saki murmushin k’asan leb’e ya ha’de hannunta da cup d’in ya shanye ruwan tas, dama
ya sani ko kowa ya yi fushi da shi Tee ba zata iya ba…
“Ka bani mamaki Kiddo, kuma zuciyata ta d’au zafi banda Abbansu Haulat ya tunatar da ni abinda na
manta, ya kamata na ji uzirinka na kuma saurari abinda kazo min da shi kafin na zartar da hukunci…
Menene sana’arka kuma ta ya aka yi ka samu wa’dannan mak’udan ku’di haka da mu ba mu san
mafarinsu ba… tunda da kanka ka fa’da rabonka da aikin gwamnati an d’auki shekaru goma balle nace ko
ku’din Albashinka ka juya kake kasuwancin da su? Na san baka da komai don Uban mu bai mutu ya bar
mana komai ba sai tarbiyya da ilimin addini da na boko? Wace Sana’a kake yi Kiddo? Kada dai kace min
rashin jin da ka yi da yarinta shine ya dawo, sana’arka halal ce ko haram? I want to know Kiddo?” Ta
fa’da tana ha’diye wani yawu mai d’aci ga hawaye ba zuba daga kwarmin idonta. Tsoro take ji bata son
abinda zuciyarta take gaya mata ya tabbata… Duk da ko Makaho ya san amsar tambayar koda bai kalli
idanun Moddi ba zai iya gano gaskiyar amsar. Ba sana’ar arzikin da za’a b’oye sai dai idan ta tsiya, tabbas
ba halastacciyar Sana’a Moddibonsu yake yi ba, kamar yarda zuciyarta take sake tabbatar mata don haka
ta sake ware idonta a kansa “Ina jin ka Imaaaam? Ka fa’da min ko na tara Hajja da kafatanin y’ay’anta ka
gaya musu….” Shiru ya mata idonsa a lumshe yana murzar goshinsa murya a k’asa ya furta “Baki yarda
da ni ba Teee…” “Ban yarda da kai ba Moddi, har sai ka sanar da ni sana’ar da ka ke…” “Yankan kai…” ya
fa’da cikin cunkusashshiyar murya kafin ya mik’e yana d’aukar wayarsa ya yi hanyar waje bayan ya shafa
kumatunta “Zan dawo idan kin saka yardar Imam Moddibo a ranki, amma for now ba zan gaya miki
komai ba, don ina hango abubuwa da dama a idonki… Moddibo d’an yankan kai, k’ungiyar asiri.. mai
Fataucin k’waya… mugayen makamai ko kuma Moddibo D’an kidnapping na san ba abinda ba zai zo
ranki ba… nagode sai anjima…” Ya fa’da yana ficewa ya barta da baki sake tana kallonsa zuciyatta kuwa
banda tsalle ba abinda take, da gaske tsoro take ji. Sai da ya isa mota ya shiga ya zauna idanunsa a
lumshe ya ware A.C sosai ya daidaita yanayinsa sannan ya d’au waya ya kira Amani muryarsa a cunkushe
ya furta “Hurry up fito mu tafi…” Ya katse wayar yana daidaita numfashinsa da yake fisga da k’arfin
gaske ya cije leb’ensa su ma kenan sun masa wannan kallon inaga jama’ar gari….
Knocking take yi a hankali suna tsaye ita da Haulat amma sam bai ji ba, sai da ta sake bugawa da k’arfi a
fisge ya bu’de lock d’in motar yana zuba mata wani kallo da ya saka hantar cikinta ta ka’da don bata
tab’a ganinsa a irin wannan yanayin ba. Ta shiga jikinta a sanyaye gaisuwar Da Haulat ma take masa bata
sani ba ya amsa ko bai amsa ba ta ji ya fisgi motar da mugun gudun da ya sata runtse idonta don ta san
isarsu gida lafiya k’alau sai abinda Allah ya yi….
𝒥𝒾𝓀𝒶𝓇 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ 𝒸ℯ ★✍️ℍ 𝔸 𝔻 𝔸 ℝ 𝕀 ℕ 𝔾𝔸𝔹𝔸𝕊♥︎♥︎♥︎
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★
A hankali ya lumshe Idonsa yana sakin ajiyar zuciya ya furta “Sana’ata ta Halak ce Hajja…” Hajjan ta zuba
masa ido tana son gano gaskiyar zancensa muryarta a ciki ta furta “Sana’arka ta halak ce, jarinka ne na
haram kenan?” Bai furta komai Saboda wani abu da ya ji ya tsirga a zuciyarsa, tun kafin ma su je su ga
irin gidan da ya gina da company sun fara jero masa irin wannan tambayar a yanzu kam ba shi da amsar
da zai ba su, don bai isa ya kalli Didi ya sanar da ita silar arzikinsa ba. Yana kuma tsoron zuwan ranar da
zata san mafarin arzikinsa. “Ya mayar da mutane y’an iska, ai wallahi Hajja ba zai gaya miki gaskiya ba.
Moddibo ne fa. Moddibon da kika sha fama da shi lokacin samartakarsa, ta yaya mai hali zai fasa
halinsa….” Idonsa ya bu’de akan Dijatu da take fa’dar maganar. Ya tsuke fuskarsa cikin b’acin rai ya yi
k’wafa. Kwata kwata jininsu bai ha’du da Dijatu ba. “A dai bi shi a hankali Adda Dee, In sha Allah
zatonmu ba zai zama gaskiya ba.” Fateemah ta fa’da jikinta a sanyaye don ta san Moddibo tsaf yanzu zai
wanke Dijatu da rashin kunyarsa. Ya mayar da kallonsa kan Fateeman sai kuma ya saki d’an banzan
murmushi mai nuni da alamun ke kika jawo komai ai. Mik’ewa ya yi tsam ya koma gaban Hajja ya kama
tafin hannunta yana matsawa a hankali kamar yarda yake yi a lokacin samartaka idan ya aikata
gagarumin lefi. Hajja ta lumshe idonta tana jin yarda zuciyarta take bugun masifa wanda bana komai ba
ne, sai na tashin hankalin da Moddi ya sata a ciki. Tana tsoron faruwar duk abubuwan da zuciyarta take
gaya mata faruwarsu akan Moddibo. “Kada ki saka komai a ranki Didi, bakomai a yanzu ba zan gaya miki
komai ba, amma na yi alk’awarin idan y’an saka ido ba sa nan zan dawo na gaya miki, ko kuma na gaywa
Tee ta fa’da miki…” “Na fi so ka gaya min da kan ka.” Ta fa’da idanunta zube. A kansa. Ya girgiza kai yana
murmushi ha’de da d’ora kansa a saman cinyarta ta san nufinsa ta saka masa albarka. Don haka ta d’ora
hannunta a gashin kansa ta furta “Allah ya yi albarka Moddi. Ya tsareka daga dukkan abin k’i ya baka
Mace ta gari da zata so ni ta so y’an uwanka burina kenan a kullum.” Addu’ar da ta masa kenan, da take
ji kamar a ranta Allah ba zai amsa addu’ar ba, ko shi yasa ma har yanzu Allah bai mayar mata da Moddin
yarda yake ba, saboda gagarumin lefinsa. Zuciyarta ta raunata Amma bakinta bai fasa furta addu’ar ba,
tana fatan kada Allah ya dubi laifin Moddibo ya yi duba da ita da ta kasance mai rauni. Ameen ya amsa
har k’asan ransa yaji da’din addu’ar Didin. Umma Dee ya zubawa ido da ta ha’de rai kamar zata ha’diye
zuciya saboda tsabar fushi. K’asa-k’asa ya furta “Wanda duk ya ce zai shiga tsakanin d’a da Uwa shine a
wahale…” Ta juyo a zabure tana furta “Da ni kake Moddibo?” Ya d’aga mata girarsa d’aya yana sakin
wani murmushin da ya bayyana rashin jin sa muraran ashe dai Amani shi ta gado. “Kan Uba lallai
shaharar taka ta kai amma zan yi maganinka sabgarka zan daina shiga gaba d’aya don naga ni ka d’auka
a matsayin abokiyar gaba ina matsayin babbar yarka.” Ya d’an tab’e baki yana saka kai zai fita daga
d’akin ya ji Didi na furta “A dai yi hak’uri Addarsu na rasa dalilin da yasa har yanzu ba kwa jituwa da
Moddibo kin san halinsa sarai sai addu’a hayagaga ba zata shirya Moddibo ba…” Fuskarta ta k’ara
ha’dewa ta d’au Hijab d’inta ta zura tana furta “A’a Hajja, ke kike d’aure masa gindi tun yana yaro kin
kasa d’ora shi a hanyar da ta dace kullum shine da gaskiya ga shi nan idan baa yi wasa ba wata k’ungiyar
ya je ya cilla kansa ya yi ku’di na ban mamaki…” Moddibo da yake bakin k’ofa ya jijjiga kansa har da
k’wafa ka’dan kafin ya fice daga gidan a hanzarce don ya san dole da yamma ya isa Abuja yana da
gagarumin meeting da Muhammad Alwan…..
★★
Tun bayan fitar Moddi ta saki labulen windown d’akinta tare da sakin ajiyar zuciya. Ranta ya b’aci
hankalinta a tashe ta figi wayarta ta shiga kiran babban bokanta don wannan karan bata bi ta kan Boss
lady ba don abin kunya ne a gareta ta sake gaya musu Moddi ya mata koren kare. Ta da’de tana ringing
kafin ya d’aga cikin bu’daddiyar muryarsa ya ce “An sanar da ni duk abinda ya faru, sakacinki ne Safna
me yasa zaki tare shi da zance alhali baki zo mun masa dabaibayi ba…” Ta d’an runtse idonta tana furta
“A min afuwa hankalina a tashe yake da jin maganar saki a bakin Mutumin da nake tunanin kun gama
mallaka mun shi….” “Da saura Safna, Saboda uwarsa a tsaye take a kansa muna aikin tana karyashi da
dafin addu’ar bakinta don haka dole kullum mijinki sai ya zama a cikin aiki muke a kansa…” Ta cije
bakinta tana jin tsanar Hajja a ranta da gaske itace take b’ata mata duk wani shiri.
“Yanzu menene abin yi?” Ta fa’da tana sakin ajiyar zuciya. “Dole ki bar gidan nan na kwana biyu har sai
mun gama gagarumin shiri a kansa, yarda gaba ko Karen hauka ne ya cijeshi ba zai iya furta miki kalmar
saki ba.” Ta saki ajiyar zuciya ta kuma amince da maganar Bokanta don haka ta kashe wayar tana jin tilas
tafiya Niger jihar Bidda Gobe ya kamata.
Kaya kala uku ta Cira ta saka a akwatin ta a zuciyarta take jin Bayan Moddi da Hajja ya zama dole a kanta
ta yi maganin ibilishiyar yarinyar can abinda ta mata yau ya tsaya mata a rai har ta ji sam ba zata iya yi
mata afuwa ba. Ta tsani Amani fiye da tsanar da ta yiwa Uwarta, don ta Iman ma mantawa take da ita
don yarinyar bata fiye shiga maganarta ba, amma Amani tabbas sai ta saka an mata aikin da zata zo tana
nadamar shiga huruminta.
Dollars ta d’iba ta zuba a jakarta sannan ta ja trollyn ta fito zuciyarta na mata wani irin zafi wai itace yau
zata bar gidan Moddi da sunan sakakkiya. Har wasu tarin k’walla ta ji sun zubo mata. Ta saka yatsa ta
lakato k’wallar ta tabbata k’walla ce murmushin b’acin rai ta saki tana furta “Wallahi ba zaku zubo a
banza ba…”
A zaune ta samu Amani da Iman a parlorn fuskar Iman a caku’de da tashin hakali. Amani kuwa fes da ita
sai sakin wa k’ok’in jin da’di cikin nisha’di da walwala. Iman tana jin k’amshin Mommyn na kusanto su ta
dinga mintsinin Amanin da nuna mata ta rufawa kanta asiri ta yi shiru. Amani ta wurga mata harara
“Allah gwara ma ki k’yaleni ba wani shiru da Zan yi da Dada ma yana nan Gusto zan tafi Celebrating…”
Idanu Mommy ta kafa mata don duk abinda suke yi ta ji su. Murmushi ta saki tana girgiza kai a hankali ta
furta “You will pay for this Amani na yi alk’awarin I will change your life to be miserable….” Ta fice ba
tare da ta sake bi ta kan su ba. Mama Talatu da take tsaye tana kallon komai ta k’araso da sauri cikin
parlorn tana kallon Amani ta furta “Magajiya me kike son janyowa kan ki?” Tab’e baki ta yi ta furta
“Alheri, wallahi ba abinda ta isa ta min sai abinda Allah ya hukunta a kai na, na san labarin komai Mama
na san irin muguntar da ta dinga yiwa Maminmu ban manta cin zalinmu da ta dinga yi tun muna yara ba
idan ku kun manta ni am still remembering….” Ta fa’da tana lumshe idonta wani irin zafi take jin
zuciyarta na yi idan ta tuna wasu labaran da aka bata game da abinda Ta dinga yiwa Mamminta har
hakan ya yi ajalinta ta mutu bayan an cirosu daga cikinta kallo guda ta musu kawai rai ya yi halinsa…
Haka Hajja ta basu labari. Mama Talatu jikinta ya yi sanyi don itama kam ba zata mance ba tabbas zata
iya cewa Safna guba ce a zuriyar Malam Moddibo don itace tasu jarrabawar amma ya zasu yi? Tun da ko
ta ina kowa ya san k’arfin asiri irin na Safnan da har yau Dadan ya kasa fahimtar ta… “Amma dai
Magajiya ki dinga yi a hankali baka nunawa mak’iyi kai mak’iyi ne a zahiri gudun cutarwarsa gareka.
Mami ta mutu kuma kowa ya shaida tata ta yi kyau sai dai fatan Allah yasa tamu ta yi kyau irin tata ki
rage tuna komai a ranki duk abinda ta yi Ai don kanta…” wani kallo ta yiwa Mama Talatun kafin murya a
cunkushe ta furta “I will never forget balle na yi forgive ina nan har abada da k’udirin ramawa Mammi
cin zalin da ta mata muguwar mata kawai mai kama da inyamurai…..” Karaf idanunta ya sauka a cikin na
Dada da ya shigo gidan yanzu. Girgiza kai ya yi yana amsa gaisuwar Mama Talatu ya shige ciki. Amani
wata irin zuciya ce da ita da ko shine ya mata laifi bata yafewa ya rasa ya zai fahimtar da ita illar abinda
take son ta aikata.. ya cije leb’ensa kawai bayan ya tub’e kayansa ya fa’da toilet a gaggauce kansa banda
bala’in ciwo ba abinda yake masa. Ga shi ya zama dole ya tafi Abuja yau, zai je su yi ta su k’are
tsakaninsa da Alwan.
Wankan ya yi ya shirya cikin wasu irin suit masu taushin gaske ash color masu rigar ciki bak’a sai tie da ya
matse wayansa shima bak’i. Combing kansa ya yi ya masa gyara na musamman har da turaren gashi sai
shining yake. Idan ka gansa zata zaka yi bai zarce 35 ba bata yarda za’a yi kace ya haifi y’an mata kamar
Iman da Amani. Takalmansa ya saka as usual black silifas masu taushin gaske.
Ya fita da k’aramin brief case a hannunsa. Still suna zaune a parlorn ana sake tausar zuciyar Amani da
take ta kuka tana sake gaya musu bata manta muguntar Mommy ba a kan su da Mamminsu. Ya d’an
k’arasa wajen ganin yarda take kukan tana sakin ajiyar zuciya duk hawaye ya b’ata fuskarta. Isowarsa
yasa Mama Talatu da Inna laraba barin wajen. Idanunta a runtse take kukan da yake jin sa har tsakiyar
ransa bata san yana wajen ba sai da ta ji masifaffen k’amshin turarensa sannan ta ware idonta a kansa.
Ido shima ya zuba mata hannayensa a cikin aljihu yana nazarin fuskarta da ta damalmale da hawaye.
Cikin tsare gira sosai ya furta “Wiped your tears Malama kin fini son Mammin naki ne? Ko kin tab’a
ganinta?” Ta runtse idonta ta bu’de tana jin kalaman nasa sun mata wani iri “Mammi na fa?” Ta furta
Numfashinta yana son d’aukewa ganin wani irin bala’in kyau da ya mata “Mammin naki.” Ya furta a
hankali. “Zan fita zan dawo ko mai dare idan naji labarin kin sake wani abin ranki zai b’aci Stubborn child
kawai ki ta jawowa kan ki fitina….” Ya juya yana kallon Iman ya furta “Ku shiga ciki, and close the door
kada a bar kowa ya shigo har sai na dawo..” Iman ta d’aga kai ya fita da sauri ganin time yana son k’ure
masa. Amani ta bi bayansa da kallo tana mamakin furucinsa ashe yana son Mamminsu haka amma ko
zancenta bai tab’a yi ba sai yau da ta ji kalmar a bakinsa. Wani farin ciki ya baibaye zuciyarta har ta saki
murmushin da bata shirya masa ba.. Iman na kallonta ta furta “And the smile …?” Lumshe idonta ta yi
tana rungume Iman d’in ta furta “Ashe Dahda na son Mammin mu?” Iman murmushin itama ta saki don
yau furucin na Dahda ya musu dad’i, wani abu ne da basu tab’a jinsa ba tun yarintarsu har yanzu da suka
girma…
Shima tunda ya shiga motar ya ji abinda ya fa’da d’in ya tsaya masa. Ya lumshe idonsa yana tuno y’ar
rigarsa… Y’ar ruga dai masoyiyarsa da ya dinga wulak’antawa saboda son zuciya da zallar yarinta da gata
da ya masa yawa. A hankali ya furta “Allah ya gafarta miki ya sadamu a Aljanna…”
Tunda jirginsu ya sauka airport d’in yake jin gabansa na wani irin fa’duwa har sai da ya nemi waje ya
zauna. Kafin zuciyarsa ta dawo saiti. Baya son irin wannan meeting d’in da ogansa don ya san ba sa
kwasheta da da’di. Har sai da ya samu daidaito da nutsuwar zuciyarsa sannan ya mik’e ya fita inda ya
tarar da bak’ak’en motocin yaransa jeeps guda uku suna jiransa. Sai kuma motar da ya tabbatar shi
ka’dai yake hawanta da drivernsa a ciki. Addu’a ya yi sosai kafin ya shiga motar yana jin bugun zuciyar
tasa yana raguwa.
Har suka isa companyn nasa idonsa a lumshe yake ba kuma komai yake tunawa ba kawai hankalinsa ne
bai gama amincewa da wannan ha’duwar tasu ba.
Fuskar Muhammad Alwan yau ba walwala yake kallonsa ta cikin farin glass d’in da yake sanye a fuskarsa.
Su biyu ne kacal a babban office d’in ba ka jin komai sai k’arar air condition…. Ya d’ago ya sake kallon
Imaam d’in ya furta “Ban fahimci duk abinda ka gaya min ta waya ba don haka na gayyaceka nan mu yi
magana one by one….. bana son magana biyu meye decision d’inka akan buk’atarmu?” Yawun bakinsa
ne ya kusa k’afewa ganin wannan karan Muhammad d’in bai zo da wasa ba…. “Ka canja wani abin, ba
zan iya aiwatar da wancan umarnin ba…..” Dariya sosai Muhammad Alwan ya saki kafin ya mik’e yana
zagaye kujerun da suke zube a office d’in fuskarsa a murtuke yake amsa wayar hannunsa yana magana
k’asa k’asa ya furta “Okay..” Ya dawo wajen da Imaam yake ya zauna daf da shi. Muryarsa a cunkushe ya
furta “Moddibo kana wasa da rayuwarka, me ye abin wahala a cikin abinda muka umarceka kada ka
manta alfarmomin da muka maka, muka d’aukoka daga cikin rana muka saka a inuwa me yasa kake son
ka mata butulci? Meye abin wahala a abinda muka ce maka? Y’arka fa kawai muka ce to da mahaifiyarka
muka ce fa?” Imaam ya wani irin waro ido yana jin zuciyarsa na wani irin tafasa huci kawai yake yana
kallon Muhammad Alwan da sam abinda ya fa’da d’in bai razana shi ba, sai ma wani irin murmushi yake
saki ganin duk da sanyin A.cn da yake wajen gumi yake yi… idanunsa sun ka’da sun yi jawur.. sai ciza baki
yake ya furta “Na gaji, ba zan iya ba na amince na fita daga cikin ku na amince na rasa komai nawa akan
yi muku abinda kuka ce…” ya fa’da yana runtse idonsa sautin dariyar Muhammad Alwan yana ratsa
kwanyarsa “Baka Isa ba Imaaam dole ka yarda da abinda muke so Ai sai da ka yarda da terms and
conditions d’inmu sannan ka shiga cikin mu, ka san sirrin mu sannan kace zaka fita? Ya zama dole ka
yarda da buk’atar mu…….” “Never” ya fa’da a fusace idonsa a rufe jijiyoyin kansa suna tashi ra’da rad’a
ya mik’e a zafafe da nufin barin wajen….
𝒥𝒾𝓀𝒶𝓇 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★★★ 1️⃣1️⃣
HADARIN GABAS…..👌
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★★★ 1️⃣1️⃣
𝒮ℰ𝒞𝒪𝒩𝒟 ℬ𝒜𝒯𝒞ℋ......✍🏽
Hannun Muhammad Alwan ya ji a kafa’darsa cikin wata irin murya mai bayyana lallashinsa ya furta
“Kada ka yi abinda zaka yi nadama Imaam, ko ka yarda ko baka yarda ba sai hakan ta faru gwara ma ka
yarda d’in….” Girgiza kansa ya yi yana kallon cikin idon Alwan d’in “Ba zan yarda ba, don ba abinda zai
saka ni nadama na ji na tsani kaina a rayuwa kamar abinda kake son saka nin… kuke son tursasa min sai
na aikata shi…” Wannan karan Murmushi Alwan ya yi ya saki kafa’dun Imaam d’in yana furta “As you
wish… ba zan hanaka yin abinda kake so ba you can do what suits you… amma ka sani kana so ko baka
so sai hakan ta faru gwara ma ka so d’in…” Tsaki ya zabga ya fice daga office d’in da sauri. Alwan ya bi shi
da kallo kafin ya zare handky d’in da ke aljihunsa ya goge fuskarsa yana cigaba da mamakin taurin zuciya
irin na Imaam. Ya san kuma dole abin ya faru da son sa ko ba son ransa. Ya lumshe ido kawai zuciyarsa a
time d’in ba abinda ba ta raya masa. Kada dai ya zama duk abinda suke so ya kasa faruwa dalilin taurin
kan Imaam…
★★★
Har jiri ne ya dinga d’ibansa kafin ya je gida tun a cikin jirgi yake jin zuciyarsa ba daidai ba. Da k’yar ya isa
cikin motarsa inda drivernsa yake jiransa ya yi saurin shiga cikin motar yana amsa gaisuwar Drivern.
Gidan shiru alamar kowa ya kwanta don haka kansa tsaye ya nufi d’akinsa. Wanka ya yi sosai kafin ya
ha’da coffee mai zafi ya sha burinsa ya ji ya daina jin abinda yake ji d’in sai dai hakan bai samu ba.
Da k’yar ya samu ya runtse idonsa yana tunano mafarin ha’duwarsa da Alwan da ya zama sanadiyyar
shigarsa cikin wannan matsalar…
10YRS BACK…
★✍️
Wani irin zafin rana da ake ne ya saka shi parking machine d’insa a gefen wani babban company. Ya
zauna a saman bench yana jin kamar kansa zai tsage. Daga aiki ya taso k’aramin ma’aikaci ne shi a
lokacin a ma’aikatar aikin Jarida da take k’ark’ashin gwamnati. A lokacin ma rahoto ya je d’aukowa sai ya
samu kansa da matsanancin ciwo shine dalilin da yasa ya ajiye machine d’in ya zauna a saman bench.
Don sam ba zai iya cigaba da tuk’ashi ba duk da k’ok’arin da ya yi na aikata hakan.
Tsawon mintuna yana zaune idanunsa a lumshe ya dinga jin wani irin k’amshin turare mai da’din gaske
yana ratsa k’ofofin hancinsa. Da k’yar ya bu’de ido jin ana cewa “Sannu bawan Allah..” Muryar bata
masa kama da ta hausawa ba sai dai mutanen k’asashen waje. Ai kuwa kamar yarda hasashensa ya ba
shi wani kyakykyawan saurayi ne tsaye a kansa yana sakar masa murmushi. “Sannu.” Ya sake furtawa
yana kallon gefe da gefen hanya. “Na da’de a tsaye anan baka sani ba, sai naga kamar akwai damuwa
ko?” Imaam ya tsuke fuskarsa don shi a rayuwarsa bai fiye son a shiga sabgarsa ba. Amma Alwan bai
k’yaleshi ba sai da ya zauna kusa da shi yana furta “Nima aiki ya kawo ni Nigeria so kuma ban san ko ina
ba… ina so na maka tambaya?” “Allah ya sa na sani.” Imaam ya furta yana kallon wani waje. “Apartment
nake so mai kyau na rent da zan zauna wanda ba zai ba ni damuwa ba…” Imaam ya yi shiru kamar ba zai
amsa shi ba sai kuma ya ce “Hotel ko gida?” “Any one.” Alwan ya furta yana sakin murmushi abinda
Imaam ya lura da shi Alwan ma’abocin murmushi ne. “Okay.” Daga haka ya mik’e yana d’an ka’de jikinsa
saboda Imaam tun bai zama wani abu ba d’an gayu ne na gaske. Ya hau machine d’insa ya ce ya biyo shi.
Alwan bai masa musu ba ya bi shi suka tafi har wani Apartment mai kyau ya ja ya tsaya yana kallonsa.
“Yauwa ka shiga sai ka musu bayani, ni zan wuce.” Hannu Alwan ya saka ya rik’e shi. Hakan da ya yi yasa
Imaam ya ‘dago ya tsareshi da ido. Alwan murmushi ya sakar masa yana d’aga masa kai. “Me yasa zaka
tafi? Bayan ina murna na samu aboki a inda ban san kowa ba. Ka taimake min mana nima fa musulmi
ne.. ko baka son lada?” Ya fa’da cikin gwamutstsiyar Hausarsa. Haka kawai Imaam sai ya ji ya amince da
son kyautata masa “Yanzu ya kake son a yi? Ni bana jin da’di ne ina son na je gida.” Cikin muryar
tausayawa Alwan ya furta “Oh Sorry, Amma pls mu yi exchanging number so that muna
communicating..” Imaam bai masa musu ba ya amshi wayarsa mai d’an banzan kyau ya saka masa
numberrsa ya kuma yi saving da Imaaam Moddibo..” Alwan ya kalli sunan yana furta “Nice…. Ni kuma
sunana Muhammad Alwan. From Turkey hope na samu d’an uwa.” D’aga kai Imaam ya yi daga nan ya
masa sallama ya burga machine d’insa ya wuce.
Koda ya koma gida bai wani kira Alwan ba ya ma manta da shi. Y’an biyunsa Iman da Amani ya yiwa
wasa ya shige d’aki.Safana ta bi bayansa ganin kamar baya jin da’di. Bai b’oye mata ha’duwarsu da
Alwan ba ya gaya mata komai. Murmushi ta saki tana furta “Allah yasa ha’duwar ta zama alheri…”
Da sassafe ya dinga jin wayarsa tana ringing. Yana dubawa yaga Muhammad Alwan ne sai da ya mik’e ya
zauna sosai sannan ya saka wayar a kunnensa “Morning” Alwan ya furta cikin nutsuwa “So ka tafi ka bar
amanarka da Musulunci ya baka, baka sake kirana ka ji ya nake ba na kira kuma baka d’aga ba.” Imaam
ya d’an saki ajiyar zuciya ya furta “Am sorry..” “No problem yanzu ina so kazo ka raka ni inda za ni pls!”
Kallon agogo Imaam ya yi ya furta “Ina zuwa aiki yanzu…” “please ka zo idan akwai yiwuwar ka samu
wani aikin da yafi naka sai kaga ka dace muna da companies a Nigeria and menene qualification naka?
Ko da yake sai kazo dai..” Ya fa’da yana kashe wayar. Safna da ta ji komai kasancewar wayar a handsfree
take ta mik’e da sauri tana furta “Alhamdulilah Moddibo ka maza ka shirya ka je ba mamaki wahalarmu
ce tazo k’arshe, dama aikin gwamnati bakomai a cikinsa sai wahala..” D’an kallonta kawai Moddibo ya yi
ya tab’e baki ya shige toilet ba wai don yana ji zai amince ya karb’i tayin da Muhammad Alwan ya masa
ba. Wanka ya yi ya shirya cikin k’ananan kayan da ya saba sakawa ya fito fes da shi sai zabga k’amshi
yake. Safna ta dinga kallonsa tana jin alfaharin kasancewarsa Mijinta. D’an rungumo shi ta yi tana shafa
masa wani turare da ba na komai bane sai na mallaka a kullum idan zai fita sai ta shafa masa sam baya
kawo komai a ransa don ta iya salo da kissa iri iri.
A parlorn su madaidaici ya zauna. Daidai lokacin da Iman da Amani suka shigo jikinsu a d’arare yaran
suna kallon Dahdansu da yake shan tea da k’wai. Yawu suke ha’diyewa don dai su ba shi aka basu ba.
Kunu ne da k’uli-k’uli kullum Mommyn take sakawa a basu kuma ta garga’di masu aikin da kada su
kuskura su fa’da k’arshe ma ta saka duk aka musu dabaibayi sai abinda tace suke aikatawa. Don haka ba
zasu tab’a bu’de bak’i su fa’da ba sai idan ta so. Idon Amani ya kawo ruwa tana kallon Dahda ta nuna
k’wan hannunsa. Da mamaki yake kallonta cikin tausayin yaran da kullum a fuskarsu zaka san su marayu
ne ba su da walwala sam sai dai idan Hajja tazo gidan ta kwana biyu. Ya ja hannunta ta matsa kusa da shi
ya furta “Zaki ci ne?” Ta d’aga kai. Shiru ya yi kafin ya d’ago yana kallon Safna ya furta “Yaran nan basu
karya ba ne?” Ta ware ido tana furta “In ji Uban wa? Ke dube ni nan baku karya ba?” Ido Dahda ya zuba
mata ya ce “In ji Ubana….” Ya gutsiro k’wan ya mik’a musu duka dankali da k’wan da suke cikin plate
d’in. Da wani irin sauri suka dinga ci… har bai san sanda wata k’walla ta fara zubo masa ba.. Daga ganin
yarda suke ci ya tabbata yunwa suke ji. Sai da suka ci sosai sannan ya ha’da musu tea mai kauri suka sha.
Ya d’ago yana kallon Safna “As from today da yara na zan dinga cin abinci…” Safna ta ha’diye wani
mugun yawu tana furta “Haba dai kawai kuma sai mu zauna da su cin abinci su hanamu sakewa…” Ya
watsa mata wani kallo da ya sakata yin shiru bata shirya ba. Goge musu baki ya yi sannan ya bu’de
lunchbox d’insu abinda bai tab’a yi ba. Waro ido ya yi yana furta “What? Me
Ye wannan? da d’umamen tuwo za su makarantar?” Da sauri Safna ta waro ido kamar gaske hankalinta a
tashe ta ce “what a nonsense, wannan ai ba laifina ba ne laifin su Talatu ne bari a kira su a ji dalili….” Har
ta je bakin k’ofa ya jata baya da k’arfin gaske… ya wancakalar da ita saman kujera, idanunsa sun fito
sosai ya furta “Wallahi na samu laifinkine sai kin ga abinda zan miki. Don su nake nema na don haka dole
a dinga ciyar da su da cima mai kyau…” ya fita tsakargida yana k’wala kiran Mama Talatu da Inna Laraba.
Da sauri suka fito daga d’akinsu da yake gefen tsakargidan. Yanayin da suka gan shi a lokacin ya basu
tsoro suka furta “Baban yara lafiya?” Lunch box d’in ya cilla musu “Meye wannan? waye ya ce a zubawa
su Ama wannan abin su tafi da shi school?” Idanu suka waro suna kallon juna. Tsawar da ya sake saki ne
ya saka su saurin amsawa da rawar baki duk da Suna jin shakkar Safnan ba su fasa cewa “Hajiya ce ta yi
umarnin haka…” Ya juyo ya mata wani kallo da ya kusan sakata fitsari a wando. Bai yi magana ba illa cije
leb’ensa na k’asa da ya yi ya fice yana jan hannun yaran. Zuciyarsa na wani irin tafarfasa shi ka’dai ya san
hukuncin da zai yiwa Safna idan ya koma gidan yana jin k’arshen zamansu ne ya zo. Don ba zai laminci a
dinga zaluntar masa yara ba…
Safna tana ganin ya fita ta juya tana kallon Mama Talatu da Laraba. Ta k’unduma wani zagi kamar ba za
su yi sa’a da uwarta ba. “Ni kuke son ku kashewa aure ko? Wallahil azeem k’arshen zamanku a gidan nan
ya zo…” Haka ta dinga zaginsu tana ci musu mutunci ba su ce mata komai ba. Sai dai zuciyarsu fal take da
murnar tonuwar asirinta yau. Don kam Safna muguwa ce ta bugawa a jarida ba irin azabar da bata bawa
yaran Allah ne ka’dai ya yi da kwanansu a gaba. Sau tari daga su har yaran ba sa sake cin wani abinci
bayan wanda Zata basu da rana sai kuma garin Allah ya waye. Haka suna ji suna gani za su yi ta jin
k’amshin abu amma haramiyarsu. Ko idan Babansu ya kawo abu zai sa ta d’iba ta bi su k’aramin parlorn
da suke zama a tsakar gida da daddare ta shiga da kayan da’din ta ajiye ta ce kuma duk wanda ya ci sai
ya ha’du da fushinta. Wani lokacin Amani ce duk hanata da zasu yi sai ta ci tun bata iya k’unk’uni har ta
fara sakarwa Mommyn k’unk’uni kuma duk abinda zata mata ba zata yi kuka ba, sai dai ta yi ta cizon
leb’enta tana huci kamar yarda ta ga Dahdansu yana yi. Har tsarki da ruwan borkono ta tab’a yiwa
Amani ranar ba su yi barciba kuma duk kukan yarinyar ta hanasu su gayawa Ubanta… kai muguntar
Safna garesu ba zata k’irgu ba.. idan suka yi nufin gayawa Hajja sai su ji kamar an k’ulle musu baki sun
kasa…
Suna kallonta ta shiga d’aki ta saka Hijab ta fito rik’e da jaka. Bata ko kallesu ba ta fice daga gidan. Suma
ba su damu ba don sun san ta saba fita idan baya nan don haka ba wani sabon abu bane a wajensu suka
saki ajiyar zuciya a fili suka fara tsine mata da son Allah ya tona mata asiri komai daren da’dewa….
★✍️
Yana fita ya biya super market ya siya musu kayayyakin da’di da yawa sannan ya sauke su a makarantar
da suke zuwa. Irin private school d’innan ce mai sauk’in ku’di.. Suna sauka a machine d’in Amani da bata
shiru da bakinta ta kalleshi “Dahda kullum zaka dinga bamu k’wai da shayi mai madara… ka siyo mana
kayan da’di mu je da su makaranta?y’an ajinmu duka da kayan da’di suke zuwa, ba da tuwo da kwaki
ba.” Imaam sai da ya yi da gaske sannan ya amsa mata saboda yarda wata k’walla ta fara zubo masa
“Zan muku duk abinda kuke so Ama…” ya fa’da yana sumbatar gefen kumatunsu. Ya rungume su sannan
suka shiga aji. Yau zuciyarsu fal nisha’di ba rashin walwalar nan da suke zuwa da shi makaranta. Imaam
ya bi bayansu da kallo yana share k’wallar da take zuba a idonsa, ya furta “Allah ka yafe min…” cikin
raunin murya don sai ya tattara laifin gaba d’aya ya d’ora a kansa yana ganin koma me ya faru laifinsa ne
da baya bincika halin da yaran suke ciki musamman sanin da ya yi basu da mahaifiya. Kai tsaye zuciyarsa
ta ba shi shawarar ya mayar da yaran nasa gidan Hajja hankalinsa zai fi kwanciya.
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★★★ 1️⃣2️⃣
HADARIN GABAS…..👌
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★★★
𝒮ℰ𝒞𝒪𝒩𝒟 ℬ𝒜𝒯𝒞ℋ......✍🏽
Hannun Muhammad Alwan ya ji a kafa’darsa cikin wata irin murya mai bayyana lallashinsa ya furta
“Kada ka yi abinda zaka yi nadama Imaam, ko ka yarda ko baka yarda ba sai hakan ta faru gwara ma ka
yarda d’in….” Girgiza kansa ya yi yana kallon cikin idon Alwan d’in “Ba zan yarda ba, don ba abinda zai
saka ni nadama na ji na tsani kaina a rayuwa kamar abinda kake son saka nin… kuke son tursasa min sai
na aikata shi…” Wannan karan Murmushi Alwan ya yi ya saki kafa’dun Imaam d’in yana furta “As you
wish… ba zan hanaka yin abinda kake so ba you can do what suits you… amma ka sani kana so ko baka
so sai hakan ta faru gwara ma ka so d’in…” Tsaki ya zabga ya fice daga office d’in da sauri. Alwan ya bi shi
da kallo kafin ya zare handky d’in da ke aljihunsa ya goge fuskarsa yana cigaba da mamakin taurin zuciya
irin na Imaam. Ya san kuma dole abin ya faru da son sa ko ba son ransa. Ya lumshe ido kawai zuciyarsa a
time d’in ba abinda ba ta raya masa. Kada dai ya zama duk abinda suke so ya kasa faruwa dalilin taurin
kan Imaam…
★★★
Har jiri ne ya dinga d’ibansa kafin ya je gida tun a cikin jirgi yake jin zuciyarsa ba daidai ba. Da k’yar ya isa
cikin motarsa inda drivernsa yake jiransa ya yi saurin shiga cikin motar yana amsa gaisuwar Drivern.
Gidan shiru alamar kowa ya kwanta don haka kansa tsaye ya nufi d’akinsa. Wanka ya yi sosai kafin ya
ha’da coffee mai zafi ya sha burinsa ya ji ya daina jin abinda yake ji d’in sai dai hakan bai samu ba.
Da k’yar ya samu ya runtse idonsa yana tunano mafarin ha’duwarsa da Alwan da ya zama sanadiyyar
shigarsa cikin wannan matsalar…
10YRS BACK…
★✍️
Wani irin zafin rana da ake ne ya saka shi parking machine d’insa a gefen wani babban company. Ya
zauna a saman bench yana jin kamar kansa zai tsage. Daga aiki ya taso k’aramin ma’aikaci ne shi a
lokacin a ma’aikatar aikin Jarida da take k’ark’ashin gwamnati. A lokacin ma rahoto ya je d’aukowa sai ya
samu kansa da matsanancin ciwo shine dalilin da yasa ya ajiye machine d’in ya zauna a saman bench.
Don sam ba zai iya cigaba da tuk’ashi ba duk da k’ok’arin da ya yi na aikata hakan.
Tsawon mintuna yana zaune idanunsa a lumshe ya dinga jin wani irin k’amshin turare mai da’din gaske
yana ratsa k’ofofin hancinsa. Da k’yar ya bu’de ido jin ana cewa “Sannu bawan Allah..” Muryar bata
masa kama da ta hausawa ba sai dai mutanen k’asashen waje. Ai kuwa kamar yarda hasashensa ya ba
shi wani kyakykyawan saurayi ne tsaye a kansa yana sakar masa murmushi. “Sannu.” Ya sake furtawa
yana kallon gefe da gefen hanya. “Na da’de a tsaye anan baka sani ba, sai naga kamar akwai damuwa
ko?” Imaam ya tsuke fuskarsa don shi a rayuwarsa bai fiye son a shiga sabgarsa ba. Amma Alwan bai
k’yaleshi ba sai da ya zauna kusa da shi yana furta “Nima aiki ya kawo ni Nigeria so kuma ban san ko ina
ba… ina so na maka tambaya?” “Allah ya sa na sani.” Imaam ya furta yana kallon wani waje. “Apartment
nake so mai kyau na rent da zan zauna wanda ba zai ba ni damuwa ba…” Imaam ya yi shiru kamar ba zai
amsa shi ba sai kuma ya ce “Hotel ko gida?” “Any one.” Alwan ya furta yana sakin murmushi abinda
Imaam ya lura da shi Alwan ma’abocin murmushi ne. “Okay.” Daga haka ya mik’e yana d’an ka’de jikinsa
saboda Imaam tun bai zama wani abu ba d’an gayu ne na gaske. Ya hau machine d’insa ya ce ya biyo shi.
Alwan bai masa musu ba ya bi shi suka tafi har wani Apartment mai kyau ya ja ya tsaya yana kallonsa.
“Yauwa ka shiga sai ka musu bayani, ni zan wuce.” Hannu Alwan ya saka ya rik’e shi. Hakan da ya yi yasa
Imaam ya ‘dago ya tsareshi da ido. Alwan murmushi ya sakar masa yana d’aga masa kai. “Me yasa zaka
tafi? Bayan ina murna na samu aboki a inda ban san kowa ba. Ka taimake min mana nima fa musulmi
ne.. ko baka son lada?” Ya fa’da cikin gwamutstsiyar Hausarsa. Haka kawai Imaam sai ya ji ya amince da
son kyautata masa “Yanzu ya kake son a yi? Ni bana jin da’di ne ina son na je gida.” Cikin muryar
tausayawa Alwan ya furta “Oh Sorry, Amma pls mu yi exchanging number so that muna
communicating..” Imaam bai masa musu ba ya amshi wayarsa mai d’an banzan kyau ya saka masa
numberrsa ya kuma yi saving da Imaaam Moddibo..” Alwan ya kalli sunan yana furta “Nice…. Ni kuma
sunana Muhammad Alwan. From Turkey hope na samu d’an uwa.” D’aga kai Imaam ya yi daga nan ya
masa sallama ya burga machine d’insa ya wuce.
Koda ya koma gida bai wani kira Alwan ba ya ma manta da shi. Y’an biyunsa Iman da Amani ya yiwa
wasa ya shige d’aki.Safana ta bi bayansa ganin kamar baya jin da’di. Bai b’oye mata ha’duwarsu da
Alwan ba ya gaya mata komai. Murmushi ta saki tana furta “Allah yasa ha’duwar ta zama alheri…”
Da sassafe ya dinga jin wayarsa tana ringing. Yana dubawa yaga Muhammad Alwan ne sai da ya mik’e ya
zauna sosai sannan ya saka wayar a kunnensa “Morning” Alwan ya furta cikin nutsuwa “So ka tafi ka bar
amanarka da Musulunci ya baka, baka sake kirana ka ji ya nake ba na kira kuma baka d’aga ba.” Imaam
ya d’an saki ajiyar zuciya ya furta “Am sorry..” “No problem yanzu ina so kazo ka raka ni inda za ni pls!”
Kallon agogo Imaam ya yi ya furta “Ina zuwa aiki yanzu…” “please ka zo idan akwai yiwuwar ka samu
wani aikin da yafi naka sai kaga ka dace muna da companies a Nigeria and menene qualification naka?
Ko da yake sai kazo dai..” Ya fa’da yana kashe wayar. Safna da ta ji komai kasancewar wayar a handsfree
take ta mik’e da sauri tana furta “Alhamdulilah Moddibo ka maza ka shirya ka je ba mamaki wahalarmu
ce tazo k’arshe, dama aikin gwamnati bakomai a cikinsa sai wahala..” D’an kallonta kawai Moddibo ya yi
ya tab’e baki ya shige toilet ba wai don yana ji zai amince ya karb’i tayin da Muhammad Alwan ya masa
ba. Wanka ya yi ya shirya cikin k’ananan kayan da ya saba sakawa ya fito fes da shi sai zabga k’amshi
yake. Safna ta dinga kallonsa tana jin alfaharin kasancewarsa Mijinta. D’an rungumo shi ta yi tana shafa
masa wani turare da ba na komai bane sai na mallaka a kullum idan zai fita sai ta shafa masa sam baya
kawo komai a ransa don ta iya salo da kissa iri iri.
A parlorn su madaidaici ya zauna. Daidai lokacin da Iman da Amani suka shigo jikinsu a d’arare yaran
suna kallon Dahdansu da yake shan tea da k’wai. Yawu suke ha’diyewa don dai su ba shi aka basu ba.
Kunu ne da k’uli-k’uli kullum Mommyn take sakawa a basu kuma ta garga’di masu aikin da kada su
kuskura su fa’da k’arshe ma ta saka duk aka musu dabaibayi sai abinda tace suke aikatawa. Don haka ba
zasu tab’a bu’de bak’i su fa’da ba sai idan ta so. Idon Amani ya kawo ruwa tana kallon Dahda ta nuna
k’wan hannunsa. Da mamaki yake kallonta cikin tausayin yaran da kullum a fuskarsu zaka san su marayu
ne ba su da walwala sam sai dai idan Hajja tazo gidan ta kwana biyu. Ya ja hannunta ta matsa kusa da shi
ya furta “Zaki ci ne?” Ta d’aga kai. Shiru ya yi kafin ya d’ago yana kallon Safna ya furta “Yaran nan basu
karya ba ne?” Ta ware ido tana furta “In ji Uban wa? Ke dube ni nan baku karya ba?” Ido Dahda ya zuba
mata ya ce “In ji Ubana….” Ya gutsiro k’wan ya mik’a musu duka dankali da k’wan da suke cikin plate
d’in. Da wani irin sauri suka dinga ci… har bai san sanda wata k’walla ta fara zubo masa ba.. Daga ganin
yarda suke ci ya tabbata yunwa suke ji. Sai da suka ci sosai sannan ya ha’da musu tea mai kauri suka sha.
Ya d’ago yana kallon Safna “As from today da yara na zan dinga cin abinci…” Safna ta ha’diye wani
mugun yawu tana furta “Haba dai kawai kuma sai mu zauna da su cin abinci su hanamu sakewa…” Ya
watsa mata wani kallo da ya sakata yin shiru bata shirya ba. Goge musu baki ya yi sannan ya bu’de
lunchbox d’insu abinda bai tab’a yi ba. Waro ido ya yi yana furta “What? Me
Ye wannan? da d’umamen tuwo za su makarantar?” Da sauri Safna ta waro ido kamar gaske hankalinta a
tashe ta ce “what a nonsense, wannan ai ba laifina ba ne laifin su Talatu ne bari a kira su a ji dalili….” Har
ta je bakin k’ofa ya jata baya da k’arfin gaske… ya wancakalar da ita saman kujera, idanunsa sun fito
sosai ya furta “Wallahi na samu laifinkine sai kin ga abinda zan miki. Don su nake nema na don haka dole
a dinga ciyar da su da cima mai kyau…” ya fita tsakargida yana k’wala kiran Mama Talatu da Inna Laraba.
Da sauri suka fito daga d’akinsu da yake gefen tsakargidan. Yanayin da suka gan shi a lokacin ya basu
tsoro suka furta “Baban yara lafiya?” Lunch box d’in ya cilla musu “Meye wannan? waye ya ce a zubawa
su Ama wannan abin su tafi da shi school?” Idanu suka waro suna kallon juna. Tsawar da ya sake saki ne
ya saka su saurin amsawa da rawar baki duk da Suna jin shakkar Safnan ba su fasa cewa “Hajiya ce ta yi
umarnin haka…” Ya juyo ya mata wani kallo da ya kusan sakata fitsari a wando. Bai yi magana ba illa cije
leb’ensa na k’asa da ya yi ya fice yana jan hannun yaran. Zuciyarsa na wani irin tafarfasa shi ka’dai ya san
hukuncin da zai yiwa Safna idan ya koma gidan yana jin k’arshen zamansu ne ya zo. Don ba zai laminci a
dinga zaluntar masa yara ba…
Safna tana ganin ya fita ta juya tana kallon Mama Talatu da Laraba. Ta k’unduma wani zagi kamar ba za
su yi sa’a da uwarta ba. “Ni kuke son ku kashewa aure ko? Wallahil azeem k’arshen zamanku a gidan nan
ya zo…” Haka ta dinga zaginsu tana ci musu mutunci ba su ce mata komai ba. Sai dai zuciyarsu fal take da
murnar tonuwar asirinta yau. Don kam Safna muguwa ce ta bugawa a jarida ba irin azabar da bata bawa
yaran Allah ne ka’dai ya yi da kwanansu a gaba. Sau tari daga su har yaran ba sa sake cin wani abinci
bayan wanda Zata basu da rana sai kuma garin Allah ya waye. Haka suna ji suna gani za su yi ta jin
k’amshin abu amma haramiyarsu. Ko idan Babansu ya kawo abu zai sa ta d’iba ta bi su k’aramin parlorn
da suke zama a tsakar gida da daddare ta shiga da kayan da’din ta ajiye ta ce kuma duk wanda ya ci sai
ya ha’du da fushinta. Wani lokacin Amani ce duk hanata da zasu yi sai ta ci tun bata iya k’unk’uni har ta
fara sakarwa Mommyn k’unk’uni kuma duk abinda zata mata ba zata yi kuka ba, sai dai ta yi ta cizon
leb’enta tana huci kamar yarda ta ga Dahdansu yana yi. Har tsarki da ruwan borkono ta tab’a yiwa
Amani ranar ba su yi barciba kuma duk kukan yarinyar ta hanasu su gayawa Ubanta… kai muguntar
Safna garesu ba zata k’irgu ba.. idan suka yi nufin gayawa Hajja sai su ji kamar an k’ulle musu baki sun
kasa…
Suna kallonta ta shiga d’aki ta saka Hijab ta fito rik’e da jaka. Bata ko kallesu ba ta fice daga gidan. Suma
ba su damu ba don sun san ta saba fita idan baya nan don haka ba wani sabon abu bane a wajensu suka
saki ajiyar zuciya a fili suka fara tsine mata da son Allah ya tona mata asiri komai daren da’dewa….
★✍️
Yana fita ya biya super market ya siya musu kayayyakin da’di da yawa sannan ya sauke su a makarantar
da suke zuwa. Irin private school d’innan ce mai sauk’in ku’di.. Suna sauka a machine d’in Amani da bata
shiru da bakinta ta kalleshi “Dahda kullum zaka dinga bamu k’wai da shayi mai madara… ka siyo mana
kayan da’di mu je da su makaranta?y’an ajinmu duka da kayan da’di suke zuwa, ba da tuwo da kwaki
ba.” Imaam sai da ya yi da gaske sannan ya amsa mata saboda yarda wata k’walla ta fara zubo masa
“Zan muku duk abinda kuke so Ama…” ya fa’da yana sumbatar gefen kumatunsu. Ya rungume su sannan
suka shiga aji. Yau zuciyarsu fal nisha’di ba rashin walwalar nan da suke zuwa da shi makaranta. Imaam
ya bi bayansu da kallo yana share k’wallar da take zuba a idonsa, ya furta “Allah ka yafe min…” cikin
raunin murya don sai ya tattara laifin gaba d’aya ya d’ora a kansa yana ganin koma me ya faru laifinsa ne
da baya bincika halin da yaran suke ciki musamman sanin da ya yi basu da mahaifiya. Kai tsaye zuciyarsa
ta ba shi shawarar ya mayar da yaran nasa gidan Hajja hankalinsa zai fi kwanciya.
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
08033748387.
★★★★★ 1️⃣3️⃣
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
Yawaitar kiran da Muhammad Alwan Yake masa ne, ya saka shi bai k’arasa gidan Hajja ba sai kawai ya
tafi direct wajen Muhd d’in, bayan ya yi waya office ya bada uzirin gaibu. Don bai ji a ransa zai iya barin
aikin sa ba. Madadin ya fito Muhd d’in cewa ya yi ya shiga d’aki ya same shi. Bai masa musu ba ya shiga
in da ya ce masa.
Tsaf d’akin sai zabga azababben k’amshi yake. Muhd ya nuna masa wajen zama “Please sit mana Imaam,
me yasa kake yin kamar bak’o.” Murmushi Imam ya saki karo na farko tun bayan ha’duwarsu ya zauna a
kujerar. Alwan ya cigaba da shiryawa cikin ha’daddiyar suit d’insa ya yi combing kansa mai kama da
gashin larabawa. Sai da ya gama ya kalli Juice d’in da ya ajiye masa da snacks ya mayar da kallonsa kan
Imaam d’in da alamar tambaya ya furta “Me yasa baka ci komai ba? Ko baka yarda da ni ba ne?” Girgiza
kai Imaam ya yi kafin ya tsiyayi lemon mai sanyin gaske ya kai bakinsa. Idanunsa akan Alwan da yake
sakin murmushi. “Nagode da ka sha, da baka sha ba akwai matsala….” Ya furta yana saka glass d’insa da
ya kasance bak’i wuluk. “Matsala kuma?” Alwan ba wani damuwa a fuskarsa ya d’aga kai yana furta
“Babba ma kuwa…” ya d’an ja fasali sai kuma
Ya furta “Ka san mu larabawa bama son mu yiwa mutum kyauta ya k’i amsa, sai mu ji ba da’di a
zuciyarmu.” Ya sake fa’da yana d’an sakin murmushi. dafa shi ya yi ya furta “Rashin shan da zaka yi zai
saka na ji a zuciyata baka amince da ni ba.” Sai sannan Imam ya saki ajiyar zuciya, amma sai ya samu
kansa da jin wani irin nauyi a kansa take ya d’an lumshe ido yana sakin ajiyar zuciya bai kawo komai a
ransa ba sai tunanin ko don yana cikin b’acin ran Safna ne.
“Ka tashi mu je.” Ya furta yana dafa kafa’darsa Imaam ya mik’e a hankali ya bi bayansa.
Motarsa ya ce su shiga ya ajiye machine d’in nasa. Hakan kuwa aka yi. Direct cikin abinda bai fi mintuna
ba Imaam ya gan su a cikin Government House. Da mamaki yake kallon Alwan d’in. D’aga masa kai kawai
ya yi ya furta “Mu je, zan ga Governor na kai masa sak’o.” Jikin Imaam a sanyaye ya fito ya bi bayansa
yana mamakin wai yau shine zai ga Governor lallai ha’duwarsa da Alwan alheri ne.
A babban parlorn gwamnati aka saukesu inda gwamna yake gaisawa da manyan bak’insa. Mamaki bai
gama cika zuciyar Imaam ba, sai da Gwamna ya shigo madadin yaga Alwan ya mik’e ya kai gaisuwa sai
yaga ma Gwamnan ne yake daraja Alwan d’in. “Barka da sauka Doctor Alwan…” Murmushi Alwan ya
sakar masa yana firta “Nice to meet you excellency…” Gwamna ya d’aga kai yana sake sakin murmushi
sai kuma ya kai dubansa kan Imaam yana masa kallon rashin sani ko kafin ya yi magana Alwan ya yi
gyaran murya ya furta “A best friend of mine…” Gwamna ya saki murmushi yana mik’awa Imaam hannu.
Imaam ya d’an ji wani banbarakwai sai kuma ya dake ya mik’a masa nasa hannun shima.
Zai Mik’e ya fita ganin kamar tattaunawar tasu ta sirri ce Alwan ya saka baki ya kira shi. “Just sit, ba sai ka
fita ba.” Ya koma ya zauna. Yana kallon wani kallo da Gwamna ya masa sai kuma ya d’auke kai ya cigaba
da kallon Alwan da yake mik’o masa papers. “Zaka yi signing anan kamar yarda na fa’da maka, mun
kuma amince da buk’atarka ta ka sanya hannun jari a companyn da zamu bu’de anan, mun yarda zamu
bu’de babban companyn don cigaban arewa…” Murmushi da ya bayyana tsananin murnarsa gwamna ya
saki yana furta “Alhamdulillah… Nagode sosai ka mik’a min godiyata wajen Boss…” murmushi Alwan ya
saki yana furta “No problem Excellency..” ya mik’e yana mik’a masa hannu suka gaisa da tafawa sannan
ya fice a hanzarce bayan ya kalli Imaam da duk yabi ya zama kamr wani gunki a wajen. Murmushi ya saki
ka’dan. Ya dafa shi yana furta “Shall we?” Imaam ya d’Aga kai ya mik’e shima ya bi bayansa da d’an
hanzari.
A mota kasa shiru Imaam ya yi sai da ya kalli Alwan ya furta “Dama ka tab’a zuwa Nigeria?” Murmushi
kawai Alwan ya sakar masa kamar ba zai yi magana ba sai kuma ya saki ajiyar zuciya ya furta “Rabin
rayuwa ta na yi ne a Nigeria Abuja, shi yasa zaka ji na iya Hausa sosai, amma all my family suna Turkey,
ni na zauna anan ne saboda issue na business…” Imaam ya girgiza kai. “Ka san Turkish companies da
suke cikin k’asar nan?” Imaam ya yi saurin d’aga kai “Shi kuwa ya san Turkish group of companies duk
wanda yake K’asar nan Ai ba zai ce bai san wa’dannan companies d’in da k’asar nan take alfahari da su
ba. Kamfaninnika ne da suke sarrafa kayan masarufi iri iri na abubuwan amfani da furniture’s masu kyau
da tsadar gaske, a kwanan nan suke shirin bu’de companyn ha’da motoci. “Na familyn mu ne…” Ya ji
muryar Alwan a sama “Ni nake monitoring na Nigeria.” Da sauri Imaam ya juya yana kallonsa idan kuwa
har ta tabbata da gaske ne tabbas Alwan ba shi da girman kai kuma ya tsinci dami a kala. “Kana son ka yi
business da mu?” Imaam ya d’aga kai da sauri don ba zai bar kansa ya k’ulle ba. Murmushi Alwan ya saki
a zuciyarsa ya furta “Nice, hakan ya yi…” a fili kuwa cewa ya yi “Akwai shara’di… idan ka amince sai nace
maka ka godewa Allah ka kusa shiga sahun billionaires na Arewa…” Imaam ya ha’diye yawu yana d’aga
kai “Sharad’in me?” Sai da Alwan ya juyo kamar ba driving yake ba sai kuma ya juya yana cigaba da
tuk’in ya furta “I will tell you, but not now.”
A wurin siyar da motoci ya yi parking yana kallon Imaam ya furta “Mu je ka min rakiya, Allah yasa ka iya
mota ka ja min ita.” Imaam ya d’aga kai yana furta “Na iya..” ya jijjiga kai yana murmushi suka isa wajen
wata Honda accord mai masifar kyau bak’a wuluk. Ya yi ciniki ya biya ku’din ya mik’awa Imaam key d’in.
Imaam yana kallonsa ya furta na menene? “Na taimako na da ka yi, kuma kada ka ce min ba zaka amsa
ba ka san hukuncin hakan islamically..” Imaam ya saki ajiyar zuciya ya kuma kasa yi masa musu yana
kallo ya fita ya bar shi a wajen yana furta “Zan kiraka anjima zan je Abuja but zan dawo morning.” Ya
lakace hancin Imaam ya fita daga wajen yana murmushi ko bakomai burinsa ya cika. Imaam kasa motsa
wa ya yi daga wajen ya dinga kallon Motar da aka ce tasa ce ya lumshe ido yana mamakin Alwan da
dukkan alherensa daga ha’duwa jiya kawai? Ko da yake a arziki irin na danginsu ya san wannan bakomai
ba ne. Don haka sai ya ji ya samu nutsuwar zuciya ya shiga motar cikin matuk’ar farin ciki ya ja zuwa
gidan Hajja don ita ya kamata ya fara sanarwa….
★★✍️
Safna kuwa tun bayan fitar ta gida hankalinta tashe bata tsaya ko ina ba sai a gaban Malaminta.
Yanayinta da ya gani ya tabbatar masa ba lafiya ba. Ya san Safna ba tun yau ba ta amince da cewa shi ke
samar Mata da duk wani farin ciki.
Sun gaisa hankalinta a tashe ta sanar da shi dalilin zuwanta. Idanu ya zuba mata bayan duk ya gama jin
abinda ta ce ya furta “Akwai matsala Safna, dole ki tashi tsaye akan Mijinki don idan baki wasa ba kina ji
kina gani zai fi k’arfinki…” Tashin hankali ya bayyana k’arara akan fuskarta idan da abinda ta tsana a
sanar mata da Imaam zai rabu da ita. Ta yarda da aikin Malamin nan tun farkon ha’duwarsu da Imaam
shi ya mallake mata zuciyarsa da tunaninsa. “Akwai alheri ma da yake matso shi nan kusa, sai dai idan ba
ki yi da gaske ba zai ture Alherin akan wani dalili…” Ta waro ido “Malam hakane wallahi, don jiya ya
ha’du da wani mutum mai ku’di sai dai da dukkan alamu baya son tarayyarsu da mutumin Malam ina son
ka kulle bakinsa ya zama duk abinda mutumin ya umarceshi kawai ya aikata ba musu, ni in dai Imaam zai
yi ku’di kawai koma ta wani hali ne ya yi, ko na huta da gorin dangina na auri wanda ba shi da ku’di…”
Malam ya saki murmushi “An gama Safna, arziki kam Mijinki zai yi shi, amma a k’arshe fa naga wani
duhu…..” “In dai a k’arshe ne Malam duk daga baya ne, kawai a min aikin da zai yi abinda suke so ko
baya so. Sannan ka rufe min bakinsa tsaf kada ya dinga gayawa kowa sirrinsa sai ni ka’dai don kada ya je
ya gayawa Hajja ta hana shi ta cucemu.” Ta fa’da ba tare da ta bari bokan ya gaya mata duhun me ya
gani ba.Malam ya jijjiga kai ya cigaba da dube duben k’asarsa ya d’ago yana kallonta ya furta “Zaki iya
birne bunsuru da rai?” “Ba abinda ba zan iya ba Malam kai kanka shaida ne don na yi wanda ya fi
wannan in dai akan Moddibo ne….” Tabbas kin yi Safna ni kaina ina jinjinawa jarumtarki da rashin tsoro,
don ma dai mijin naki tsohuwar sa a tsaye take a kansa da wallahi sai yarda kika yi da shi tsabar
Mallaka… amma yanzu ma ki sha kuruminki za mu yi masa aikin da ba zai gaya musu komai ba daga
cigaban da ya sameshi gudun kada su hana ruwa gudu….” Ta saki ajiyar zuciya ta fara kallon Malam tana
godiya. Ya ha’da mata duk abinda ya dace saura kuma ya ce ta dawo kashegari. “Yanzu Malam idan na
aikata haka d’in, ba zai min maganar abinda ya faru da safe ba?” “Ko zancen ba zai d’aga ba, ki je kuma
zaki bani labari.” Bata ji ko d’ar a ranta ba don ta yarda da Aikin Malamin. Ta zura takalminta jikinta na
rawa ta fice direct gida ta koma hankalinta kwance ta fara aiwatar da surkullenta da k’ulle k’ullenta…
Tana yi tana sakin murmushi a ranta tana k’addara cin zalin yaran da bata son ganinsu ko ka’dan yanzu
ta fara….
Har k’ofar gidan Hajjan ya je da motar, sai dai yana fitowa ya samu k’aton kwa’do a k’ofar gidan. Rik’e
kansa ya yi kawai don bai ji da’din rashin ganin Hajjan ba. Don haka ya sake komawa motar ya nufi
gidansa duk da yaso zuwa gidan Fateema sai ya ji zuciyarsa ta kasa aminta gida kawai yake so ya je ya
nunawa Safna.
Gidan fes ta saka su Mama Talatu sun share sai k’amshin turaren wuta yake. Ita Kuma ta fece wanka da
wani Ubansu Riga da wando ta yi kyau sosai don kam k’irjinta a cike yake sosai har yana rinjayarta daga
k’asa ne dai bata da shape ko ka’dan. Jikinta gaba d’aya ta balbaleshi da turarukan sihirin Malam. Ta d’au
Layar ta saka a k’asan harshenta idonta akwai sihirtaccen kwalli.
Tunda ya yi sallama ya ji kansa ya sara da k’arfin gaske. Matsalar Moddibo kenan rashin addu’a ya kama
kan yana zama a saman kujera kafin ya yi aune Safna ta shiga jikinsa ta yi amfani da wannan damar
wajen ribartasa ya kusanceta a take a wajen cikin fitar hayyaci saboda turarenn da yake jikinta ya
sabbaba masa son kusantarta a k’asanta kuwa dama ta shafa rubutun da Malam ya bata. Tuni Moddi ya
manta da duk abinda ya faru. So da k’aunar Safna sai sake ruruwa suke a ransa. Ya kama hannunta yana
janta waje. “Zo mu je kiga kyautar da aka ba ni?”
Cikin farin ciki ta dinga zagaye motar tana jifansa da wani kalar murmushi ta furta “Alwan d’in ne ya
baka?” Ya ‘d’aga mata kai yana murmushi. Cikin son sanin ko aikinta ya kama shi ta furta “To kada na ji
kada na gani bana son ka gayawa kowa cigaban da zai sameka……” Imaam Ya d’aga mata kai, fuskarsa na
bayyana da gaske ya bi umarninta. Ta d’an saki murmushi tana lakace masa hanci ta furta duniya
sabuwa!
Daga ranar an d’au tsawon sati biyu Alwan bai neme shi ba. Bai kawo komai a ransa ba don shi sam bai
saka son duniya a gabansa kamar yarda Safna ta saka ba. Itace dai shiga d’ari fita d’ari idan zai yi, she will
keep asking Alwan D’in Ya kira ka?” Idan ya girgiza mata kai. Sai ta yi kamar zata yi kuka ta furta “Kai
kuma ba sai ka nemeshi ba, ni wallahi Ban tab’a ganin Wanda arziki ke bi ba sai kai, ko da yake ba abin
mamaki ba ne dama kun yi gadon talauci duk Wanda Ya Saba da arziki ai ba zai guje shi ba…” Ranar da ta
fara fa’da masa haka zuba mata ido ya yi ransa a b’ace yana fitar da hucin numfashi Amma kuma ya kasa
d’aukan mataki. A kashegari kamar wasa sai ga kiran Muhammad Alwan nan wajen sha biyun dare… Da
wani irin sauri Safna ta finciki wayar ta saka ta a handsfree tana masa nuni da Ya amsa… murya a hankali
suka gaisa da Muhammad Alwan d’in. Sai daga can Alwan D’in Ya ce “Friend, sai ka ji ni shiru kuma?
Amma baka nemeni ba, haka ake abota?” Da sauri Safna ta ce “Eeeh wallahi, yana ta son kiranka to ba
ya so ya damekane kana aiki, amma kana ransa wallahi…” ta furta tana hararar Imaam da ya yi shiru
kawai ya kasa furta komai. Alwan daga can ya d’an yi murmushi kawai kafin ya furta “Haba Aboki, ai an
zama d’aya you can call me at what ever time you want… yanzu forget wannan, abinda yasa na kiraka I
want to meet with you at Abuja that’s why na maka booking flight na 7:30 am zaka same ni gobe a can.”
Moddi ya d’an waro ido. Safna ta zabga masa harara tana furta “Zai zo In sha Allah, ba abinda zai hana
shi zuwa. Mun gode k’warai.” Muhammad Alwan Ya yi cutting kiran, yana mamakin hali irin na matar
abokinsa da alama ko wata matsala ce ta taso nan gaba, ba zasu yi wahalar siye matar can ba. Ya saki
murmushi kawai. Yana gyara zamansa idonsa akan Boss d’insa data zuba masa ido. Hannunta d’auke da
wani glass cup mai shegen kyau tana kurb’ar ruwan tattaccen inibì. Kayan jikinta masu masifar kyau. Ita
kanta dattijuwar mai kyau ce jikinta duk ta sha adon gold wuya da hannu Har da sark’ar k’afa. Kanta ba
d’ankwali hakan ya bawa gashinta irin na larabawa damar zuba Har gadon bayanta. Muryarta very low
kamar wacce bata son yin magana ta furta. “Aikinka yana kyau Bro… ya amince zai zo goben?” Alwan ya
d’aga kai yana furta “Sure zai zo Hala. Kuma aikin ba zai mana wahala ba, don wannan matar tasa
masoyiyar ku’di ce.” Matar da Ya kira da Hala ta d’an saki murmushi tana lumshe idonta ta sake kai cup
D’in bakinta, ta yi sipping kamar bata so sai kuma ta furta “Make sure ka yi yarda na ce, bana son
kuskure you know a komai nawa bana son shirme, ku’di ba matsalata ba ce ka jik’a su da Naira matuk’ar
zan samu cikar burina…” Alwan Ya jinjina kai. Yana furta “Ba wani kuskure fa In sha Allah Hala.” “Good
for you.” Ta furta tana mik’ewa cike da tafiyar rangaji ta shige d’aki. Alwan Ya bi bayanta kafin ya mik’e
shima Ya fice tabbas gaba da gabanta ji yarda yake Boss a waje, amma anan Macece take da mulkin take
kuma bashi umarni yarda take so. Ya saki murmushi kawai ya fita don cigaba da shirin tarar Moddi da zai
zo a goben.
★★
Asubar fari Safna ta tashe shi, da mamaki ya dinga kallonta don baya tunanin ta yi barcin arziki. Matar da
da sai ya yi da gske take tashi ta yi sallah k’arfe bakwai amma yau itace ta tashi da wuri haka. Ya zuba
mata ido da sauri ta ja hannunsa tana furta “Ka tashi mana Imaam, ka wani zuba min ido sai lokaci ya
k’ure? Kai komai sai ka saka shiririta.” Ta zabga tsaki tana shigewa Toilet tana jansa kamar wani yaro. A
toilet da k’yar yake wankan haka kawai sai ya dinga jin gaba d’aya ba ya jin da’din zuciyarsa ga wani irin
fa’duwar gaba da bai San ko ta Mecece ba. Haka dai ya yi wankan ya fito. Kafin nan har Safna ta fito
masa da kaya sabuwar shaddarsa ta Sallah, abinda da bata tab’a yi ba. A hanzarce ta saka shi Ya shirya
ranar har cikin bedroom ta kawo masa breakfast. Ya ‘dan kurb’i ka’dan ya ajiye yana yamutsa fuska ya ce
“Safna, bafa son tafiyar nan nake ba, gaskiya a hak’ura kawai…” “Ai kuwa tafiya kamar ka je ka gama…”
Ta fa’da idonta a cikin nasa tana danne Layar bakinta. Ba shiri ya zura hularsa kamar Wanda ake
kunnnawa da remote Har ya kai k’ofa ya jiyo yana kallonta Ya ce “Su Ama fa? Wa zai kai su School yau?”
A zafafe Safna ta ce “Kutma….” Sai kuma ta shanye zagin ta furta “Zan kai su Malam, don Allah ka fita ka
tafi kada jirgin Ya cika.” Murmushi kawai ya yi yana furta “Ta Yaya jirgi zai cika bayan kowa da wajen
zamansa, ga ma Boarding pass an turo min.” Hannunsa ta fincika suka fita waje. Sai da ta kai shi har
Airport sannan ta juyo da motar bata wani koma gida ba ta isa wajen Malaminta ta sanar da shi. A d’inke
bakin Moddi duk abinda suka ce suna buk’ata ya amsa kawai. Malamin kuwa ya d’auko allon k’arfensa ya
shiga rubutu yana k’onawa da wuta mai zafi. Ya d’ago yana kallonta yana murmushi ya ce “An gama!”
Itama murmushin ta saki ta fice daga wajen zuciyarta fes tana ji a ranta kamar Moddi ya yi arziki ya
gama.
★★
Babban Hotel aka masa masauki. Ya dinga bin ko ina da kallo a zuciyarsa yana furta arziki yana wajen
masu shi. Tabbas su Alwan suna da arziki fiye da tunaninsa.Sai da suka ci abinci sannan Alwan ya ce “Ka
san me yasa na kiraka?” Imaam ya girgiza kai. Alwan ya saki murmushi yana furta “Kafin mu yarda da kai
sai ka amince zaka shigo cikinmu akan shara’din duk abinda muka saka ka za ka yi shi?” Imam ya d’an
bu’de ido yana so ya ce “Kamar me?” sai dai bakinsa ya k’i bashi ha’din kai kawai sai ya samu kansa da
furucin “Na amince.” “Good For you.” alwan ya fa’da yana murmushi “Abu na farko da zamu buk’ata
daga wajenka shine mahaifar matarka, Ma’ana ba zaku haihu da matarka ba.” Imaam ya ‘dago yana
kallonsa Ya ji kansa ya wani sarà masa, amma sam ya kasa masa musu… Alwan yana murmushi ya ce “Ka
kirata ku yi shawara…” Ya fice ya bar masa wajen. Da sauri Imaam Ya kira Safna. Tana d’agawa ta ce
“Yaya? Imaam Allah yasa dai baka musu taurin kai ba?” Ya saki huci ka’dan ya furta “Ba zan iya abinda
suke so ba….” “Zaka iya Imaam, ka yi koma me suke so? Yanzu fa ba abinda baa yi saboda ku’di, ana ya
Kai Kai, mutum yana kwanciyar da y’ar cikinsa, da Uwar data haifeshi ma saboda ku’di, ana luwa’di da
ma’digo saboda ku’di, ana bada Uwa ko y’a Yaya ko k’anwa, K’ani ko wa? Duk saboda ku’di, don haka ka
yi ko me suke so Moddi Saboda ku’di… bana son musu…” ta fa’da tana zame kanta a duk sunayen da ta
ambata, bata k’i ya yi komai ba in dai zai samar musu da ku’di, bata damu ta ji shara’din da suka bashi
ba. Imaam Ya saki ajiyar zuciya, sai ya ji ya samu k’warin gwiwar bayar da mahaifarta tunda ita ta
jawowa kanta ta ce ya yi komai saboda ku’di. A zuciyarsa Ya dinga jin baya so, amma harshensa ya kasa
amince masa ya furta baya so d’in. Ya kalli Alwan da Ya shigo d’akin idanunsa a kansa shima ya ce “Yaya
Aboki? Ka yarda ko a’a? Abu guda dana sani baka isa ka San sirrinmu sannan ka bijire mana ba…..
Page…14.
08033748387.
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
14.
“Na amince…” Shine abinda ya ce yana jin kansa yana wani irin sarawa. Alwan ya d’ago yana murmushi
kafin ya zare glass d’in fuskarsa ya furta “Ka kyautawa kan ka, wannan ya zama sirri a tsakanin mu, Zan
baka maganin da zaka mata amfani da shi a lemo komai zai tafi yarda muke fata successfully. Sannan
Daga haka zaka samu duk abinda kake buk’ata zamu ajiye ka a companyn da zaka dinga samun ku’di ba
k’akkautawa kafin wata buk’atar ta bijiro… Congratulations Mr. Imaam Moddibo and welcome to the
Family…” sakin ajiyar zuciya ya yi yana furzar da huci ka’dan gani yake kamar ya yi gaggawar amincewa
da buk’atar da suka zo maka da shi. Idanunsa a lumshe Alwan ya mik’a masa ruwa mai sanyi. D’an bu’de
lumsassun idanun nasa ya yi yana kallon Alwan d’in da yake kallonsa fuskarsa cike da murmushi ya d’aga
masa kai “Sha…” Bai yi musu ba ya karb’a ya saka a bakinsa ya shanye tas. Sai ya ji kamar an tafi da
tsoron da yake zuciyarsa wata nutsuwa ta shige shi. Alwan ya mik’a masa wani dogon file me d’auke da
takardu a ciki “Ka yi signing. Ka kuma cike form d’in company.” Hannunsa har rawa yake ya aikata abinda
aka ce masa.
A ranar Alwan ya kai shi masauki sannan ya saka aka kawo masa abinci mai rai da motsi bai bar hotel ‘din
ba sai da Imaam ya ji alert d’in 50million a account d’insa. Yana ware ido yake kallonsa da neman k’arin
bayani. “Na siyan kayan sawa, waya da duk abinda kake buk’ata. Ai kana da y’ay’a ko?” D’aga kai kawai
Imam ya yi don ba shi da karsashin amsawa. “To ka musu hidima ka ajiye musu duk abin buk’ata zamu yi
wata tafiya da kai zamu yi 2weeks don zan nuna maka yanayin business d’in da zaka dinga mana. Zan
sake jaddada maka bama son surutu, ka gane ko?” Imaam ya d’aga kansa yana kallon Alwan ‘din ya fice
da sauri saboda kiran wayarsa da ake ta yi.
Sai sannan Imaam ya saki ajiyar zuciya yana rik’e kansa da ya ji yana sara masa ka’dan. A ransa yake
jinjina girman wautar sa na amsar tayin kasuwancin da bai san menene ba? Ga bayar da mahaifar
matarsa da ya yi. Anya bai yi kuskure ba duk da wata zuciyar na tunasar da shi Ku’di Imam! Ku’di zaka yi
yaranka zasu huta Hajja su Huta da Yayyenka… matarka Kuma ai ita ta janyo koma me ya faru… wayarsa
da take k’ara ce ta dawo da shi cikin hankalinsa idanu ya kai kan wayar ganin numberr wife sai da ya ji
gabansa ya fa’di da ya tuna abinda ya aikata mata.. bari dai ya gaya mata idan ta yarda shikkenan idan
kuma bata yarda ba kawai sai ya hak’ura…
Yana saka wayar a kunnensa ta furta “Hope dai kun gama kuma ka amince da dukkan shara’dansu?”
Shiru ya yi yana jan ajiyar numfashi “Moddi baka ji na ne?” Ya furzar da iska ya furta “Ina jin ki.. sun zo
min da abinda nake tunanin ba mai yiwuwa ba ne….” “Ba wani abu da ba mai yiwuwa bane Moddi a
duniyar nan Moddi ka amince da komai suka ce maka. Duk duniyar haka ta riki’de ta koma yanzu kowa
ka gan shi ka k’yaleshi kawai da guntun kashinsa a gindinsa…don haka in dai ni zan baka shawara kawai
ka aikata abinda suke so yanzu ake yankan kai ma don a samu ku’di….” Imam ya d’an waro ido “Yankan
kai fa?” “Eeh yankan kai kai in gaya maka mai k’ank’at mutum yana sadaukar da Uwarsa ko y’arsa ko
y’aruwa don ya yi ku’di….” ta cire mata don koda wasa ba zata so Moddi ya bada ita a yi tsafi don ya
samu ku’di ba, amma bata k’i ya bada Hajja ko Y’ay’ansa ko Yayyensa ba. Moddi ya ji wani abu ya daki
k’irjinsa ya ce “Haba dai? Allah ya kiyaye.” “Ameen, ai ina gaya maka ne ka amince da duk me za su ce
maka, har luwa’di ake da mutum don ya samu ku’di…” Wannan karan sai da Moddi y runtse idonsa ya ji
gabansa yana wani irin bugawa. Ajiyar zuciya ya yi ya furta “Shikkenan, bari na kwanta.” Ya latse wayar
yana sakin murmushi sai ya ji zuciyarsa ta daina nauyin da take masa ya ji ya amince da sallama
mahaifarta tunda ita ta jawowa kanta. Wato tana tunanin ya bada uwarsa da y’ay’ansa amma bata
tunanin ya bada ko farcenta? Ya tab’e bakinsa kawai yana kurb’ar lemonsa mai sanyin gaske….
Wannan shine mafarin samuwar arzikinsa don daga lokacin da suka yi tafiya ya je yaga yanayin business
d’in, shikkenan Alwan ya sakar masa jan ragamar companynsa na turkey da yake Abuja. Bai fiye zuwa
Kano ba. Ya kuma kasa sanarwa da Didi sana’ar da yake ya dai ce mata companynsu sun koma Abuja an
kuma yi masa k’arfin girma. Fatan alheri ta masa tana furta “Ka dai kula Moddi, ka saka Allah a gabanka
ka kuma kula da amanar da Allah ya baka ta yaranka bana jin da’din yanayin yarda yarannan suke
rayuwa a gidanka..” D’aga kai shi kansa sau tari baya son irin rayuwar da suke sai dai ba yarda zai yi ne,
idan ya yi nufin tsawatarwa sai Safna ta janye hankalinsa. Sau tari Didin na zuwa ta kwana musu biyu
don ita da kanta ta ce su dawo hannunta Umma Dee ce ta hana tana furta “idan suka dawo Didi Ai
makirar matarsa sai ta yi murna ta ci galaba akan mu, gidan Ubansu ne dole su zauna wallahi.” Hakan ne
yake togace Didi daga janye yaran zuwa gidanta. Don kam bata ja da duk abinda Dijatu ta ce.
Ranar da ya gama gininsa da yake ciki a yanxu, kasa gayawa Didin ya yi sai Gidan Umma Tee ya ya sanar
mata ga shi a lokacin ma Safna ta riga ta matsa masa sun tare cikin murna da zakwa’di tana ji dai da
fankamar mijinta ya zama mai ku’di.
Umma Tee kallonsa ta dinga yi tana mamakin abinda ya ce mata. “Ka gama gida Moddi? Har kun tare a
ciki ba tare da Hajja ta je ta gani ta saka albarka ba?” A hankali ya sunyar da kansa yana jin kansa da
jikinsa sun masa wani irin nauyi tabbas ya san bai kyauta ba, amma baya sanin rashin kyautatawar tasa
sai ya aikata abin rashin kyautatawar sannan yake dawowa cikin hankalinsa. “Abin ne yazo bagatatan ki
rufa min asiri don Allah kawai ki je ki gaya mata…” Tsam ta yi da ranta tana nazarin idanunsa “Wai Anya
kuwa Kido baa canjawa Didi kai ba?” Ta fa’da wata k’walla na shirin zubo mata. Idanunta sun ka’da sun
yi jawur. Shima sai ya samu kansa da zubar k’wallar “Ni kai na Tee ban san me ya same ni ba? Wasu irin
abubuwa nake aikatawa da ban san ya aka yi tunani na yake gocewa ba sai na aikata na ji ina da na
sani….” Hawayen ta share ta ce “Shikkenan akwai Allah, yanzu ka tashi mu je gidan Didin ka gaya mata
da kanka ka kuma bara hak’urin rashin sanar da ita da baka yi da wuri ba. Zaka iya cewa gudun kada ta
maka fa’da ne.” Ya d’aga kai yana amincewa da shawarar da ta ba shi. Suka tafi gidan Didin. Tun a mota
ita kanta Fateeman ta dinga mamakin zundumemiyar Motar Moddin mai kyan gaske. “Kiddo sun k’ara
maka matsayi a wajen aikin ne?” Ta furta don ta kasa shiru. D’an murmushi ya yi yana d’aga kai ya furta
“Eeh, sun k’ara min mantawa na yi ban sanar da ku ba…” Ta saki ajiyar zuciya kawai tana furta “Anya
Kido kana dagewa da Azkar kuwa?” Ya d’an saci kallonta a idanunsa ta ga rashin gaskiya don ya kasa
kallonta sai d’an cije leb’en da ya zame masa jiki yake yi. “A kula dai da addini da Azkar ba don komai ba
sai don duniyar yanzu gaba d’ayanta abar tsoro ce.” Ya d’aga kai kawai daidai lokacin suka zo gidan
Didin.
A kunyace Ya shiga gidan Didin tana zaune a tsakargida tana gyara zogale. Gidan yana nan yarda yake ba
abinda ya canja masa duk da tarin arzikin da Allah ya ba shi. A Ransa ya ji rashin kyautatawar sa ko
ka’dan ga matar da ta sadaukar da dukkan farin cikinta saboda su. Amma shi ya samu arziki bai damu da
ita ba yana dai ajiye mata abinci da abubuwan da suka danganci kayan masarufi. Ya ja ajiyar zuciya yana
zama a saman kujera ha’de da kai idonsa kan Didin da fuskarta ta kasa b’oye farin cikin da take ciki.
Yaushe Rabon da taga Moddibo idan bata manta ba wata guda da rabi kenan cur sai dai ya kirata a waya
shima sai ya bushi iska. Kullum addu’a take masa amma lamarin k’ara ta’azzara yake. Ba b’acin rai
bakomai ta tare shi. Ya durk’ushe a gabanta yana dafa cinyarta. Shafa gashin kansa ta yi ta furta “Yau
Moddin Diddy ya tuna da ita?” Saukar da idonsa ya yi k’asa hawaye na zuba a idon ya furta “Diddy ki
yafe min….” “kada kace komai Moddi ban rik’eka da komai ba kuma kullum addu’a nake maka Allah ya
shige maka gaba a dukkan lamarinka, ya tsareka da dukkan abin k’i.” Fateema sai da ta saka gefen
mayafinta ya share k’wallar tausayin Diddy da Moddin da aka raba ta k’arfi da yaji. Diddy ta shafa kansa
“Rok’ona d’aya Moddi ka kula da amanar da Allah ya baka ta marayun yaranka.” Ya d’aga kai murya a
sark’afe ya furta “In sha Allah…” wani rauni yake ji a jikinsa tun daga k’afarsa har tsakiyar kwanyarsa don
tabbas yaran nasa ma ba wani kula yake da su sai ya shafi sati biyu ma bai gansu ba. Makaranta dai ya
ajiye musu driver yana kai su ya d’aukosu sai abincinsu da yake bawa Mama Tala da kansa sai dai abin
haushin yana tafiya Safna take k’wacewa ta cigaba da basu duk abinda taga dama.
“Diddy Moddinki fa ya miki laifi.” Fateemah ta fa’da tana k’ok’arin kawar da yanayin da zuciyatta take
ciki akan fuskarta. Ta k’ak’alo fara’ar dole ta aza fuskar. Diddy ta kalleta da son k’arin bayani. Fateemah
ta yi murmushi “Ya tare a sabon gida bai gaya miki ba, don yana gudun fa’da.” Shiru Diddy ta yi duk da
lamarin ya daki zuciyarta sai bata nuna ba ta saki d’an murmushin da yanayinta kawai zaka kalla ka san
bai kai zuciyarta ba. “Allah ya sanya alheri Allah ya saka da dukiyar halak ka samar da shi, shine kawai
fata na.” Imaam wani abu ya ji ya masa yarrr a jikinsa ya lumshe idonsa kawai yana furta “Ameen Diddy.”
Hawayen da ya rasa dalilin zubarsu suna masa suntiri a fuska Diddy ta saka hannu ta share masa kwallar
“Kukan na menene Moddi?” Girgiza kai kawai ya yi yana futta “Didi ya kamata a rushe gidan nan a
sabunta gininsa.” Ta girgiza kai “Sam! Ban amince ba nafi son a bar min shi haka kamar yarda Uban
Moddibo ya bar shi. Futawar da kai ma Allah ya maka albarka lokaci ka’dan fa ya rage min a duniyar. To
na me Zan zauna na mik’e k’afa na saka jin da’din duniya a zuciyata bar ni a haka zan fi tuna lahirata
Moddibo. Ba abinda ya rage min sai fatan cikawa da Imani. Ina kuma rok’onka ka ci daga halak ka sha
daga halak sutura daga halak ka nesanta kanka da duk wata dukiya da bata halak ba. Allah ya yi maka
albarka.”
Ranar kam sun da’de a gidan Didin. Ba yarda ba su yi da ita ba ta je gidan Moddin ta girgiza kai “Ba zani
ba, sai nan gaba in sha Allah. K’arshen sati dai a dinga kawo min su Magajiya don Allah.” A ranta kuwa
sam zuwa gidan Moddi ya fita daga ranta ba don komai ba sai don Matarsa da bata ganin k’imarta da
mutuncinta shi yasa taga gwara ta ja girmanta ba zata zama irin surikar zamani ba mai ja ni in ja da
surikarta ba.
★★★
A kuma wannan lokacin ne Muhammad Alwan ya bijiro masa da buk’atar da ta tayar da hankalinsa ta
kuma saka masa firgici da tsoro. Don idonsa Muhammad Alwan Ya kalla bayan dawowarsu daga tafiya.
Suna zaune a Office. Moddi farin ciki ya isheshi musamman ganin wasu irin makafin ku’di da yake samu
na ribarsa kawai. Ga company mai girman gaske Muhammad Alwan d’in Ya gina da sunansu MODDIBO
CONSTRUCTION COMPANY.. shi kansa Moddibon bai San ana ginin ba. Ruwan tea mai zafi Muhammad
Alwan D’in Ya zuba musu. Sai da Moddibon Ya shanye idanun Alwan D’in a kansa yana ta sakin
murmushi murnar fuskarsa ta k’i d’aukewa. “Akwai tafiya da muka shirya maka da twins d’inka, da nawa
yaran, zamu je su huta for some days tunda kace min suma sun yi graduating ko?” Da sauri Moddi Ya
d’aga kai yana jin farin cikinsa na sake bayyana. “Yauwa Alhamdulillah za su je Turkey zan kai ku garin
mu ku gani daga nan za su je Umara In sha Allah… tafiyar zata zama nextmonth.” Moddi ransa ya yi fari
k’al hakan ya masa da’di sau tari yana son Ya inganta rayuwar su Amanin sai dai haka kawai wani lokacin
sai yaji Ya kasa. Hakan da Alwan Ya masa ya kyauta masa. Ya sake jin k’aunar Alwan D’in a ransa.
Sanda ya koma gida suna zaune da Safna da tabi ta kanainayeshi ta bashi duk wani kayan surkulle a cikin
lemo ya sha. Ya kalleta yana sake nanata addu’ar da take bakinsa da k’yar Ya fisgo maganar da yake ta jin
tsoron fitarta. “Za mu yi tafiya da su Amani…” Safna ta wani irin waro ido, zata fara masifa sai ta tuna
layarta bata kusa don haka ta shanye masifar ranta a b’ace ta furta “Ina za’a da su? Me za su je su yi
gwara mu yi tafiyarmu mu biyu kamar yarda muka saba. Ni America ma nake son mu tafi wallahi,
maganar rashin haihuwa ta da kai ya fara damuna…” Gaban Moddi Ya d’an buga tuna maganin da yake
bata kullum idan yana da buk’atarta Wanda Alwan Ya bashi Ya tabbatar masa kuma in dai tana sha
mahaifarta zata lallace… huci ya fesar ka’dan kafin ya b’ata ransa ya furta “Dole wannan karan da su za’a
je, haka Mai gida Alwan Ya ce ba ni na biya musu ba ma, shine ya biya musu da nasa yaran gaba d’aya…”
Safna ta ha’diye wani kakkauran yawu kafin ta tab’e baki bata sake cewa komai ba jin cewa Alwan ne da
kansa ya ce za su je. Haka tana ji tana gani aka dinga shirin tafiya ba ita. Abin Ya damu zuciyarta Amma
haka ta hak’ura.
Tafiyar tasu ta yi tsaho sosai don sun shafe kusan 50days suna yawo a k’asashe da dama. Su Amani suka
Saba da yaran Alwan sosai. Suka gaisa da y’an uwa sabon da suka yi da danginsu Alwan abin har mamaki
ya dinga bawa Imani. Haka dai suna ji suna gani suka dawo Nigeria. A lokacin ne kuma Alwan ya bijirowa
da Moddi buk’atar da ya ji hankalinsa ya tashi. Yana kurb’ar tataccen inibin kamar yarda shima Moddi
yake kurb’a ya zuba masa ido yana fa’din. “Muhammad Moddibo, lokaci na biyu yazo da zaka cika mana
d’aya daga cikin shara’dinmu….” Moddi ya d’ago yana kallonsa neman k’arin bayani don shi ya manta ma
da wani shara’di banda yanzu Alwan D’in ya fa’da… Alwan ya d’aga masa gira yana murmushi kafin ya
dafa kafa’d’arsa ya furta “Don’t worry my friend ba wani abin tsoro ba ne. As all we know kafin ka yi
signing contract da mu sai da na gaya maka dukkan shara’din zama a cikin mu, ka kuma amince Right?”
Moddi ya ha’diye wani yawu da k’yar yana jin bugun k’irjinsa yana k’aruwa da k’yar ya d’aga kansa.
Alwan ya saki murmushi yana jingina da kujera ya lumshe idonsa yana furta “Our next shara’di shine, as
from today, sau d’aya a sati biyu muka amince ku yi having sex da matarka….. Sau d’aya zaka kusanceta,
idan ka ji ka kasa kuma sai dai ka yi aure, amma wannan kam ta haramta a gareka saboda kamar k’ashin
arzikinka a jikinta yake, to dole da ita zamu dinga nemar maka arziki. Wannan shara’din dole ne ka bi….”
Ya mik’e yana d’aukar phones d’insa ya bar wajen. Moddi Ya bi shi da kallo cikin tashin hankali yana
tunanin ina ya kawo kansa. Ranar dai kam bai San ya aka yi Ya je gida ba.
Safna ta tare shi hankalinta tashe tana tambayarsa abinda ya faru. Bai yi nauyin baki ba ya gaya mata.
Wani irin duka zuciyarta ta yi Cab’di ina zata iya wannan? Moddin da shi ka’dai yake kashe mata
k’ishirwar sha’warta shine za’a bawa wannan shara’din. “Ya tabbatar min dole ne mu aikata haka idan ba
haka ba komai namu zai zama babu” Moddi Ya fa’da yana kafeta da ido. Don shi wannan abin dama ba
wani damunsa ya yi ba, tun bayan rasuwar Uwar su Iman Ya tabbatar Ya yi rashin mata a wannan fannin.
A zabure ta kalleshi ta furta “Haka ya ce.” Moddi ya d’aga kai “Idan baki yarda ba, you can ask him…” Ya
fa’da yana bata compliment card mai d’auke da numbers D’in phones D’in Alwan. Ta dinga kallon card
d’in da ta da’de tana nemansa don son samun numberr Alwan D’in. Murmushi ta saki ta amshi card din
da niyyar zata kira shi. Moddi ya shige d’aki Ya barta a zaune tana danna kiran Alwan.
★★
Daidai lokacin kamar ha’din baki itama Safna tana can zube a saman gado zuciyarta na tuno mata da
hanya mai sauk’i ta ruguzuwar rayuwar Amani, dole ta mik’e tsaye ta cikawa Alwan burinta ko itama
nata burin zai cika, ta San duniya da mutanen cikinta zasu tsani Amani idan suka ji ta nemi mahaifinta da
kanta. Wajen Bokan Neja da zata je Ya zama dole ta bijiro masa da zancen ko da taimakon da zai yi mata.
Zata sakawa a sawa Amanin son mahaifinta kamar ta Mutu da tsananin sha’awarsa Har shi Moddin daga
haka burin ta zai cika. Zata yi amfani da wannna damar wajen mallakar Moddi ita ka’dai, don da zarar ya
bijiro da maganar aure zata sanar da shi zata nunawa duniya vedionsu tsirara da y’arsa suna fasik’anci.
Shikkenan ta jefi tsuntsu biyu da dutse guda. Ta b’atawa Amani rayuwa ta yarda ko Mijin aure bata ji
zata samu….. ta tuno yarda suka yi da Muhammad Alwan a daren da ta je gidansa bayan samun
numberrsa a wajen Moddi…
Sai da wayar ta yi ringing sosai Ya d’aga. Nan ta sanar masa Matar Moddibo ce, Yallab’ai naji wata
magana kuma, ai rayuwa ba zata yiwu ba wannna harkar ba, ina a dai sake wata.” Alwan ya saki
murmushi yana furta “Dole haka ne zai faru. And ina son ganinki ma personally ki gaya min when zamu
ha’du?” Wata irin dariya ta saki ranta fes ta furta “Yaushe kake so?” “Yau da daddare” Ya furta a hankali
zan turo Miki address na gida na.” Farin cikin da zuciyar Safna take ciki ya kasa b’uya. Ba ruwanta wallahi
ko me yace ta yi yi zata yi in dai zai mayar da ita Hamshak’iyar mai ku’di. Ko ta baya zai biya buk’atarsa
da ita zata amince, ba ance yanzu duk da haka ake ku’din ba.
Da daddare wani irin shiri tayi na musamman, ta saka shegun kayan barcinta kafin ta bulbula sihirtaccen
turare a jikinta. Maganin barci ta bawa Moddibo ta fice ba tare da ya sani ba.
Tana shiga gidan ta San ta shiga inda ake kira Aljannar duniya. Burinta da son duniya ta ji Sun k’aru.
Zama ta yi a parlor na musamman da Alwan yasa aka kaita. Tana zama sai ga shi ya fito. Waya a
kunnensa yana magana k’asa k’asa. Tana ganinsa ta saki murmushi kafin ta cire Hijab D’in ta yar. Alwan
runtse idonsa Ya yi kafin ya furta Subhanallah Ya juya da sauri yana furta “Rufe jikinki Madam, ba na kira
ki don haka ba ne.” Jikinta a sanyaye ta rufe jikinta hankalinta Ya yi mugun tashi. Ya zauna fuskarsa a
d’aure yana kallonta Zubewa ta yi a gabansa zata fara bashi hak’uri ya d’aga mata hannu. “Ya isa, ba zan
gayawa Mijin ki ba, but da shara’din nima zaki min abinda nake so, idan yaso daga baya if ina buk’atarki
zan gayyaceki yanzu dai ba don haka na kira ba. Idan kin k’i amjncewa kuma ina da CCTV cameras har a
parlorn nan zan nunawa mijinki abinda kika aikata.” Da sauri ta ce “Ka gaya min ko menene zan maka.”
Alwan ya saki murmushi yana gyara zama ya furta “Na San Mijinki ya gaya miki yarda muka yi da shi
yau.” Ta d’aga kai. “Na San zai Miki wahala Amma ki yi hak’uri for sometimes ne, ina son ki taya ni wani
aiki idan har abinda muke so Ya samu ina tabbatar miki Mijinki zai yi wani irin masifaffen arziki da duk
Nigeria ma sai an San da shi, ba mamaki ma Ya fi ni.” Da sauri Safna ta ce gaya min koma menene wallahi
zan saka shi, ko baya so ko wajen boka zan kai shi.” Alwan ya jima yana kallonta kafin ya furta “Za ki iya
saka shi ya kusanci y’arsa ta cikinsa Amani?” Zuciyarta sai da ta buga, amma da ta tuna maganar ku’di sai
kawai ta d’aga kai “Zan iya koma Uwarsa ne ba y’arsa ba, akwai hanyoyi da dama da zan bi sai hakan ta
faru.” Alwan ya mik’e yana zagayeta kafin ya dure mata akwatin ku’di a gabanta ta Ware ido tana kallon
ku’din. Ta ce “Na menene?” “Naki ne, akwai ni ki su uku idan komai ya tafi successfully. Zan farà bijiro
masa da buk’atar hakan ke kuma ki cigaba da taya ni yak’i. Allah yasa ya amince.” Ta wani zabura tana
furta “Dole ne ma zai amince ko baya so wallahi…..”
★★★
Ya bu’de idonsa a hankali bayan ya gama dawowa daga tunanin mafarin arzikinsa da ya yi. Idanunsa sun
ka’da sun yi jawur. Ya kai dubansa kan agogo jin wani nocking mai k’arfi da ake masa. 4:00 na dare
gabansa ya wani irin fa’duwa haka kawai ya mik’e jikinsa a sanyaye ya na furta waye?” Muryarta can
k’asa da k’yar take fita ta furta “Nice Dahda…” Sake ji ya yi gabansa na tsananta bugu ya saka hannu ya
bu’de k’ofar ya kai idonsa kanta. A firgice take hankalinta a tashe ta furta “Dada na shiga uku……”
08033748387.
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
2118665253 UBA
15.
★★★★
Kallonta yake kawai shima cikin tashin hankalin yana jin duk wata jijiya ta jikinsa tana mik’ewa. Da k’yar
ya d’aga tattausan lips d’insa ya furta “Me ya faru?” Imaan sai da ta ja ajiyar numfashi sannan ta ce
“Amani ce bata da lafiya, she is unconscious….” Tun kafin ta k’arasa ya janyeta gefe da sauri cikin
matuk’ar tashin hankali ya nufi hanyar da zata sada shi da d’akinsu. Tsoro yake ji sosai baya son wani
abu da bai shirya masa ba ya samu Ama d’in…
A durk’ushe take a bakin gadon hannunta rik’e da k’asan cikinta tana mirgina kanta cikin wani hali. Zufa
ko ta ina sai zuba take a jikinta kamar ba A.c a d’akin. Dahda ya k’arasa cikin sanyin jiki kusa da ita yana
furta “Ama… me ya faru?” Jin muryarsa ya sata sake runtse idonta musamman da ya kusanceta ya
durk’ushe a gabanta. Idonsa ya kai kan hannayenta da ya dafe cikin da su. Ya saki ajiyar zuciya yana
kallon Imani ya furta “Period cramps ne ko?” Imani jijjiga kai ta yi tana furta “Wallahi Dahda ba shi ba ne,
ina zaton dai ko Aljannu ne suke son tab’a ta saboda duk dare sai ta yi wani irin mafarki mai nuni da ta
na having se……” “Imaan!” Amani ta fa’da tana d’ago kanta cikin wata irin kakkarwa ta fara girgiza mata
kai. “Bana so kada ki ce komai…” Dahda da ya shiga shock duk da Imaan bata k’arasa abinda ta fa’da d’in
ba ya san ragowar zancenta… Ya rik’e kansa a hankali cikin wani irin matsanancin tashin hankali. Daidai
lokacin ciwon ya sake turnuk’e Amani ba abinda take so irin tabbatuwar abinda yake cikin mafarkinta ta
gan shi a zahiri.. tana son ta ji d’umin Dahdah yana kusantar ta yana mata duk wani hot romance da take
gani a mafarkin ta… Dahda ya dinga kallonta yana observing yanayin da take ciki. Tsoro ne ya kama shi
har ya dinga jin zuciyarsa na wani irin abu. A hankali ya kalli Imaan “Ki matse mata lemon tsami a
kitchen, ki kawo mata da ruwan tea…” Imaan ta mik’e da sauri ta fice don yanayin Amanin itama yana
bata tsoro.
“Amani ya kike ji?” Ya furta idanunsa a kanta. Cije leb’enta ta yi tana bu’de idonta a kansa sai kuma ta
runtse take fuskar Dahdan ta zame mata irin waccen fuskar da take gani a cikin barci mai nuna mata
tsananin k’auna. Da ciwon ya sake murd’deta bata san sanda ta shige jikin Dahdan ba ta kai masa wata
irin runguma Dahda runtse idonsa kawai ya yi yana jin wata irin kakkarwa da Amanin ta saki a jikinsa
kafin ta sauke ajiyar zuciya ta lumshe idonta. Sai sannan ta samu sassauncin abinda take ji. Rungumar da
ta yi masa da k’amshin turarensa da ta ji su suka saka ta releasing abinda ke jikinta. Dahda ya dinga
kallonta k’irjinsa na bugu. Ya mik’e yana kallon Imaan da ta shigo da cups a hannunta “Ki bata ta sha, ta
kwanta ta yi barci kuma idan zaku kwanta you make sure kun kunna karatun Alk’ur’ani ku dinga kuma
rufe jikinku, ji fa irin rigar da take jikinta ba dole koma mutanen b’oyen bane su samu mafaka.” Imaan ta
d’aga kai tana sake kallon y’ar ficilar rigar da take jikin Amanin da ta bayyana duk wata sura mai nuna
cikar d’iya mace. Ta gyara mata gashinta sannan ta tasheta zaune. Dahdan yana tsaye yana kallonta abin
duniya duk ya dameshi so yake ya yi nazari ya gano bakin zaren don an zo gab’ar da ya kamata ya binciki
al’amarin mai kama da Almara. Amani kasa ha’da ido da shi ta yi ga kunyar rigar da take jikinta wacce da
ita da babu duk d’aya. Imaan ta sha yi mata fa’dan kwana haka amma bata ji. Dahda ya juya yana fita
daga d’akin da saurinsa.
Tunda ya shiga d’akin bai zauna ba, zagaye kawai yake zuciyarsa cike da tunani… Dole akwai ayar
tambaya me yasa al’amarin yake faruwa haka? Bai bar tunanin ba sai da ya ji kansa yana neman tsawa
sannan ya zauna rik’e da kan nasa yana danna numberr Muhammad Alwan don kamar shi ya kamata ya
tambaya. Me yasa abubuwan suke tafiya a haka kamar wani sihiri? Duk da san dalili. Ya ja fasali a hankali
ganin Alwan d’in bai d’aga waya ba ya saki tsaki ya yi cilli da wayar. A lokacin kamata ya yi ya mik’e ya Yi
sallah sai dai ya kasa. Hannu kawai ya saka cikin sumar kansa yana yamutsawa a hankali.
A safiyar ranar da al’amarin zai faru. Safna..ta ziyarci wani Daji a Bidda da ke jihar Neja.
….. Motar su tana tsayawa a k’aramin Dajin Safna ta saki ajiyar zuciya tana jin tazo inda duk wata
buk’atarta zata biya. Boss lady dai kallonta take tana sake jaddada mata “Ki nutsu Safna ki gaya masa
duk abinda kike so, wallahi aikinsa kamar yankan wuk’a ne.” Ta d’aga kai “Dole ma ai, nifa naga abinda
na gani k’awa. Tsawa fa Moddi yake min kamar ba wanda da yake tsoro na ba. Ba ma wannan ba, ni
yanzu burina na cikawa Alwan buk’atarsa ko na samu ya zube min manyan ku’din da ya alk’awarta min.
Idan har na samu haka wallahi Boss lady ni da duk wani nawa mun yi hannun riga da talauci.
Tunda suka shiga wajen suke jin tsigar jikinsu na tashi sabida wasu irin abubuwa da suka dinga karo da
su a bukkar.
Sun kusan minti biyu zaune kafin matar ta ‘dago da jajayen idonta tana kallonsu. “Mun san
Me ke tafe da ke… Kin yi wani kuskure a rayuwarki, da baki zo nan ba ina tabbatar miki komai zai iya
faruwa… Kin amince da ya yi arziki duk da duhun da aka ce miki an gani a k’arshen arzikin nasa….Me kike
so a yi?” Safna ta ha’diye wani yawu mai kauri ta furta “Burina kawai a mallaka min shi mallaka ta har
abada….kuma ina son na haihu da shi abin ya fara damuna…” “Ba zaki haihu da shi ba har abada!”
Bokanyar ta fa’da da k’arfin gaske. Za mu mallaka miki shi irin mallakar da kike so sai dai mahaifiyarsa a
tsaye take a kansa sai kin yi takatsantsan.” Haka Bokanyar ta zauna ta ha’da mata duk wasu surkulle ta
bata tana jaddada mata yarda zata yi amfani da su. “Kada a samu kuskure!” Safna ta gya’da kai. “Sai
yaransa ina son a raba shi da su ya ji ya tsanesu…” Bokanyar ta buga wani abu da sauri ta wurgar ta furta
“Ba zamu yi aiki akan haka ba an garga’demu ku tashi ku bamu waje…” Safna yawu ta ha’diye da k’yar
me yasa duk bokan da ta je masa da son irin wannan aikin sai ya ce ba zai iya ba. “Ni dai ki taimaka ko
karuwai ku mayar da su… sannan ina son a
Azalzala soyayyar junansu a tsakanin Amani da Moddibo har su kusanci junansu na cika burin Alwan, ko
nima
Cikar burina ba.” Wani kallo Bokanyar ta mata tana furta “Wannan an gama, ki je zaki ga abinda zai
faru…”Safna ta mik’e jikinta na rawa duk da farin cikin da yake cin ranta sai ta ji tsoro da fargaba kuma
sun shigeta. ta furta a ranta “Duk bala’i sai na mayar da yaran nan karuwai ko ta halin k’ak’a kuwa, tunda
ni ba zan haihu ba gwara kowa ma ya rasa. Ai Hajjan ba zata yi alfahari da karuwan jikoki ba. Musamman
a ce Uba ne ya kusanci y’arsa, ya aikata zina da ita, kuma ita zan saka ta yi ta bibiyarsa.Ta fa’da a ranta
tana cije leb’enta. Boss lady ta kalleta “Lamarin yaran nan abin mamaki. Me yasa duk cikar bokaye basa
iya aiki a kansu, sai yanzu burinmu zai cika. Safna lumshe idonta ta yi tana furta “Da sannu zan samu inda
zaa min wannan aikin, don na sha alwashin in dai ina raye sai na mayar da su karuwai musamman
Amani…” “Ina bayanki wallahi, ni kaina na tsani shegiyar yarinyar nan, ga kyan tsiya kamar ita ta k’era
kanta…”
A haka suka koma gida suna ta aikata mugun abin su. Tana zuwa gida kuma ta aikata duk abinda
Bokanyar ta ce, sannan ta fara shirin komawa gidanta cikin farin ciki da tunanin yarda zata juya
Moddibo…
…….
Da safe basu tashi da wuri ba, dalilin rashin samun isashshen barci da ba su yi ba. Har Mama Talatu ta
gaji ta shiga d’akin nasu wajen k’arfe 11:30 don ta tashe su.
Iman ta bu’de ido da k’yar ita ta fara tashi sannan Amanin. Mama Talatu tana kallonsu ta furta “Ku kuwa
yau lafiya kuke? Ku baku tashi ba shima mai gidan har yau bai fito ba?” Iman bata yi magana ba sai shiga
toilet da ta yi. Amani Kuma ta d’an rik’e kanta tana jin a yau dai kam kunya ba zata barta ta fita ta ga
Dahda ba. Mama Talatu ta ce “Amma dai Magajiya baki da lafiya ko?” D’aga mata kai kawai ta yi. “Ko da
na ji, don ga idonki nan ya nuna haka, Allah ya baki lafiya ki yi wanka sai na kawo miki abincin karyawarki
cikin d’aki” D’aga mata kai ta yi don bata jin yau zata iya fita su yi ido biyu da Dahda.
Dahdan yana zaune a parlor Iman ta fito cikin shigar casual shirt. Ta durk’usa ta gaishe shi daga gefe. Ya
amsa mata yana sipping hot coffee a hankali, idanunsa akan Laptop d’insa ya furta “Amani fa? How is
she feeling?” Iman kanta kunyar Dahdan take ji ta furta “Da sauk’i.” “Ki tasota ta sha tea, idan kun gama
shan tea d’in kuma zan yi meeting da ku..” Iman kanta sai da ta ji fa’duwar gaba. Ya d’ago yana kallonta
ya ji dalilin shirunta. “Ki je mana..” Da sauri ta mik’e har tana yi kamar ta kifa ta tafi da sauri wajen kiran
Amanin.
A zaune Amanin take ta tafka Uban tagumi, tunani ne kawai ya cika mata kwanya irin tunanin da idan
kana yin sa kake jin kamar kwanyarka zata tarwatse.. “Ki zo in ji Dahda..” Sai da cikinta ya wuntsila tsabar
shiga firgici ta ‘dago da k’yar ta furta “Ki ce ina barci..” ragowar maganar ta mak’ale mata ganin Dahdan
a tsaye a bakin k’ofar ya rungume hannunsa a k’irji. Tun kafin ya yi magana ta mik’e da sauri tana
fidgeting yatsunta. Ido kawai ya k’ura mata ya juya ya fita daga d’akin. Amani bata san ta saka Hijab ba
tsabar razana ta bi bayansu da sauri tana jin kamar zata fa’di sabida yarda k’afarta take har’dewa.
Dinning ya nuna mata bayan tazo ta tsaya masa a kai. Duk da idonsa a lumshe yake ta san me yake nufi
ta je ta ci abinci. Ba musu ta isa dinning d’in.. Duk ta zama wani sukuku kamar ba Amani Uwar tsiwa ba.
Cin abincin take kawai ba tare da tana banbance taste na zak’i da gishiri ba. Ta dai samu ta caccakala
ka’dan ta kurb’i ruwan tea d’in. Kafin ta ajiye cup d’in ta kifa kanta a saman dinning d’in. “Ku zo nan.”
D’in da Dahda ya ce ya k’ara mata bugun zuciyatta. Ta ajiye ta mik’e a hankali ta bi bayan Imaan.
Suka zube a gabansa. Tsawon mintuna biyar yana danna wayarsa. Kafin ya ‘dago Imaan ya fara kallo
kafin ya mayar da kallonsa kan Amaan da gaba d’aya bata da nutsuwa. Yana zagaye fuskarta da kallo
yana tambayar Imaan d’in. “How long ta ‘dauka tana kalar wannan mafarkin?” Ba Amani ba hatta da
Iman sai da tambayar ta razanata. Ya sake furta “Are you dumb Amani?” Ta girgiza kai “Ta da’de zai kai
One year…” Ya mayar da kallonsa kan Imanin ya furta “How is she react a cikin mafarkin…..” Imaan ta
ha’diye wani yawu mai d’acin gaske. Ta ja baki ta tsuke don wallahi ko me aDahda ya mata ba zata iya
bu’de baki ta gaya masa ba. Shi bai san jiyan ma mugun k’ok’ari ta yi wajen yakice kunyar ta yi ta gaya
masa ba. Dahda ya mayar da kallonsa kan Amani da ta cukuikuye gefen mayafinta ta matse shi tsam a
hannunta. “Hakan ya nuna aure kuke so? Tunda kun fara irin wa’dannan mafarkan?” Imaan ta ware ido
Amani kuwa ji ta yi zuciyarta ta daina bugun da ya kamata don Kallon da Dahdan yake mata jefa ta yake
cikin wani irin yanayi. “Na baku dama ku fitar da Miji nan da sati biyu, ku tashi ku tafi ku ba ni waje..”
Imaan ta ‘dan bu’de ido “Dahda karatun fa?” “An fasa..” Ya fa’da yana lumshe ido ha’de da murza
goshinsa…
08033748387.
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
Page 16.
Ganin yarda yanayin launin idonsa ya sauya ne yasa suka San a duk maganganunsa ba wasa. Jikinsu a
salub’e suka mik’e da niyyar barin wajen. Dadan ya bi su da kallo da lumsassun idanunsa kafin ya saki
ajiyar zuciya. A zahiri ya furta “Ya Ilahi! What is this?”
Tunda suka shiga d’akin zama suka yi a gefen gado kowa zuciyarsa cike da tunani. Imani bata da fargabar
aure don tuni zuciyarta ta aminta da Mus’ab d’an gidan Umma J.. Amani ce mai fargaba. Fargabar da ta
kasa b’uya a saman fuskarta ta dinga sakin huci a hankali k’irjinta na wani irin bugu. Tabbas ta San
wannan ranar zata zo ranar da zata auri wani ba Dada ba, Amma ta ya zata iya yakice bahagon tunanin
soyayyar Dada a ranta. Abinda take ganinsa da kamar shirme sai dai a yanzu ta tabbatar da gaske son
Dada take… Imani ido ta bita da shi ganin yarda take zubar da hawaye idonta a lumshe ga k’irjinta yana
sama da k’asa alamar sauyawar bugun zuciyarta. Cike da rauni ta dafa cinyarta tana furta “Ama….” Bata
amsa ba sai dai ta Ware idonta da suke cike taf da hawaye akan Imanin. Kallonta take irin kallon cikin
k’wayar ido, tana girgiza mata kai. Ta furta “Ya kamata ki San Decission d’in da Dada ya yanke shine
abinda ya kamata. Ga duk wanda ya ganki a yanayin jiya kuma zai tabbatar da aure kike so don haka
auren shine abinda ya dace da ke wallahi, ina bayan Dada a wannan gab’ar nima.” Idonta ta sake
lumshewa cikin wata irin dasashshiyar murya ta furta “Wa zan aura?” “Mahmud.” Iman ta amsa mata
kanta tsaye. Amani ta girgiza kai tana furta “bana jin son sa a raina ko ka’dan.” A zafafe Iman ta ce “Dole
ki koyi son sa, idan ba ki so shi ba wa za ki so? Gwara ma ki farka daga shirmen mafarkin ki, ki sani ba
aure a tsakaninki da Dahda ba mamaki shai’dan ne yake son shiga cikin zuciyarki ya jefa miki ru’dani.
Menene aibun Mahmud d’in? Yana da kyau, ku’di, hankali da duk wani abu da za ki so a tattare da
namiji….” “Duk da haka bana son sa,sai dai a yanzu ba ni da wata mafita da ta zarce ta Auren Mahmud.
Shikkenan hankalinki ya kwanta?” Iman ta saki ajiyar zuciya tana furta “Alhamdulillah, sai ki kira shi ki
sanar da shi kin amincewa aurensa…” Amani ji tayi zuciyarta na mata wani irin zafi. Ta runtse idonta
kawai tana cije leb’enta kamar yarda Dahda yake yi a lokuta da dama idan yana cikin tashin hankali. A
komai na Dada wannan kawai Amani ta d’auko. Shiru ta yiwa Imani ba tare da ta kira Mahmud d’in ba,
sai dai a k’asan ranta tana jin tabbas amincewa Auren Mahmud shine solution na matsalarta.
Tunda ya sallamesu ya lumshe idonsa yana jin yarda zuciyarsa ta sauya launin bugunta zuwa
matsanancin bugu. A lumshe idon nasa yake kafin ya d’au wayarsa ya danna kiran Alwan. Kamar yarda
zuciyar tasa take ta uzzira masa ya aikata hakan. Kamar Alwan ba zai d’aga ba sai kuma ya ‘d’aga har
yana sakin sautin murmushi da Imaam ya sanya shi a mizani na rainin hankali, Eeh rainin hankali mana.
“Ina jin ka Imaam, me ka yanke a kan maganar mu?” Imaam ya runtse idonsa yana jin har idan zai bu’de
baki ya yi magana to zagin Alwan zai yi. Sai ya girgiza kai ya furta “Me ka aikata Alwan?” “Babu!” Alwan
d’in ya fa’da cikin ginshira tsabar takaici Moddi bai San sanda ya kashe wayar ba. Ya jingina bayansa da
kujera. Cikin zuciyarsa yake jin ba zai tab’a iya abinda Alwan yake so ba.
Sai dare sannan Amani ta kira Mahmud. Kamar kuwa jiran kiranta yake ya d’auka daga bugu guda kawai.
“Princess yau wace rana? Ke da kan ki kika kira ni.” Ta runtse idonta kawai tana jin yarda bugun zuciyarta
yake k’aruwa. “Talk mana Amaa…” ya furta cike da zakwad’in son jin muryarta. A hankali ta furta “Za ka
samu zuwa gida gobe?” Wata irin zabura Mahmud ya yi cike da farin ciki ya ce “Why not today…” Amani
ta lumshe idonta yana daga dalilin da Har yau bata ji tana son sa ba saboda Mahmud ba shi da Aji irin na
mazan da take so bata sani ba ko don yana matsanancin son ta ne? Murya a cunkushe ta ce “I Said
tomorrow Mahmud.” Ya lumshe idonsa yana furta “Shikkenan Princess Allah ya kai mu? Amma kafin nan
ba za ki gaya min ko menene ba? Kada ki saka na kasa barci.” Bata yi magana ba ta datse kiran kawai
cikin b’acin rai, me ye zai uzzira mata tunda ta ce gobe ba sai ya bari sai goben ba ita fa bata son naci.” A
daren dai Kam Amaa bata yi wani barcin kirki ba juyi kawai ta dinga cikin wani irin hali. Bata tashi Imani
ba don bata son ta ganta a yanayin da take. Hoton Dada ta zubawa ido kawai tana jin feeling d’in abinda
take ji yana sake zafafa. Idonta k’uri akan hotunan da take da folderrsu guda a cikin wayarta ta lumshe
idonta a hankali cikin wani irin yanayi ta kifa fuksar wayar a saman fuskarta ta saka bakinta daidai na
Dahdan tana sumbata da gaske dai kamar a haukace take. Hauka mana mahaifin da ya haifeka? Ita kanta
ta fara tunanin ta haukace. Hawaye wani na bin wani take shafar fuskar Dahdan tana furta “I Love
you….”
Da safe da suka tashi dukkansu ba wani walwala a tare da su. Imani kam lalurar y’ar uwarta ce ta dameta
don duk abinda ta yi jiya da daddaren ta ji shiru kawai ta mata don bata son ta San idonta biyu ma.
Amma abin ya dameta ya kuma tsaya mata a zuciya don haka ta ji kawai gara ta gayawa Umma teey idan
ma magani ne a samar mata idan kuma Aljannu ne a yi gaggawar rabata da su. Suna fita suka tarar da
abin Mamaki Mommy ce cikin zafaffiyar kwalliya Dahda a gefenta tana cin chewingum tana ganinsu ta
gintse fuskarta. Ba su san ta dawo ba musamman Amani da ta ji wani bak’in ciki da rashin jin da’din
dawowar Mommy gidan. Wani irin kishi mai zafi ta ji yana shirin sark’afe mata numfashi ganin Mommyn
a jikin Dahdan sosai shi kuma idanunsa a lumshe tana sosa masa gashi. Kansa a saman cinyarta. Ganinsu
bai saka ta fasa abinda take ba. A hankali Dahda ya bu’de idonsa jin kamar ba su ka’dai ba ne. Da sauri ya
mik’e ganin twins d’insa. Fuskarsa a d’aure ya ce “Ba ku iya sallama ba ne?” Imani ta yi saurin yin k’asa
da kanta tana furta “Am sorry Dahda ba mu San kuna zaune ba.” Ama kuwa turo bakinta ta yi kafin ta
juya ta koma hanyar d’akin. Mommy ta bita da kallo baki sake tana furta “Mhmhn.” Dada ya d’an kalleta
ya ce “What?” “Hamshak’iyar y’arka na gani ji fa abinda ta maka, wai Imaam me yasa baka son hukunta
yarinyar nan? nema fa take ta raina ka ji yarda ta yi da baki.” Lumshe idonsa ya yi kawai ba tare da ya ce
komai ba yana jin Mommyn na ta masifa kamar zata ci babu. A hankali ya ja ta jikinsa ya manne bakinsu
wuri guda yasan hakan kawai zai mata ta yi shiru. Shirun kuwa ta yi tana jin dama ya kusanceta wata irin
zazzafar sha’awarsa ce take fusgarta sai dai ta San ba dama don a k’aidar wancan sirrin nasu yau ba
ranar da Dahdan zai kusanceta ba ne. Bata manta kashedin Alwan a cikin kunnuwanta “Kin amince sau
d’aya zai kusanceki a sati biyu? A wata sau biyu kenan?” Bata yi wani tunani ba ta ce ta amince don
burinta ku’di a wancan lokacin sai dai ba a kai ko ina ba ta fara gane shayi ruwa ne, don Kharija ce ita mai
tsananin buk’ata hakan yasa bisa dole ta fara bin mata don su gusar mata da kewar Dada sai dai basa
iyawa don Dada na daban ne a cikin maza na musamman bata jin za’a iya samun irin Moddin Didi guda
biyar a cikin d’ari. Jikinta Har rawa yake tana jin kamar ta saka kuka so take kawai Moddi ya kusanceta
amma ba dama a lissafin ta ma sanda suke da damar kusantar junan tana cikin ranakun ta na al’ada
hakan yana nufin sai wani watan kenan? Ga matsala guda rashin haihuwa abin ya dameta bata san
Moddi ya bayar da mahaifarta ba. Yana ganin yarda jikinta ke rawa janyeta ya yi kawai daga jikinsa yana
murmushin k’asan baki, dariyar mugunta ce fal a ransa don ita ta jawowa kanta son ku’di ya ja mata a
lokacin sai da Alwan ya bata zab’i idan ba zata jure ba ta bari a mata kishiya da matar da zata jure Amma
ta ce bata son kishiya. Ta dinga bin Moddi da ido da yake takunsa kamar ingarmar doki sam ba abinda ya
damesa. Duk da a saninta Moddi ma yana da zafin sha’awa sai dai yanzu bata San inda ya kai k’arfin
sha’awar tasa ba. Bin Mata! Ta ji zuciyata ta haska mata. Ta runtse idon madadin ta ji zafin abin sai ta ji
hakan yafi mata da kishiyar gida gwara ta waje. Abin kunya ne a wajenta a ce yau Moddi ya mata kishiya
dariya y’an group za su mata don ba’a tab’a ba ba kuma za’a fara a kanta ba.
Imaan a hankali ta gama shirya komai a dinning Ama kuwa tunda ta shige d’aki bata fito ba. Takaicin
dawowar Momny ne kawai yake nuk’urk’usar zuciyarta ji take kamar ta hallaka matar saboda tsananin
zafin zuciya. Mommy na kallon Imaan ta ce “Ina hamshak’iyar?” Imaam ta ajiye tea flask a saman dining
kafin a hankali ta ce “Bata da lafiya.” Mommy ta tab’e baki tana girgiza kai ta zauna a saman dining d’in.
Banda yanayin da take ciki yana damunta ba abinda zai hana yau ta yiwa yarinyar duka. Sai dai komai ya
kusa zuwa k’arshe idan har ta bi shawara k’awayenta tana fatan cimma nasara in sha Allah. Bata jira
Dada ba ta fara narkar abincin son ranta, shi yasa take k’iba kamar me, don bata saurarawa abinci.
Dahda da ya fito ya zauna yana kallon table d’in Imaan ce kawai ba Amaa. “Ina Amaa?” Ya furta yana
kallon Imaan. Imaan ta mik’e tana furta “Bari na kira ta, bata jin da’di ne.” “Zauna.” Moddi ya ce yana
mik’ewa ya nufi hanyar da zata kai shi d’akinsu. Imaan ta runtse ido tana jin gabanta na fa’duwa sam
bata son keb’ewar Dada da Amaa Amma bata isa ta nuna ba. Yarda yake taku kamar yana taku ne da
bugun zuciyar ta. Bai yi making any sound ba ya tura k’ofar a hankali ya shiga bedroom d’in. Idanunta a
lumshe suke kamar mai barci sanye cikin wando da rigar jeans a hankali Dahda ya lumshe idonsa yana jin
abu yana dukan zuciyarsa har ya k’arasa bakin gadon idanunsa zube a kan surarta. Komai yana sake
ta’azzara a ransa. Hannu ya saka ya zare wayarta da ta rungume a k’irji. Idanunsa ya sauka a kan rubutun
da take yi cikin diary d’in wayarta wasu irin words zafafa a k’asan hotonsa kamar dai saurayinta ko
mijinta. Words d’in shi kansa sun masa girma bai San kuma a inda ta samo su ba. Idonta a lumshen bata
bu’de ba duk da tana shak’ar k’amshin sa sai dai a zatonta imagination d’in da ta Saba ne ta San ba
abinda zai kawo Dada d’akinsu a wannna lokacin. A zafafe ta ce “Imaan ajiye min wayata kada ki ga
abinda zai hana ki barci. Kin kasa yarda da abinda nake gaya Miki wallahi da gaske ina jin son Mahaifina
shi zai yi ajali na…..” “Amaaa…!” Ya fa’da cikin dakakkiyar muryar da ta saka Amani saurin bu’de ido
hankalinta a tashe ta ce “Dah….” Kallon da yake mata ne yasa ta San tabbas ya karanta abinda ta rubuta
a cikin wayar. Hankalinta ya tashi ta dinga jin bugun zuciyarta yana sake ninkuwa jikinta ya fara rawa.
Wata irin fusga Dahda ya mata ta dawo daf da shi. Sunkuyar da kanta ta yi jikinta na shaking. Dahda
kallon ta shima yake nasa hankalin yafi nata tashi. Me yasa? Ashe itama tana jin abinda yake ji? Me ye
hakan? Zagayeta kawai yake da idonsa kafin cikin wata irin murya ya ce “Kin haukace ko?” Ta yi saurin
d’aga kai a hankali ta furta “Wallahi ni kaina na San na haukace Dahda pls ka yi min afuwa wallahi Ban
san me ya same ni ba…” kallonta yake a zuciyarsa shima yana furta “Ni kaina na haukace Amaaa….
Alwan ya haukatamu me ya shiga kai na wace irin matsala na jefa kai na son y’ar cikina?” Jira take ta ji ya
mata magana sai ta ji ya yi shiru ta San ba mamaki tashin hankali ne ya hana shi magana. A hankali ta ji
kamar an rufe k’ofa da sauri ta bu’de idonta ganin Imaan a tsaye Dahda ya ajiye wayar ya fice daga
d’akin. Imaan ta bi shi da kallo kafin hankali tashe ta isa wajen Amani ta kama kafa’darta ta girgiza tana
furta “Amaaaa menene?” Amaa da shock d’in da ta shiga har lokacin bai saketa ba ta fa’da jikin Imani
tana sakin kuka ta furta “Daaa, Knows everything Imani ya zan yi? Ban san hukuncin da zai d’auka a kai
na ba.” Imani ta Ware ido ta ce “How comes? Ta Yaya ya sani?” Amani lumshe ido ta yi tana nuna mata
wayarta. Jikinta na rawa ta d’au wayar karatun take ita kanta tana jin hankalinta na sake hauhawa bata
tab’a sanin akwai wannan a wayar Amaan ba da bata barta ta ajiye ba ko don gujewa zuwan irin wannan
ranar… Amani kifewa ta yi a saman gado tana sakin kuka mai tsuma zuciya tabbas da wannan abin gwara
a ce bata raye ta bi Mammy itama ta huta da wannan masifar. Eeh masifa mana abu sai ka ce almara.
Tunda take bata tab’a jin me irin matsala kwatankwacin irin tata ba. Imani ficewa ta yi jikinta a sanyaye
ta zaga can baya. Wayarta ta ciro ta kira Umma teey. Ta fashe da kuka tana cewa Umma teey ki yi waya
ki cewa Daaa a kawo mu zamu raka ki unguwa ina son gaya Miki wani abu ne, amma don Allah kada ki ce
ni na kira ki.” Umma teey da ta ji gabanta ya tsinke ya fa’di ta ce “Okay” muryar ta na rawa ko minti guda
bata k’ara ba ta danna kiran Kiddo. Wayar ya bi da kallo yana jin zuciyarsa na sake masa bugu, ga nauyi
da ta masa. Sai da wayar ta katse ta sake kira sannan ya d’aga wayar a kasalance idonsa a lumshe ya
furta “Teey.” Fatima ya saki ajiyar zuciya ta ce “Kuna lafiya Kiddo?” Ya d’aga kai kamar tana ganinsa sai
kuma ya tuna bata ganinsa don haka ya ce “Lafiya.” “Alhamdulillah ta furta a hankali. “Saka Driver ya
kawo min su Amaa, anjima za su raka ni biki.” “Okay.”
Kawai ya ce yana cutting kiran bai kawo komai a ransa ba ya kira layin Imani ya ce “Su shirya Driver zai
kai su gidan Umma teey.” Imaan ta kalli Amaa ta ce “Ki shirya Daaa ya ce a kai mu gidan Umma teey.”
Amaa bata ji komai a ranta ba, Allah yasa ma gidan Umma teey d’in zasu koma ko ta daina ganin Daaa ta
daina jin abinda take ji game da shi.” Tsaf suka shirya dukkansu ba walwala. Imani ta ha’da musu kaya
kala biyu a akwati don ta San bai zama lallai su dawo ranar ba.
A parlor suka samu Mommy sai cika take tana batsewa Imaan ce ta sanar da ita inda za su ta tab’e baki
ta ce “Za’a je munafunci ba, to ku gaya musu aure na da Moddi Mutu ka raba.” Amaa bata kulata ba ta
wuce don abinda ke ran ta yau ba zai barta Tanki i tanka ba.
Umma Teey tana jin an bu’de k’ofa ta d’aga ido ita da Haulat da suke zaune. Yanayin Amaa ta kalla ta
tabbatar da ba lafiya ba. Don da k’alau take da tsalle zata shigo ta d’ane jikinta har yau bata jin ta girma.
Amma yau ko Haulat bata kalla ba ta zauna kawai ta rik’e kanta. Umma Teey hankalinta ya sake tashi ta
furta “Imaani lafiya?” Imaan ta saki ajiyar zuciya tana murmushin da kai tsaye zaka kira na yak’e ta ce
“Lafiya lau Umma, Bata jin da’di ne.” “Ai daga gani, tashi ki shiga d’aki ki kwanta ki huta.” Abinda Amaa
ta fi buk’ata kenan don haka ba wani jaa ta mik’e ta nufi d’akin Haulat. Umma teey ta kalli Imaan ta ce
“Mu je sama ki gaya min menene?” Ta nufi saman tana jin tashin hankalinta ya ninka na d’azu tashi. Bata
fatan a ce mata wani abin ne mai muni ya samu Amaa d’in.
Har bedroom ta shiga da Imaan sannan ta mayar da key ta rufe. Ta kama hannun Imaan tana furta gaya
min me ya faru?” Imaan ta jawo wayar Amaa da rubutun Daaa da hotonsa suka cika cikin diary d’in ta
nuna mata… Umma teey hannunta na rawa ta k’ara hasken wayar. Tsananin firgita bata San sanda ta
zauna Jagab a saman gado ba tana zaro ido ta ce “Me ye wannan Imaaan?”
(Book one ne Free book 2 and 3 paid ne. Via 2118666253 UBA.
08033748387.
_*🔥BRIGHT PENS...🔥*_
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
(Hadarin gabas Isn’t free it’s paid book. Book 1 ne kawai free paid for book 3 and 2. 500 👌 cikin wannan
account din 2118666253 UBA.
Akwai wani irin zubar ruwa da Hadarin nan zai bayar nan gaba. Kada kizo kina dana sani ki biya a yi
tafiyar nan da ke. Babu Nadama In sha Allah. )
Jikar Nashe★✍️
Page 17.
Imaan ta sauke ajiyar zuciya tana jin kaso arba’in daga cikin d’ari na tarin damuwarta yana raguwa. Ta
zube idonta a kan na Umma Teey da take kallonta a firgice. Zama ta yi daf da Umma Teey d’in kanta a
k’asa cikin taushin murya ta ce “This is what i want to tell you, Umma teey na yi iya yi na, amma is like
abin kullum k’aruwa yake yi, shi yasa na yi deciding na gaya maki, ko akwai wani abu da zaa yi…” Umma
Teey ji ta yi duk jikinta ya jik’e sharkaf da gumi. Tana kallon Imaan ta ce “Since when take cikin wannan
halin amma baku gaya mana ba? Shin kuna da wata uwar ne bayan ni? Kun san dai yarda na d’auke ku
kamar Haulat, banda ma Ubanku da kafiya ya k’i ba ni ku ai da a wajena za ku tashi na shayar da ku tun
yarinta, na ce yaushe ta fara hakan baku fa’da ba?” hawaye Imaan ta share ta ce “Kullum ina so na fa’da,
Amaa ce take cewa na rufa mata asiri bata so kowa ya Sani, bata san wani fassara mutane za su mata ba.
Amma na ga abin is getting worst shi ya sa na gaya miki.” Umma teey ta yarfe gumi gaba d’aya kanta ma
ya d’aure ta rasa ta ina zata fara. Idanunta a lumshe ta ce “Dadan naku ya sani?” Imaan ta girgiza kai ta
ce “Da bai sani ba, Amma yau ya san komai don wayarta ya amsa ya gani.” Umma T ajiye wayan ta yi
tana ta zagaye d’akin, addu’ar ta guda Allah yasa ba wata alak’a ba ce tsakanin Ama da Moddi, don
duniyar gaba d’aya ta rikice yanzu Uba na neman y’arsa ta cikinsa ba wani sabon labari ba ne. Don haka
zuciyarta ta dinga wani matsanancin bugu. Fatan ta guda Allah yasa Moddi ba k’ungiyar matsafa ya shiga
ba suka ba shi wani lak’anin na tarayya da y’arsa har yake mu’amalar Ama d’in ya saka mata soyayyarsa.
Idanunta a kafe akan Imaan ta ce “Tell me all you know Imaan kada ki hiding min komai consider me as
your mother da ba zaki iya rufe ma sirrin ki ba, ki gaya min komai da kika sani tsakanin Moddi da Amaa?”
Imaan shiru ta yi tana jin yarda idanun Umma Tee d’in suke zagaye ta. Sosai ta ji zuciyarta ta aminta ta
sanar da Umma T komai ba mamaki k’arshen Matsalar Amani ne ya zo. Don haka ta sauke ajiyar
numfashi cikin sanyin muryar da bata fita sosai ta furta…..
1 year back……
Mun dawo school cikin tsananin murnar ranar Dahda zai dawo daga tafiyar da ya ce mana ya yi. A gajiye
muke Amma hakan bai saka mun fasa shiga parlornsa a guje ba, don bama son ma Mommy ta gan mu
balle ta togace mu. Ai kuwa muna shiga Amaa ta yi tsalle ta fa’da jikin Dahda ta rungume shi kamar
yarda ta saba… nima side hug na yiwa Dahda shima yana murmushi ya rungume mu yana furta “Am back
My babies..” Amaa tana murmushi ta masa pecking kumatu kafin ta janye jikinta daga nasa. Ta zauna daf
da shi. Dahdah ya jawo tsaraba ya ba mu kamar yarda ya saba ya san favorite d’in kowa. Amaa ta dinga
murna ganin bunch of chocolates irin wanda take so. Har mun juya zamu tafi don bin umarnin Mommy
da ta ce min mu wuce mu tafi cikin gida. Dahda bai ce komai ba don a lokuta da dama ba ya iya k’etare
umarnin Mommy. mun kai bakin k’ofa kenan muka ji ya ce “Amaaa come..” ta juya da sauri ganin special
chocolate d’in da take so a hannunsa da sauri ta amsa tun kafin mu je d’aki ta shanye. Na ga ta zube a
saman gado tana lumshe ido ha’de da dafe k’irjinta ta ce “Imaan wani irin feeling nake ji yau da na yi
hugging Dada abinda Ban tab’a ji ba, ga turarensa ya yi min mugun da’di…” na wurga mata harara ina
tsaki na ce “Ji min iskanci sai ka ce wani saurayinki…” murmushi ta yi ta ce min “Am serious fa.” Ban d’au
zancenta wani serious ba sai dai cikin daren ta fara wani irin mafarki da Dada Wanda take kiran sunansa
tana wani irin surutai abinda ke nuni da kamar suna having se….” shiru ta yi ta kasa cigaba. Ita kuwa
Umma Teey ji ta yi kamar kanta zai yi tsawa ya tarwatse. A hanzarce ta mik’e ta fita daga d’akin ko ba’a
gayawa Imaan ba ta San wajen Amaa ta tafi. Ta San Amani ba zata ji da’di ba, Amma abinda ta yi tana
tunanin Shine gatan da zata mata duk duniya, gwara a tari Matsalar da wuri kafin ta tafi da ita gidan aure
ta hanata zaman aure…
Kamar zata tashi sama haka Umma teey ta sauka zuwa d’akin Haulat hankalinta a matuk’ar tashe ta tura
d’akin. Amaa da take kwance idonta a lumshe ta bu’de idon a hankali tana kallon Umma T da take tsaye
fuskarta a ha’de sosai ta ce “Tashi Amani!” K’irjin Amani ya buga da k’arfin gaske ta mik’e jikinta Sam ba
laka tana zube idanunta cikin na Umma Teey, ko bata fa’da ba ta san ba lafiya ba, don yanayin Umma
teey d’in ya nuna hakan. Kallonta sosai Umma teey d’in ta yi kafin ta fisgo tambayar da ta cika mata baki
ta watsa mata. “Me ye ha’dinku da Dahda? Me ye a tsakaninku wace mu’amala ce a tsakaninku da Har
ta kai ki ga rubuta irin wa’dannan kalamai da sam ba su dace ga y’a ta gayawa ko wanta ba, balle Uban
da ya kawota duniya. Na ce me ye a tsakaninku kuma kada ki sake ki ce za ki min k’arya don a idanunki
zan gane k’aryar kike don haka idan kin shirya k’arya ki shirya ta da kyau….” Amani lumshe idonta kawai
ta yi tana jin yarda sautin bugun zuciyar ke k’ara sauri, ta San wannan ranar zata zo Amma bata yi
tsammanin zuwanta da wuri haka ba? Me yasa? Me yasa Imaani ta kasa b’oye mata sirrinta? Wasu
k’walla suka zubo mata. “Ina jin ki.” Da Umma teey ta furta mata shi ya dawo da ita daga cikin
hayyacinta cikin rawar baki ta ce “Wallahi Umma ba laifi na ba ne, nima ina so na daina Amma kullum
abin sake yawa yake a raina. Ban so hakan ta kasance da ni ba na sani abin kunya ne a wajena….” Umma
teey ta zauna tana dafe kanta ta furta “Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna! Ki gaya min gaskiya akwai wani
abu da ya tab’a shiga tsakaninku da Moddi?” Amani da sauri ta girgiza kai “Wallahi babu Umma.” Sai
sannan ta sauke ajiyar zuciya ta zuba mata ido ta ce “Kin san dai ba aure tsakanin Uba da y’ar da ya haifa
ko?” Amani ta d’aga kai. Umman Teey leb’enta ta fincika kafin ta ce “Idan haka ne, me yasa kika saka son
Mahaifinki a cikin zuciyarki har hakan yake son janyo Miki matsala Amani? Na ce me yasa? Kina son ki
janyo mana abin kunya ne? To ya zama dole kuwa a aurar da ku kusa-kusa kuwa, kafin mutane su fara
ankara. Allah yasa ma Imaan ta yi hankali ta kawo min maganar nan. Koma menene In sha Allah
k’arshensa ya zo zan kuma yiwa tufkar hanci idan ma Aljannin ne ni zan kore shi da k’arfin izzar
Ubangiji…” Daga haka ta mik’e hannunta d’auke da wayarta tana cigaba da kiran Kiddo da yana ji ya
mata burus. Sai da ta kira ya kai sau uku sannan cikin ginshira ya d’aga yana furta “Teey you disturbed
me. Me ya faru ne?” “Kazo gida yanzu ina son ganinka, saura ka nuna min baka da lokaci na.” Daga haka
ta kashe wayar don ma kada ta bashi damar kawo excuses na rashin zuwansa. Wayar ya bi da kallo kafin
ya saki murmushi yana sakin ajiyar zuciya a ransa yake jinjina k’aunar Teey da yake banda haka babu
abinda zai saka shi ya fasa tafiyar da ya yi niyya zuwa Abuja wajen Muhammad Alwan.
A hankali ya dinga driving d’in Har ya isa gidan Teey. Da ya san dalilin kiran ba abinda zai saka shi ya je.
Sai da ya yi parking ya d’an tsaya a cikin motar yana murza goshinsa da ya damesa da ciwo sannan ya
fito. Yana bin Maigadi da kallo kafin ya dank’o ku’din da bai San ko nawa ba ne ya dunk’ule masa a
hannu. Add’ua ya yi masa zai fara kirari ya d’aga masa hannu alamar ba ya so sannan da sassarfa as usual
ya shiga cikin gidan Teey d’in. Kallo guda ya mata ya tabbatar ba lafiya ba, don idanunta Sun bayyana
haka, ta yarda suka nuna galabaita Sun yi wurjanjan. Zama ya yi a saman kujera yana d’an tab’e baki don
bai ga dalilin wannan tashin hankalin ba, ba mamaki Dee ce ta tunzirota ta kira shi ta masa rashin
mutunci don haka ya gintse walwalar fuskarsa ya zauna a saman kujerar da take daf da tata. Idanu ya
d’auke a kanta yana kallon agogo ya ce “Mintuna ka’dan ne da ni na banza Teey, don haka ki gaya min
dalilin kiran I have something important to do….” Wani kallo take watsa masa kafin ta ce “Kiddo gaya
min gaskiya kurwar Amani ka kai aka tsaface ka yi ku’di da ita ko me? Don wannan abin tabbas ba banza
ba akwai wata a k’asa?” Ta fa’da tana haska masa wayar Ama a fuskarsa. Ganin rubutun ya yi yaga
Wanda ya gani d’azu ne, duk da zuciyarsa ta buga sai bai nuna ba ya gintse fuskarsa yana sakin k’aramin
tsaki ya ce “Yarinta ce zata bari, and laifi na ne da bana bari su shiga mutane balle har sun banbance
Wanda ya halatta ka aura da Wanda bai halatta ba. Zata daina idan ta yi aure…” Umma Teey ta zuba
masa ido a cikin k’wayar idanunsa ta hango k’arya yake don haka ta saki murmushi tana furta “Kiddo
kada rainin hankalinka ya biyo ta kaina, ka gaya min gaskiya ina ka kai zuciyar Amani? Don tabbas akwai
abinda ake nufi da kimtsa mata soyayyarka? So kuke ka kusanceta don ka yi ku’di ko? Don na San yanzu
abinda zamanin nan ya gada kenan? Idan kuwa haka ne Imam ka cuci kanka ka kuma cuci zuri’ar mu
wallahi don tabo ne da ba zai tab’a gogewa ba….zaka ce wani su banbance muharran da wanda ba
muharram ba, sai kace wanda basa zuwa Islamiyya.” Ta fa’da tana sakin kuka mai k’arfin gaske… Bai
hanata ba kamar yarda bai fasa kallonta ba, zuciyarsa na sake k’untacewa ga wani irin jaa da idanunsa
suka yi…. Jin ba zai iya jurewa ba kawai sai ya mik’e da sauri da niyyar tafiya. A zafafe ta ce “Kiddo
hasashe na gaskiya ne kenan?” Ya d’aga mata kai yana tura hannunsa cikin tarin sumar kansa ya fice da
sauri cikin matsanancin b’acin rai. Umma Teey zuciyarta da take bugu ta damk’e don ta San Moddi tun
yana yaro bai iya k’arya ba idan ya ce haka ne tabbas hakan ne kuma ba zai canja ba ko za’a tsire shi……
Ta zauna jiguf a saman kujera, zuciyarta bugu take sosai ga yanayin yarda idanunta suka bayyana tsoro
sosai, da gaske tana jin tsoro, tana tsoron afkuwar wani lamari mai girma da sam tunaninsu bai basu su
kawo ba. Duk da ba wata k’ofa da Moddin ya bar musu wacce zasu zargeshi. Amma a yanayin sutturun
yaransa, makarantar da suka yi da komai ma na Moddi da yake zama latest ya kamata su san da walakin
goro a miya. Tana son kiran y’an uwanta gefe guda kuma tana jin tsoro tabbas kafin ta zartar fa hukunci
ya kamata ta zauna da Kiddo ya gaya mata gaskiyar halin da yake ciki. A idanunsu take ganin ya canja ba
Kiddonta ba ne na da, ba Moddin Didi ba ne, wannan wani ne daban da ko yaushe zaka dinga ganin
damuwa a yanayinsa, a cikin idanunsa take hango yana cikin matsalar da ya kasa bu’de baki ya gaya
mata. Abinda da Kiddo baya yi idan zai b’oyewa kowa abinda yake ransa ba ya b’oyewa Adda Tee d’insa,
itace tasa tun suna yara ko laifi ya yi a lokacin da yake tashen rashin jinsa, ita ke saka shi a gaba da yi
masa nasiha ta kuma hana Didi ta doke shi. Abu d’aya ne ta san ta yi iya yinta wajen hana shi amma
Kiddo ya k’i ya nuna mata duk duniya idan bai auri Safna ba akwai matsala. Auren da sam ba zasu tab’a
fa’dar alherinsa ba sai zallar sharrinsa. Wasu irin hawaye ne masu zafi suka dinga zuba a saman kuncinta
tana jin zuciyarta na bugu da masifar sauri. Idanun nata a lumshe ta dinga jin kamar k’amshin turaren
Moddi ne a daf da ita, ko don bai da’de da barin wurin ba, sai dai a jikinta ta ji Moddi ne ya dawo ba
mamaki ya dawo ya fayyace mata abinda ya shige mata duhu don haka ta dinga bu’de idanunta a hankali
Har ta Ware su tsaf a kan Kiddo. Yana tsaye ya yi folding hannunsa yana kallonta cikin wani irin emotion.
Bakinta Har rawa yake wajen furta sunansa “Kiddo, ka dawo? Allah yasa ka dawo ne don ka gaya min
gaskiyar abinda yake faruwa, kada ka kassara min zuciya idan ka bar ni baka gaya min ba wallahi zuciyata
ciwo zata yi, tun yanzu ina jin kamar ta yi failing…” ta fa’da tana isa gabansa cikin wata irin slow tafiya
mai bayyana rauninta. Daf da shi ta tsaya kafin ta kama hannunsa kamar yarda suke lokacin yana yaro.
Ta yi k’ok’arin lalubar k’wayar idanunsa ta jefa tata. Da sauri Moddi ya runtse nasa idon don baya jin zai
iya jure kallon cikin idon Teey sannan ya mata k’arya, tun suna yara da k’wayar idonsu ita da Didi suke
hukunta shi a cikin ruwan sanyi. Matsa yatsunsa ta yi kafin ta saki a hankali ta matsa daga kusa da shi.
Tana furta “Jeka Kiddo, just Go don na San baka shirya fa’da min gaskiya ba, duk abinda zaka fa’da yanzu
na San k’arya kake.” Ya saka hannayensa a goshi yana murza goshin nasa kafin ya ware idonsa da suka yi
jajur ya isa gabanta ya durk’usa zuciyar tata da take bugu Har hakan ya bayyana a saman rigarta ya bi da
kallo. Cikin wata irin murya kamar ba ta Moddi ba ya ce “It’s enough teey, please!” Ya fa’da yana matsa
yatsunta a hankali ta kalle shi ya d’aga mata gira “Am sorry….” Sai ga wasu hawaye suna zubo masa daga
jirkitattun idanunsa cikin wata irin murya ya furta “Am gonna die Teeeey, Ba wancan Moddin ba ne ba
Kiddonki ba ne ki k’addara Kiddonki ya mutu wannnan wani ne daban da sam ba shi da amfani a rayuwar
nan am useless person Teeey….” Ya fa’da yana danne harshensa da k’arfin gaske jikinsa har kakkarwa
yake a tsorace Umma Teeey take kallonsa bai fasa damk’e hannun nata ba kamar yarda jikinsa bai daina
shaking ba, da alama zuciyarsa na cikin matsanancin b’acin rai… gumi kuwa fita yake a k’ofofin jikinsa
duk da sanyin a.cn da yake parlorn……….
Hadarin gabas Isn’t free it’s paid book. Book 1 ne kawai free paid for book 3 and 2. 500 👌 cikin wannan
account din 2118666252 UBA.
Akwai wani irin zubar ruwa da Hadarin nan zai bayar nan gaba. Kada kizo kina dana sani ki biya a yi
tafiyar nan da ke. Babu Nadama In sha Allah.
08033748387.
18.
Kaso mafi yawa na jinsin maza da mata masu aure da marasa aure na fuskantar matsalar ciwon sanyi
wato Infection a turance, wanda ka iya addabar lafiyar su ya hanasu sukuni. Barin infection a jiki ba tare
da an magance shi ko anyi rigakafi yafi magani ba na zama babbar illa ga lafiyar ɗan Adam. Ciwo ne da ke
lalata tsarin jiki, ciwon ne da ke ruguza zamantakewar aure. Ƙwarai da yawa sun yi amfani da ƙwayoyi
har magungunan gargajiya da yawa don neman waraka daga cutar ta infection, wasu kuma sam basu yi
ba, Ina waɗanda suka gwada maganin infection amma har yanzu bai yi musu aiki ba? har ma da wanda
basu gwada ba to duk Albishirin ku, tabbas ku nemi ingantaccen maganin sanyi( *INFECTION FLUSHER*)
na *ALKHAIR HERBAL MEDICINE*. Maganin Infection na *AlKHAIR Herbal Medicine* na daga cikin
ingantattun magani sadidan da ke ragargaza duk wata cuta mai haifar da matsalar Rashin haihuwa,
rashin samun gamsuwa ga mace ko namiji, mata masu yawan ɓari, kuzarin namiji, warin gaba da
ƙaiƙayin gaba, jin zafi yayin saduwar aure, tsuke gaban mace, gyara gaban mace da sanya ɗanɗano, fitar
farin ruwa, ciwon mara yayin al'ada, wankin mara, zafin ciwon kai da ciwon jiki, gyambon ciki, kumburin
jiki da sauran dukkan ciwukan da cutar sanyi ke haifarwa.
Ku gwada *INFECTION FLUSHER DRINK* na *ALKHAIR HERBAL MEDICINE* a ƙalla na tsawon watanni 6
domin ganin sakamako mai kyau. Kar kuyi sakacin da zaku yi aure ba tare da kun sha wannan maganin
ba ango da amarya, uwar gida da maigidanta a nemi *INFECTION FLUSHER DRINK na ALKHAIR HERBAL
MEDICINE*.
Zaku samu maganin a kuɗi ₦4K, mata masu buƙatar set kuma zaku same shi a ₦6500. Sai an gwada akan
san na ƙwarai, Allah ya ƙare mu da lafiya.
Domin siyan wannan magani sai ku tuntuɓi lambobin waya ta hanyar kira ko whatsapp.
08169495093/07018098175
2nd batch
Zazzafar tafiya mai abin ban mamaki, tawayen jerin marubuta huɗu a sabuwar tafiyar ta second batch.
*HADARIN GABAS*
*ƘARFE A WUTA*
Ayushercool
*ZAYTOON*
Zee kumurya
*MUTALLAB*
Nimcyluv Sarauta.
Page 18….
Dafa kansa kawai Umma Teey ta yi, ta rasa abinda zata ce, ita kanta nata jikin kakkarwa yake. Ta sani ko
me Moddi zai gaya mata ba zai zama alheri ba. Wata k’addara ce mai girman gaske take bibiyar
rayuwarsa. K’ADDARA? Ta maimaita kalmar a zuciyarta Ba k’addara ba ce, abinda Moddi ya zab’arwa
kansa ne. Ta ji k’akkkarfar zuciyarta ta bata amsa. Hakan yasa ta lumshe idonta kawai nata hawayen da
suka fi na Kiddo yawa suka cigaba da zuba a saman fuskarta. Tana jin Moddin yana wani irin kakkarwa na
kukan da yake sha mai tsuma zuciya. Murya a raunane ta ce “Why Kiddo? Me yasa? Me yasa baka cigaba
da jin shawarar DIDI ba, na maka nasiha da take akan ka ci Daga halal, ka sa daga halal, ka nesanta kanka
daga haram, na san ko me zaka gaya min ba zai zama mai da’di ba. Imaan ta gaya min tun bayan da
kawo musu chocolate ka ware guda ka bawa Amaani, daga ranar rayuwar Ama ta jirkita ta shiga yin
wasu irin birkitattun mafarki a kanka marasa da’din tunawa, wani irin mafarki da bai kamata ta yi akan
kowa ba sai mijinta ko saurayin da take masifar so. Zuciyata tana bani ka kai sunan Amani wajen
matsafan da sune silar arzikinka, ko baka fa’da ba Kiddo wannan shine amsar…” Ta fa’da tana dafe kanta
hawayen na cigaba da zuba mata da sauri. Moddibo kuwa runtse ido ya yi yana tunanin ranar. Tabbas
shima hakan ce ta kasance da shi daga ranar ya saka Ama a cikin tunaninsa, barcinsa da komai nasa,
daga ranar da Amanin ta masa rungumar duk da a lokutan baya ma ya sha jin kwatankwacin hakan a
kanta, amma bai zafafa bai yi k’arfi kamar haka ba, yana jin wani irin feeling a kanta feeling d’in da ko
akan Safna bai tab’a jinsa ba…. Zuciyar sa ta cigaba da tuna masa komai daki daki, kamar yanzu abin ya
faru haka yake ganin majigin abin cikin idanunsa…..
Idan bai manta ba Spain suka je a lokacin, Spain d’in da ya dinga murna da zakwa’din zuwanta, don
alheri ne zai samu mai yawan gaske, alherin da bai san zai jirkice ya zame masa sharri ba. Sanda Alwan
ya gaya masa da shi zai yi tafiyar murnar sa kasa b’oyuwa ta yi. Ya dinga kallon Alwan cikin tsananin
murna yana furta “Ni kuma Sir!” Dole abin ya bashi mamaki don mutane manya da dama Sun saka rai a
yi tafiyar da su, sai gashi Alwan ya ce da shi zai yi tafiyar duk da shi d’in bai ko farce ba a arzikin
wa’dancan. Alwan ya jijjiga kai yana murmushi ya furta “Da Kai za’a Friend don haka ka zama cikin shiri,
tafiya ce mai tarin alheri da ina tunanin arzikin da zaka samu a cikinta ya isheka rayuwa har ka Mutu,
koda a ce kuwa zaka daina komai ne. Zaka shiga cikin jerin masu ku’din Nigeria da ko gwamnati sai ta
sarà musu. Kasa barci ya yi a ranar ya dinga hango Kansa Didi da kaf y’an uwansa cikin wata irin daula da
zai zo ya shimfi’da musu. Safna kanta farin cikinta ya kasa b’uya ta dinga Jin zuciyarta na kumbura kanta
na girma hango ta a matsayin matar matashin mai arziki da Nigeria ma zata San yana da shi. Ta dinga
hango gwalagwalan da zata dinga narkawa a jikinta tana saka manyan Kayan da sai matan shugabannin
k’asa ne za su dinga sakawa. Manyan motoci babban gida da komai na Jin da’di ma. Idan haka ya tabbata
kuwa ya zama dole ta raba Moddi da danginsa, ya zama dole ta saka katanga a tsakaninsu ta nesanta shi
da su Nisan da ko Uwarsa sai ta so ta gan shi zata gan shi, sai taso ta yi masa hidima zata masa.
Bayan komai ya kammala a tafiyar, an kuma yi nasara a abinda suka je nema. Ya shiga yiwa y’an uwa da
abokan arziki tsaraba bai manta da ta twins d’insa ba, ya dinga Jidar musu chocolate da suke masifar so.
Sai da suka koma masauki suna ha’da Kayan sannan Alwan ya cillo masa wata chocolate d’in mai tsadar
gaske yana dariya ya ce “Tsarabar Dada’s Girl.” Moddi ya cafe yana ware ido yana dariya ba Wanda bai
San son da yake wa yaransa ba, musamman Amani da ta zama ta gaban goshinsa rigimar yarinyar
shagwab’arta duk yana son su. Gefe guda kuma rashin tsoro da tsiwar da take wa Safna abin yana bashi
mamaki. Ta wannan b’angaren kam ya sarawa Ama don bata da tsoro ko ka’dan. Chocolate d’in ya bi da
kallo da ku’din da aka siyeta ya ware ido cike da mamaki yana sakata cikin akwatinsa ya ajiyeta a inda zai
ganta. Yana fa’din “Thank you Boss, kamar ka San Amaa ba abinda ta fi so a duniya irin chocolate…” “Na
sani…” Alwan ya furta tana kallonsa yana dariya. Moddi da mamaki shima ya kalleshi ya ce “How do you
know?” Murmushi kawai Alwan ya saki ya ce “Na gani a barci….” Bai wani bawa abin mahimmanci ba
don a time d’in Alwan bai sake bijiro masa da wata buk’ata ba da zata sa ya dasa zarginsa a zuciyarsa….”
Sanda suka dawo Amani ta rungumeshi daga ranar ya fara Jin wani irin zazzafan feeling a kanta. Feeling
d’in da kawai mata da miji ya kamata su ji shi. Rayuwarsa ta jiye tunanin Amani ya dinga bijiro masa tun
yana yakice abin har yaga abin fa da gaske ne, gudun sab’awa Allah yasa ya bawa Kansa mafita, mafitar
da yake ganin shi Kansa ba daidai ba ce ba kuma ta dace ba, amma ba yarda zai yi dole hakan zai aikata
da wani zunubin gwara wani…..
Tafin da UMMA T ta yi a fuskarsa ya saka shi bu’de ido da sauri yana kallonta. Birkitattun idanunta da
suka bayyana b’acin ranta tsantsa ta zube a Kansa tana furta “Gaya min gaya min komai Imamu idan
kuma ka b’oye min wallahi ba zan yafe maka hakk’in y’an uwan taka ba….” Cikin wani yanayi ya jingina
Kansa a kujera muryarsa cike da rauni ya ce “Idan na fa’da Miki zai zama sirri a tsakanin mu har na samu
mafita?” Ta ha’diye wani Abu da take Jin kamar ya tokare mata numfashi. Murya a shak’e kamar ba tata
ba ta ce “Idan na b’oyewa kowa ba zan b’oyewa mahaifiyar da ta haife mu ba, ko bakomai ya kamata
Didi ta sani….” Moddi ya dinga kallonta cikin tashin hankali yana girgiza Kai ya furta “Bana so Didi ta sani,
ba na so ki dasa mata b’acin ran da zai zama sanadiyyar ajalinta Ban San yarda zan iya rayuwa ba idan na
zama silar mutuwar Didi…. Ki zame mayafin Sirri na Teey….” Ya fa’da yana matsa yatsun hannunta da
sauri. Teey ta dinga kallonsa kafin ta ha’diye wani yawu. Ko kafin ta yi magana ya mik’e da sassarfa ya isa
bayan kujera yana zagaye parlorn Teey dai ta zuba masa ido tana jiran Jin abinda ya ce “Kin amince as
secret na gaya maki komai…” Ba yarda ta iya banda ta amince d’in tunda tana son ji, tana son Jin
matsalolin Kiddonta ta San hanyar da zata bi ta samo masa solution idan abin bai fi k’arfinta, don haka
bisa ta tilas ta ce “Na amince…” Ya zagayo gabanta yana mik’a mata hannu ya ce “Promise…” Nata
hannun ta saka ya dunk’ule waje guda hakan ya tabbatar da Sun k’ulla yarjejeniyar alk’awari a
tsakaninsu… ya zauna daf da ita ba tare da yana kallonta ba ya hau matsa hannunsa yana furta “Tun
muna yara na amince soyayyar da take tsakani na da ke mai girma ce, kin fi kowa so na a cikin y’an
uwana ke ce solution na duk wata matsala da ta tunkaro ni, ko a wannan karan na so naje Miki da tarin
matsalolina Ban San me yake dabaibaye ni na kasa aikata hakan ba. Teey ki amince ba ganganci na yi da
rayuwata sai K’addara da ta saka ni jefa kaina cikin ramin da ba mai fitar da ni sai Allah, na San ni mai
laifi ne Fateemah Amma wallahi Ban San yarda hakan ta faru ba….” Tun kafin ya ce komai hankalin
Fateemah ya tashi zuciyarta ta dinga rawa ta San koma meye zai fito daga bakin Kiddo ba mai da’di ba
ne, muninsa mai saka k’una da ra’da’din zuciya ne, ba mamaki da zarar ta gama ji zuciyarta ta buga ta
Mutu, Amma duk da haka tana son ji, tana son Jin Matsalar Kiddo ko da zata zama ajalinta… don haka
cike da k’arfin hali ta ce “Ina Jin ka Imaam…” a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya shiga bata labarin
ha’duwar su da Muhammad Alwan har zuwa yanzu da komai yake Neman ya dagule masa, ko na ce ma
ya Dagule d’in…..
Kafin ya gama bata labari tuni duk wata gab’a ta jikinta ta fara rawa kakkarwa take sosai ga wani tarin
gumi da yake tsatstsafo mata. Idanunta da suke disashewa ta zube a kan Kiddo, tana son ta gano
gaskiyar abinda ta gani a k’wayar tasa idanun. Tsoro ne sosai a cikinsu tsoron da ya bayyana har a sassan
jikinsa ta hanyar sanyin da gabbansa suka yi. Bata tab’a ganin karaya a tare da Moddi ba tun tashinsa har
girmansa sai yanzu da yake zube a gabanta cikin Neman mafita…. Raunatattun idanunsa ya zuba a kanta
yana fatan Tee d’in ta samo masa mafita, mafitar da zata zama alheri gareshi da ahalinsa gaba d’aya
hawayen take zubarwa kafin ta d’ago cikin karayar zuciya da ta murya ta ce “Idan har na gane abinda ka
fa’da Moddi, ka jefa kanka ne cikin k’ungiyar matsafa masu Neman ku’di ta ko wani hali. Me yasa
Moddi? Me yasa naka ajiye kanka inda Allah ya ajiyeka ba? Ya kake so Didi ta ji a sanda ta sameka da
wannan laifin? Zuciyarta zata buga zata samu matsala sosai da lafiyar ta ka sani ko? Me yasa tun kana
yaro ka zama Kai je jarrabawar Didi? Kai ka’dai ne namiji Amma Kai ne kake wahalar da ita, bata Jin
da’Dinka ko ka’dan saboda ka auri matar da za’a kira k’arfen k’afa… Ban San me zan ce maka ba, Ban San
wace shawara zan baka ba….” Ta fa’da tana dafe k’irjinta da ya matsa matsa mata da wani irin bugu. Shi
Kansa kasa magana ya yi bayan idanunsa da suka yi jajur jijiyoyin Kansa suma Sun bayyana tashin
hankalin da yake ciki. He wish ace duk abin nan mafarki yake yi ba gaskiya ba. Abubuwa da dama Sun
bayyana Alwan a matsayin mutumin kirki ba zai ce ya tab’a samunsa da wani mugun abu ba, Amma me
yasa ya kasa yarda da shi? Dole zai saka ayar zargi a Kansa ya kuma zama dole ya raba jiya da shi anzo
gab’ar da Sam ba zai iya mu’amala da shi ba koda hakan yana nufin rasa rayuwarsa… ta yaya zai saka
masa sha’awa da son yarinyar…. Sai ya datse leb’ensa da k’arfin gaske yana Jin takaicin abinda yake ji
d’in yana saka jikinsa wani irin zafi kamar mai zazzab’i da sauri kuma a wani irin fisge ya mik’e ya nufi
k’ofa dole ne ma yaga Alwan a Daren nan ya gaya masa ba zai iya ba, ba zai iya aikata abinda yake so ba,
sannan daga yau kuma ya bar harka da shi koda zai mayar da shi bashi da komai ne…. Duk da kiran da
Teey take masa bai juya ba. Ta runtse idonta bayan Jin fisgar motarsa da k’arfin gaske. Ya Ilahil alameen!
Fateema ta fa’da tana runtse idonta… zuciyarta na cigaba da wani irin matsanancin bugu…
(Masu tambaya Hadarin gabas Free ne? Aa ba free bane, book 1 ne free book 2 and 3 paid ne. A saka
ku’di ta wannan account ‘din 2118666253 UBA. 500👌 mutane na musamman a cikin gida na musamman
1k ne as Usual. Na gode k’warai.
Hadarin gabas zai zubar da ruwa mai tarin yawa biya ku’dinki ba zaki nadama ba, baa fara komai a
labarin ba duka wannan sharar fage ne……
PAGE 19.
08033748387.
Kuma yi baran baran da shi, ko zai cire musu k’ullin da ya k’ulla tsakanin sa da Amani. Tunda suka shiga
jirgin har jirgin ya tashi idanunsa a lumshe suke, bai kuma bu’de su ba kamar mai barci sai dai ba barcin
yake ba tsabar damuwar da ta cika masa zuciya ne yasa baya buk’atar ganin komai. Yana jin ana
tambayarsa ko akwai abinda yake so, idanunsa a lumshe ya girgiza kai. Duk da yana buk’atar ruwa yana
buk’atar ya sha ruwan ko don yarda mak’oshinsa ya bushe sai dai b’acin ran da yake ciki ba zai bari ya
sha ruwan ba. A haka dai Allah ya taimake shi jirginsu ya yi landing a Nmadi azikwe airport ba tare da
zuciyarsa ta tarwatse ba. Sai da ya bari aka gama turmutsutsun fita sannan ya bu’de lumsassun idanunsa
da suka masa wani irin masifar nauyi da yake jin su sosai. Hannu ya saka ya ciro black shade d’insa da
baya rabo da shi ya saka a fuskar tasa, yana sakin ajiyar zuciya muryarta a kunnensa kamar yanzu ta
masa furucin “Dada you look gorgeous in your new Shades, pls kana sawa kullum….” Daga ranar kuwa
bai fasa saka wa ba tunda ta furta ya kuma siyo irinsu da dama duk ba don komai ba don Ama ta ce ya yi
masa kyau. Girgiza kai ya yi sau tari ya kan yi abinda take so ko da shi baya so hakan ya zame masa dole.
A hankali ya fita daga cikin jirgin. Sai sannan ya tuna bai sanar zai zo ba don haka ba wani driver da zai
gani balle guards d’insa. Ya d’au wayarsa kawai ya kira Bold, ya san kafin ya fita Bold d’in tazo ba zai iya
jiran Drivernsa ba duk da yana da su kusan guda hu’du. Zuciyarsa a k’agauce take da son ganin Alwan, He
is eager to see him. Yana fita kuwa ya ci sa’a Bold ta zo don haka yana shiga ya fa’da masa inda zai kai
shi. Companyn Alwan ba wani b’oyayye ba ne don haka ba Wanda bai San Turkey group of Companies
ba saboda girmansa da shahararsa.
Suna parking ya fita bayan ya cikawa drivern ku’din da shi kansa bai San ko nawa ba ne. Ya zura hannu a
aljihu yana tafiya cikin wani irin taku mai bayyana jarumtakarsa ta d’a namiji a yarda yake jin zuciyarsa
yau ko dambe da Alwan ne zai iya yi don ya rabu da shi ya kuma cire dabaibayin da ya saka ya na’de shi
shi da Amani. Yana tafiya yana tuno ranar farko da ya fara zuwa companyn cikin murna da zakwa’din
zama matashin mai ku’di, ashe zai dawo shi cikin bak’in ciki da tarin dana sanin ha’duwarsa da Alwan.
Bai wani jira an masa iso ba, saboda ba wanda bai san shi ba a companyn ba kuma wanda bai San girman
matsayinsa a wajen Alwan ba. Ya tura babbr k’ofar glass d’in da zata shigar da shi Office d’in. Alwan ya
d’ago yana kallonsa fuskarsa cike da murmushi bai yi mamaki ba don ya san dole zai kawo kansa duk da
k’ok’arin guje masa da yake yi gashi nan kuwa bai kira shi ba bai yi komai ba ya kawo kansa.
Tun Moddi bai yi magana ba Alwan ya kalleshi cikin ginshira ya ce “Ka gama Hide and seek d’in
Moddibo?” Moddi cikin b’acin rai ya dinga zuba masa wani irin kallo bai ce komai ba. Alwan ya mik’e
yana murmushi ya fara zagaye shi ya ce “I know dole ranar nan zata zo, sai dai ta yi saurin zuwa. Me yasa
ka fara regretting tun yanzu? Alhali baka gama fulfilling mana promise d’in mu ba, don’t put your self
into trouble Moddi think twice before decides….” A wani irin zafin zuciya Moddi ya isa gabansa ya ce
“Yes I regret meeting you Alwan, a yau kuma na zo ne don na gaya maka Am no longer with you… ina
buk’atar ka cire hannunka a kai na, ka cire abinda ka k’ulla a kai na da y’ata… bana son arzikin ko zan
koma inda nake da, na fi farin ciki fiye da wannna tashin hankalin da kake so ka sani… ba zan yi abinda
kake so ba, ba zan yi zina da y‘ar cikina ba…” Alwan Ya isa har inda yake yana sake jifansa da murmushi
ya ce “You loose your opportunity tunda tun farko sai da muka gaya maka shara’din mu kuma ka
amince…” “sai na ce maka na yarda zan yi zina da y’ar cikina?” Alwan ya girgiza kai… “Choice biyu fa aka
baka idan ba zaka iya wannan ba ka yi wancan mana,….. it’s simple as Abcd fa…” wani kallo ya watsa
masa da birkitattun idanunsa kafin ya datse leb’ensa ya ce “I said bana son dukiyar ko dole ne? Ku amshi
duk abinda kuka min silar samunsa ku bar ni da rayuwata wannan wace irin masifa ce? Sanda muka
ha’du da kai ai baka gaya min dukiyar ka ta haram ba ce….” Alwan a fisge ya ce “Who told you dukiyar
haram muke da ita? Kai da kanka ka San k’aryar ka ka kira dukiyar mu ta haram…” “To ta halak ce?” Ya
fa’da yana masa wani kallon rainin hankali “Idan Har ta halak ce while all those things? Me yasa kuke
neman abinda yake kun san aikata shi ba daidai ba ne?” “Menene ba daidai d’in ba wancan ko wannan?”
Sai ya yi murmushi “Don’t deceive yourself Moddi, ni da kai mun san Wanda yake haram da Wanda yake
halal so idan ba zaka iya haram d’in ba go to halak d’in mana simple Man…” Moddi ya runtse idonsa
yana dunk’ule hannunsa yana jin kamar ya kaiwa Alwan naushi jikinsa har rawa yake musamman jin
hannun Alwan d’in a saman kafa’dunsa yana girgizawa ya ce “Mr. Man ka tafi ba abinda zai canja daga
abinda shigaba take so dole ne haka zai faru whether you like it or not so kawai ka yi hak’uri wishing you
best of luck…..”
Daga haka ya fice daga Office d’in Living Moddi cikin wani irin yanayi da ya tabbatar idan ya cigaba da
tsayawa Moddin zai iya masa duka. Yana dariya k’asa k’asa ya rufe k’ofar…. K’arar rufe k’ofar ne kuma ya
dawo da Moddi cikin hankalinsa ya bu’de idanunsa da suka birkice cikin wani launi ya zubawa k’ofar ido
yana datse lips d’insa da k’arfin gaske kamar zai huda su. Hannayensa cikin gashin kansa yana birkitasu
kamar zai cire sumar…. A hankali ya furta “Kai No Impossible wallahi even if it means everything…….”
Shima ya fice a mugun fusace burinsa ya tarar da Alwan sai dai bai gansa ba ko Inuwarsa bai gani ba ga
companyn da girma ba lalle ya san inda ya shiga ba. Don dole ya zauna yana kiran wani Bold d’in da zai
kai shi gidansa na Abuja ya kwana a can bayan ya turawa Safna message yana Abuja ba zai dawo ba sai
gobe. Ya kashe wayoyinsa gaba d’aya nutsuwa yake buk’ata nutsuwar zuciya da ta gangar jiki Wanda zai
bashi damar yin tunanin da ya dace ya samo mafita tun kafin Didi da kowa ma su fuskanci halin da yake
ciki tunda gashi Fateema ma ta fara fuskantar abinda yake ciki, ita kanta yarinyar ta fara feeling abinda
shima ya jima yana feeling wannan wane kalar abin kunya ne yake neman aikatawa wanda duniya zata yi
tur da shi wane kallo duniya zata masa? Ba wanda ya jefa shi cikin wannan matsalar sai Safna da ta dinga
nuna masa ba wani abu ba ne shi kuma kamar idonsa ya rufe ya dinga bin duk abinda ta ce masa. A
daren ranar kam sam bai runtsa ba mafita kawai yake nema kuma ya samu… aurar da Amanii zai yi cikin
lokacin k’ank’ani… kafin ta kai shi ga aikata abinda zai zo ya ji da zamansa a duniya gwara mutuwarsa
duk da gefe guda yana sanar masa ba wani abu ba ne kuma akwai hanyoyi da dama da zai bi Wanda ba
lallai a gane ba. Amma ba zai yi ba ba zai aikata d’in ba ne ba kuma yaso Alwan ya ci galaba a kansa.
……. Da matsanancin ciwon kai ta tashi ciwon kan da ta dinga jin kamar zai zama ajalinta. Da k’yar ta
bu’de ido tana kallon Imani abin mamaki yau koda wasa bata yi wancan kalar mafarkin ba, wani abu da
ta
Lura da shi in dai bata gidansu bata yin mafarkin, a gidan nasu in dai Dada baya gari baya kusa da ita
bata jin k’amshin turarensa bata fiye yin mafarkin ba. Ta saki ajiyar zuciya a hankali tana zura k’afarta
k’asa Iman da take zaune ta zuba tagumi ta juya tana kallonta fuskarta d’auke da damuwa ta ce “Sannu
kin tashi?” Amani ta d’aga kai tana mik’ewa a hankali ta shige toilet wanka take son yi ko ta ji sauk’in
abinda take ji cikin ranta. Har ta fito daga wankan Imani na zaune inda ta barta kallonta ta d’an yi sai
kuma ta furta “Me ya faru Half?” Imani ta sauke ajiyar zuciya tana mik’ewa ta ce “Nothing Half, am just
missing Mameey da tana nan da wannan abin duk bai faru ba, ni na San tabbas wannan abin ba haka
kawai yake faruwa ba akwai wani abu a k’asa something da Allah ne ka’dai ya barwa kansa sani sai dai
ina addu’a koma menene Allah yasa k’arshensa ne yazo. Ki shirya ina k’asa ki gaida mutanen gidan tun
jiya fa baki sake sauka ba.” Amani ta d’aga kai tana jin wata k’walla na shirin zubo mata ta yi saurin
mayar da ita. Ko man bata Shafa ba ta zura wata riga simple ta Haulat ta kama kanta ta d’aure da ribbon
ko taje shi bata yi ba don irin mai mugun santsinnan ne sai shinning yake irin dai gashin asalin fulani.
Fuskarta fayau ta zura hula ta fice. So take ta yakice abinda yake cikin ranta itama ta yi rayuwa irin ta
kowa ta samu sauk’in zuciyarta. Don haka ta aro fuskar walwala as usual dama ita bata fiye b’ata rai ba
ko yaushe fuskarta d’auke take da murmushi don haka ake saurin ganewa in dai tana cikin damuwa.
Silifas mai taushin gaske ta zura a k’afarta ta sauka zuwa downstairs d’in. Idanunta akan mutanen
parlorn da suke zube suna breakfast saboda ranar weekend ce ba makaranta sai Islamiyya ita kuma sai
after zuhr suke tafiya. Umma Teey ta dinga kallonta fuskarta cike da tausayin y’an biyun nasu. Sai kuma
ta mik’a mata hannu tana furta “Taho nan Amani, zo ki zauna ki ci abinci ina lura da ke tun jiya baki ci
abincin nan ba.” Ta k’arasa jikin Umma T da takewa kallon Uwa. Abincin Umma T ta zuba mata ta tura
mata gabanta tana furta “Na ga kwano yanzun nan…”Burhan d’anta na farko da zai auri Imaan yana
dariya ya ce “Gwara dai wallahi ki fara mata d’ura don wannan ku kaita gidan Mahmud a haka b’al zai
b’allata yarinya kamar sillan kara…” Harara ta zuba masa zuciyarta na wani irin bugu ambatar sunan
Mahmud a matsayin mijinta da ya yi, da gaske bata son Mahmud kuma bata tab’a jin son nasa ba, amma
dole haka zata aure shi. Cikin son kawar da damuwar da Umma Teey ta gani a tare da ita ta ce “Ai hakan
ya fi, kai dai kaje ka ji da y’ar lukutar Imaninka da kullum take zama kamar ana hurata kai k’iba ita k’iba
zan ga wani kalar yara zaku haifa….” Iman ta yi saurin mik’ewa ta bar wajen tana dariya kunya duk ta bi
ta cikata. Umma Tee tabi ta da kallo tana murmushi ta furta “Just like Mahaifiyarta Allah y’a gafarta miki
y’ar riga da tana raye da duk Kiddo bai shiga wannan matsalar ba idan bata kusanta shi da mu ba, na
tabbatar ba zata wargaza zumuncin mu ba, balle wannan matsala mai girma ta rufto dole zata saka
Moddi a hanya…” Ta fa’da tana ha’diye sauran maganar idanunta na ‘disar da k’walla da alama lamarin
Kiddon nata yana damun zuciyarta… Amani ma hawayen take kewa da k’aunar mahaifiyarta yana sake
narkar da zuciyarta. Abincin da ta kasa cigaba da ci kenan sai tea da ta dinga Kurb’a shima tana jinsa
kamar magani.. da k’yar ta sha half cup ta ajiye kawai tana saka kanta a saman kafa’dar Umma Teey d’in
idanunta a lumshe ta ji sallamar Mahmud da sauri ta bu’de idon nata ta saka a cikin nasa so take ta ji ko
zata ji irin abinda take ji idan ta ga Dada, a fisge Mahmud yana kama da Dada kowa yana fa’da. Yana
sakar mata murmushi ya isa ya zauna sai dai Amani bata ji
B’urb’ushin sonsa ba ko ka’dan bata ji kuma heartbeats d’in da take ji ba idan taga Dada. Ya zauna yana
furta “Alank’osa so kike dai ki b’alla wa Umma Teey k’afa.” Ta gyara kwanciyarta kamar bata ji me ya ce
ba ta sake lumshe ido tana shak’ar k’amshin turarensa tana son ta ji ko zata ji abinda take ji idan ta ji
k’amshin turaren Dada Amma bata ji komai ba sai ma ji da ta yi kamar tana jin rashin da’din turaren…..
Mahmud ya gyara zama yana furta “Umma Teey
Maganar lefe fa nazo mu yi da ke bana son na bawa Umma D a samu matsala kin san halin yayarki….”
Gaban Ama ya fa’di ta mik’e tana rangaji da niyyar barin parlorn don sam bata son maganar lefen… da
auren ma gaba d’aya. Numfashinta ne yaso d’aukewa ganin Dada ya bu’de k’ofar ya shigo cikin wani irin
lafiyayyen farin yard da ya kwanta a jikinsa luf hannayensa sanye a aljihu sai zabga k’amshin turarensa
yake. Kansa kuwa ba hula hakan ya bawa gashinsa damar k’ayata kwalliyar sa bak’i si’dik da shi sai
walwali yake da tsilli tsillin furfura a kan nasa ka’dan. Ya zuba mata ido ba tare da shi kansa ya san yana
kallon nata ba… “Kidddo…..” Fateema ta furta cikin wata irin murya da ta dawo da su cikin hankalinsu.
Mahmud kansa kallonsu yake yana mamakin yanayin kallon da suke wa juna kamar dai…..
08033748387.
(Book 1 ne free, Book 2 and 3 paid ne… to subscribe pls contact 08033748387.)
Ko da ta koma gida ba ta yi wani jinkiri ba, ta ha’da maganin a cikin cup. Kallon cikin cup D’in take mai
d’auke da madara fara k’al ba ta yarda za’a yi ka ce akwai wani d’ison magani a cikinsa. Murmushi ta saki
irin murmushin da yake bayyana muguntar mutum. Sannan a hankali ta k’walawa Imani kira. Imaan da
sauri ta amsa kiran kafin ta isa d’akin Safnan. Da murmushi sosai ta bita da kallo kafin ta bata cup d’in
tana furta sako min sugar ka’dan a ciki idan kuma kika zabga za ki gamu da ni kin san bana son Sugar.”
Kallon cup D’in Imaan ta yi sai kuma ta karb’a da sauri jikinta har b’ari yake ta nufi dinning area. Cube
biyu ta saka na sugar ta dawo Bedroom D’in Mommyn. Cup D’in ta mik’a mata Har ta juya Mommyn ta
ce “Tsaya na ji, idan baki min abinda bana so ba.” Ka’dan ta d’and’ana a bakinta ta yi saurin furzar wa
tana zabgawa Imaan D’in harara “Cube nawa kika saka?” Imaan jiki na rawa ta ce “Just 2 cubes Mommy,
wallahi Ban saka da yawa ba.” A zafafe kamar gaske ta ce “K’arya na Miki kenan? To maza ki shanye ta
tas ai sai da na yi warning d’inki sakarya kawai….” Hannunta na rawa ta amshi cup D’in ta kai bakinta don
kallon da Safnan take mata ya yi mugun gigita ta. Tsaf ta shanye shi sannan Safnan ta janye idonta tana
sakin wani Malalacin murmushi ranta fari k’al ganin ko ina ba’a je ba aikinta ya tafi successful. “Fita ki
bani waje, nan gaba ma ki sake repeating mistake d’inki.” Da sauri Imaam ta fice daga d’akin. Haka kawai
ta samu kanta cikin tsoro da fargaba me yasa ta sha madarar? Shine tambayar da ta mak’ale a zuciyarta.
Safna ta buga k’afa tana shek’a dariya a hankali ta furta “Za ki kawo kanki da k’afarki yarinya kin shigo
hannu, kin zama y’ar hannu.” Sai kuma ta lumshe ido tana hango Diri da surar Imani tabbas zata more….
Don ma ba waccan ba ce? Zuciyarta ta furta tana hango Amani da cikar kyau da surar duka Allah ya bata
sai dai ta San ko giyar wake ta sha Amanin tafi k’arfinta….
Jikinta na rawa Imaan ta shiga d’akinsu….. Amani ta bita da kallo kafin ta mik’e zaune a hankali tana furta
“Lafiyarki kuwa?” Imaan zama ta yi a gefen gadon tana k’ok’arin b’oye abinda yake ranta, so samu ne ta
gayawa Amanin komai sai dai bata son k’ara mata damuwa a kan wacce take ciki. Don haka kawai ta
rik’e kanta tana furta “Nothing, just headache ke damu na, amma na sha magani ma.” Amani bata sake
tambayarta ba ta mayar da kanta ta kwanta ha’de da lumshe idonta, wasu haway na bin idonta masu
d’imin gaske ji take duniyar ma gaba d’aya bata mata da’di.
Daidai lokacin Dahda na tsaye a d’akinsa cikin shigar Suit mai kyan gaske combing kansa yake yi, duk da
baya cikin walwala hakan bai hana shi zabga Uban kyau ba. Ya fesa turaren sa As usual kafin ya tsaya
gaban mudubin yana nazarin kansa, shi da kansa ya san ya rame a kwanan biyun nan. Ya d’an cije pink
lips d’insa masu kama da na mata sai kuma ya fice daga d’akin da sauri kamar Wanda ake ja. Yau yake
son ya kai Didi ta tare a sabon gidansa kafin su kuma gobe su bita. Yana son ya fara yakice umarnin Safna
ta k’arfi da yaji duk da idan ya aikata hakan yana jin wani irin zafi da k’unci a zuciyarsa, shi da kansa ya
san ba haka Safna ta bar shi ba.
A parlor ya tsaya yana dube dube, ganin yarda parlorn ya yi tsit shi mai son yara da hayaniya Amma
rayuwarsa ta koma wani irin silent. Ya saki tsaki kafin ya nufi d’akin su Amani zuciyarsa na bugawa da
k’arfin gaske. A hankali ya tura k’ofar ganin yarda suke a kwance ido a lumshe duk da alamu sun nuna ba
barci suke ba, sai kawai ya tsaya yana kallonsu. Sun san ya shigo don Mayen turarensa ya bayyana musu
hakan don haka a hankali Imani ta bu’de idonta Amani kuwa sake runtse idon ta yi tana shak’ar turaren
da yake sake dagargaza zuciyarta Ya narkar da ita da k’aunar Dahdan. Ido ya zuba mata kafin ya d’auke
kai yana kallon Imaan ya furta “Ku shirya, gobe za mu tare a sabon gida yau zan fara kai Didi.” Wani irin
zabura Imani ta yi cikin tsananin farin ciki ta furta “Alhamdulillah, Dahda da Didi za mu tare?” Ya d’aga
mata gira idonsa a cikin na Amani da ta ‘d’an bu’de su ka’dan tana kallonsu. D’auke kai ta yi shi kuma
daga haka ya fice daga d’akin yana furta “Ban ce a gayawa kowa ba.” Imaan wata ajiyar zuciya ta sauke
tana rungume y’ar uwarta ta furta “At last dai Didi ta sauko, Alhamdulillah.” Amani ta lumshe idonta
kawai tana sakin ajiyar zuciyar kwalliyar Dadan yau gaba d’aya ta tafi da imaninta. Zallar kyansa ya
bayyana kamar shi ya k’era kansa bata tab’a ganin namiji mai kyau da kwarjinin Dahdah ba. Duk surutun
da Imaan take mata bata fahimtar komai zuciyarta ta jirkita can wani gefe na musamman wani abu take
ji mai girma a cikin ruhi da kwanyarta.
A harabar k’ofar gidan nasu ya yi parking. Ya fito bayan ya saka glass d’insa da Ya sake fito da kwalliyar
sa. Cikin takun ginshira ya nufi shiga cikin gidan ganin k’ofar gidan ba kowa yasa ya ji da’din hakan a
ransa. Tsakargidan Shiru daga Didi sai mai taya ta hidima da take tanka’de garin kunu. Didi ta amsa
sallamarsa fuskarta cike da walwala da farin ciki take kallonsa tana nazarin tasa fuskar da sam babu
walwala da annurin da ta Saba gani a cikinta, sai ta ji duk nata farin cikin ya yi k’aura ta mik’e da k’yar
tana dafa bango saboda ciwon gwiwa da ya sakata a gaba ta shige parlor. Moddibo ya bi bayanta yana
jin yarda ransa yake masa rashin da’di ganin irin wahalar da take sha kafin ta mik’e ya zama dole ya kaita
k’asar waje ta ga likita.
A daf da ita ya zube bayan ya taimaka mata ta zauna a saman kujera shi kuma Ya dafa k’afarta yana d’an
sakin ajiyar zuciya ya furta “Ina kewar Didi na.” Murmushi mai girma ta saki kafin ta dafa kansa ta furta
“Ni ma ina kewar Moddin Didi.” Ya saki murmushi ka’dan sai kuma ya kama hannayenta yana furta “Yau
duk wannan ta kau Didi, don Allah kizo ki koma sabon gidan dana gina, ko don ki taya ni kula da y’ay’an
da y’ar riga ta bar min….” Ya fa’da yana kallon idonta suna sakin murmushi a tare sai kuma ya marairaice
fuska yana furta “Please Didi, na yarda duk bayan sati guda ki zo nan ki kwana biyu, ko a kawo ki juma’a
ki koma lahadi don abincin sadaka…” Shiru ta yi tana kallon idon Moddi da ya bayyana son a tausaya
mata. Sai ta ji duk hankalinta ya tashi, ta ji tana son ta koma inuwa guda da Moddi ko don kula da
tarbiyyarsa da ta yaransa ma gaba d’aya. Zuciyarsa ta dinga bugu, Ya dinga jin tsoron amsar “a’a” daga
bakinta. Kallonsa kawai take murmushi na son sub’uce mata ganin yarda ya bayyana tsoro da fargaba
k’arara a idonsa a hankali ta furta “Na amince Moddibo ko yanzu kake so zan bika mu koma Allah ya yi
maka albarka….” Wani irin farin ciki ya shiga ransa Ya bu’de ido yana mamakin saurin amincewarta ba
tare da ta sake tambayarsa wace Sana’a yake yi Ya tara Uban ku’di haka ba… “Yanzu fa Didi.” “Yanzu
kuwa Moddi, ba dai ka saka duk abinda nake buk’ata ba, amma dai ka jira ni ka’dan na yiwa mak’ota da
abokan arziki sallama idan yaso gobe sa biyo ni su ga gida.” Farin cikin da yake ciki ne yasa ya rungumeta
ba tare da ya sani ba. Nata farin cikin ya ninka nasa don haka itama ta rungume shi sosai a jikinta tana jin
kamar wancan Moddin d’an jariri da ta haifa ta Raine shi cikin so da kulawa. Mamaki bai sake kama shi
ba, sai da yaga ta shiga cikjn d’akin ta fito da babban mayafinta ta rufa a kanta sai kuma ta yi hanyar
waje tana furta “Ka kira y’an uwanka ka shaida musu yanzun nan.” Hannunsa Har rawa yake Ya ciro
wayar ya fara kiran wayar Fateemah. Ita Ya kamata ta fara jin wannan kyakykyawan albishir D’in. Sanda
ya sanar da ita a ru’de ta ce “Moddi bana son wasa, Didin ce ta amince ba wani ja in ja.” Ya yi dariya mai
sauti yana furta “Ki zo Railway yanzu, don ki tabbatar.”
Yana zaunen bayan ya gama ha’dawa Didin kayan da zata buk’ata kamar su radio da sauran y’an
tarkacenta. Sai ga Didi ta dawo mak’ota fal a bayanta tana furta “Ai ina fa’da musu suka biyo baya na,
Har da masu kuka na dai sanar musu duk juma’a zan dinga zuwa nan don haka kada ka sake ka sab’a
alk’awari.” Moddi Ya jinjina kai yana furta “In sha Allah, gobe ma zan saka a zo duk a kwashe su, su je su
ga gida.” “Hakan ya yi.” Didi ta furta tana d’aukar radionta y’ar gado suka fita da Moddi, mak’ota na bin
su a baya Har da masu kuka. Sai da Didi ta shiga mota sannan suka watse suka bar wajen jikinsu a
sanyaye suna jin kamar wani sashe na unguwar gaba d’aya suka rasa. Ba abinda yafi zama da mak’oci
lafiya…..
Haka suka isa sabon gidan Didi da hadimarta a bayan motar. Suka shiga babbar harabar gidan mai
tsananin kyan tsiya. Moddi yana jiran Ya ga tashin hankali a fuskar Didi sai bai ga komai ba illa zallar farin
ciki tana bin harabar gidan da kallo tana furta “Ma sha Allah, Jalla abin godiya idan ba Allah ba waye zai
yiwa Moddi haka? Dubi gida kamar ba na Moddi ba, Moddi da Ya sha gwagwarmayar rayuwa, idan baka
manta ba fa Har nik’a ka min a k’ofar gida.” Ya d’an turo bakinsa yana shiga gidan, duk wani tsoro da
taraddadi da yake zuciyarsa ya kau ganin Sam Didi bata damu ba, bai sani ba ko itama Safna ce ta rufe
mata baki ruf.
Part d’inta ya kai ta. Babban parlorn da Ya sha duk wani kayan jin da’di sai kuma k’arami guda da aka
yiwa adon tuntun kamar gidan sarakai. Akwai d’akuna biyu a gefe da gefen na Didin Wanda Ya ce na
Imaan da Amani ne tunda kin ce ba za’a musu aure ba…” tana dariya ta furta “K’warai kuwa, auren su ba
yanzu ba sai Sun sake wayo, amma menene dalilin hakan? Su ka rabu da su kenan? Saboda matarka?” Ya
girgiza kai. “A can ma akwai d’akunansu, ranar da ba kya nan sai su je can su kwana.” Ta jinjina kai tana
furta “Allah ya kyauta, su basu dawo ba ne?” Ya d’aga mata kai “Ke na fara kawowa sai gobe su kuma sai
na kawo su, Uwa ce gaba da kowa ai.” Farin ciki Ya tsarga a zuciyar Didi, ta dinga jin dama su dawwama
haka Moddinta Ya dawo kamar wancan Moddin mai so da k’aunar ta. A zuciyar ta tace In sha Allah, Allah
zai kawo wacce zata dawo min da Moddi na. Ta gyara zamanta tana sake nazarin gidan kyau kam iya
kyau gidan ya yi ba makusa. A hankali ta mik’e ta murd’a d’akin da aka ce na su Amani ne. Idanunta suka
sauka akan hotunan y’ar riga. Ta dinga bin su da kallo d’aya bayan d‘aya idanunta na son zubar da ruwa.
Hoto guda ta d’auka a hannunta ta k’ura masa ido ba zata manta ranar da aka d’auke shi ba, hoton ya
tuna mata da lokutan baya da yarda komai ya canja a yanzu don haka kawai ta zauna a gefen gado
idonta a lumshe yana zubar da hawaye tana tuno Uban Moddi da y’ar riga. Tarihin rayuwarsu ta baya ya
dinga dawo mata daki daki a kwanyarta……………
★★
22.
08033748387.
(Book 1 ne free Book 2 and 3 paid ne. Contact this number for subscribing…. 08033748387.)
BRIGHT PENS SECOND BATCH
★★★★Abubuwa da dama sun Faru a rayuwarsu, wasu tana Jin da’din tuna su yayinda wasu take Jin
bak’in ciki da k’una a cikin zuciyarta idan ta tuna su. Da gaske duniya juyi-juyi ce yau fari gobe tsumma
musamman ga y’an uwa irinmu talaka. Rayuwa ta yiwa iyalen Uban Moddibo zafi a wancan k’arnin kafin
komai yazo Ya zama sai labari….
Yaransu Shidda rigis mata, kafin samuwar Moddibo duk da suna son haihuwar namiji sai dai hakan bai yi
tasirin rusa soyayyar da suke yiwa yaransu mata ba. A basu da shi ‘din suka d’auki d’awainiyar karatunsu
tun daga primary har zuwa secondary. Malam Lami’do Uban Moddibo Sam kasancewarsa mutumin da,
da yazo daga Rugar fulani bai saka zuciyarsa ta jahilce shi wajen bawa yaransa ilimi daidai gwargwado ba
na addini da na boko. Dijatu ce babba sai Fateemah, Sa’adatu, Maryam, Kareemah da Jameela. Kafin su
samu cikin Moddibo a lokacin Dijatu da Fateemah sun zama matasan y’an mata masu kyau don duk
yaran Didi sai Allah ya taimaketa ya bata su kyawawan gaske. Sai dai bayan Haihuwar Moddibo da ya yi
Kama kwabo da kwabo da Fateemah sai aka ga Ashe ba wani kyau suke da shi ba, kyau kam mai suna
kyau sai Moddin Didi. Samuwar cikinsa Malam Lami’do Ya kwanta jinyar da ko tafiya baya iya yi, a haka
Didi ta dinga jinyarsa tana kuma kula da laulayin cikin da yazo mata da masifaffen laulayin da bata tab’a
ciki irinsa ba. A Daren da ta haifi Moddibo wani irin zallar farin ciki ta dinga gani a fuskar Lami’do Wanda
bai tab’a yi ba a duk sauran haihuwarta. Yasa a ka d’ora masa shi a saman cinyarsa yana binsa da kallo
murmushi d’auke a fuskarsa Ya furta Allah ya raya min Kai rayuwa mai albarka, Ubangiji yasa ka zama
sanyin idaniya a wajen mahaifiyarka da y’an uwanka, ni dai kam na San bana raye zaka tashi, da na nuna
maka kulawa da gata sosai Amma a hakan ma Alhamdulillah na San zaka Maye gurbina wajen kula da
k’annenka da mahaifiyarka, ina fata ubangiji ya baka managarciyar mace da zaka yi alfahari da aurenta….
Bayan gama masa addu’a ya sunkuya ka’dan ya masa hu’duba da Muhammad Moddibo.
A ranar Sunan Muhammad Moddibo a ranar Malam Lami’do Ya bar duniya. Tashin hankalin zuriyarsa
kam ba’a magana musamman Didi. Sun yi kukan rashinsa kamar ba gobe don duk da bai kasance mutum
mai wadata ba Amma yana daga cikin maza masu kula da ci da Shan iyali da suttura daidai gwargwado.
Sanda ya Mutu bai bar musu komai ba sai gidan da suke ciki. Tashin hankalin da Didi take ciki ya ninka na
yaranta ba don komai ba sai don tana tunanin ta inda zata fara. Duk da tana y’ar sana’arta ta siye da
siyarwa sai dai sana'ar ba inda zata Kai ta don sana’ar ma bata farata ba sai bayan da Uban Moddi Ya
kwanta ciwon ajali. Wannan tashin hankali da take ciki sai ya shafi har kula da Moddibo dole kulawarsa
ta koma wajen Fateemah ita ke masa komai idan har yaje wajen Didi to kuwa shayar da shi zata yi.
Hakan ya sanya wata irin shak’uwa a tsakaninsu kullum yana manne da jikin Fateemah da sunanta ya
fara bu’de baki zaka ga yana d’aga hannu yana kiran T T T. Hakan har yasa kowa ya koma cewa
Fateemahn T. Dijatu ma bai iya ba sai dai D D sai kawai duk sunan y’an uwansa Ya koma farkon sunan sa.
Kulawar Didi gaba d’aya ta koma kan Moddibo wannan Ya d’arsa jin haushinsa a zuciyar Dijatu idan har
yaje kusa da ita sai ta yakice shi musamman ganin yarda ya tashi a sangar ce, ga rashin tsoro da taurin
kai. Idan za su yi masa fa’da Didi ta hana. Abu guda da yasa yake sake shiga ran y’an uwansa tun bayan
tasowarsa sai ya tashi da tsananin y’an Uwarsa da Didi. Burinsa duk abinda ya je ya samo ya k’arar da su
akan y’an uwansa. Idan Didi ta ga haka sai ta yi murmushi ta ce “Allah yasa ka d’ore Har girman ka
Moddi, Allah yasa ba zaka auri matar da zata kawar da hankalinka daga wajenmu, Ubangiji yasa ka auri
matar da zata taya ka so na da y’an uwanka baki d’aya.” Tun bai San dalilin Didi na fa’dar haka ba sai ya
turo baki ya ce “Ai Didi ba’a yi macen da zata raba ni da ku ba, balle ma ni ba zan yi aure ba ina tare da
ke, idan ma na yi ta ce zata raba mu wallahi sakinta zan yi, bayan ina kallon irin wahalar da muke sha
tare.” Didi Shafa kansa take a lokacin ta ce “Allah yasa Moddi, na San Addu’ar Uban Moddi ba zata tafi a
banza ba….”
Haka Ya taso namijin gaske da burinsa ya mayar da taro sisi. Burinsa ya fita ya samu ko ka’dan ne ya
kawowa Didi don yana jin haushin wahalar da jikinta da take wajen yin abincin siyarwa Kunu da k’osai da
safe. Da rana kuma shinkafa da wake. Da daddare ma ba zata huta ba zasu ‘d’ora kaskon wainar filawa
duk da wannan su Fatima ne suke yi a tsakargida Amma Allah ya sakawa neman su albarka duk sana’ar
da suka saka hannu a kai sai ka ga ta yi albarka. Shi kuwa Moddi duk ba ya son yaga suna wannan abin,
burinsa ya yi ku’di ya tallafi rayuwarsu don haka ya dage da Sana’a da karatun boko da na addini gaba
d’aya.
Sanda Fateemah da Dijatu suka samu Miji duka dangin Ubansu sai suka guje su suka juyawa Didi baya
Wanda a bayyana take ba don komai suka aikata haka ba, sai don basa son ta jingina musu wahalar
yaranta. Don k’iri da muzu suka kalleta suka furta “Ai sai ki aurar da y’ay’an naki, sanda Ubansu ya Mutu
ba nuna mana kika yi ba zamu rik’e su ba, sai yanzu da aure ya zo zaki neme mu ashe muna da rana?”
Didi ta ha’diye wani yawu mai zafi tana tuna Uban Moddibo da dukkan alherinsa ga y’an uwansa, burinsa
kyautata musu koda last kobo da ya rage a aljihunsa ne idan Har zata yi magana sai ya ce Maryama
kenan? Idan baka taimaki y’an uwanka ba wa zaka taimaka? Sam bani da burin samun ku’din da wani na
waje ma ba zai ci ba, balle jini na.” Didi sai ta ce “Mhmhn, Malam kenan, Allah yasa bayan ba kai su rama
maka abinda ka musu…” “ba zasu rama ba, har abada kuma bana neman ramuwarsu don Allah na yi
kuma gareshi nake neman sakamako.” Sai ta ja bakinta ta yi shiru. Haka suka dinga fafutuka Har Allah ya
fitar da su kunya don dai Fateemah Mijin marainiya ta aura take ya ce baya buk’atar a kaita da komai sai
zallar Fateemansa ita yake so da halayenta ba kayan d’aki ba da zasu zo su Mutu ko mu da’de ko mu
jima. Ingancin tarbiyyyarta da nagartar halayenta ya fiye masa tilin kayan d’aki. Didi taso ta turje amma
sai iyayen Ahmad suka nuna dattako suka ce basa buk’ata kuma har abada ba gori tsakaninsu da
Fateema sun yaba da halayenta da tsatson da ta fito. Don haka duk wani shiri na Didi sai ya koma kan
Dijatu aka siya mata kayan d’aki da duk wani abu da zata buk’ata. Haka aka yi biki aka k’are cikin
kwanciyar hankali. Zo kaga abin tausayi ranar rabuwar Fateemah da Kiddonta. Wunin ranar zama ya yi
kamar marar lafiya, haka zai shige d’aki ya saka kuka don baya son a ga kukansa Didi na hankalce da shi
murmushi kawai take saki don itama ji take kamar ta fashe da kukan, tabbas ka ga auran y’ay’anka
babbar ni’ima ce, amma fa rabuwa da su akwai ra’da’di mai zafin gaske. Musamman yarda ta taso da
y’ay’anta kamar k’awayenta, haka dai ta daure tana ji tana gani aka rabata da su zuwa gidan aure. Kiddo
dai bai raka Dijatu ba, don ita murna yake da tafiyar ta Adda T kawai zan raka ya furta kansa tsaye yana
kallon Dijatun. Ta kuwa zabga masa harara har da rank’washi ta furta “Sai me idan baka raka ni ba?
Kuma koda wasa kada naga k’afarka a gidana ka zo kwa’dayin kaza.” Ya janye jikinsa kafin ya furta “Ke
ma ki samu kazar tukun, wannan k’ulumin ne zai siya Miki kaza?” Ta bi shi da duka sai dai kafin ta cim
masa ya fece da gudu, kamar lokutan baya da suka Saba. K’wafa Dijatu ta yi kafin ta sake rushewa da
kuka tana furta Ai Didi tana Jin abinda ya ce mata Amma ta k’i yi masa magana saboda ita ba’a sonta
shine d’an so…..
Haka rayuwa ta cigaba da gangara musu, da da’di ba da’di suna cikin godiyar Ubangiji don shi ke
bayarwa ya kuma hana a sanda ya so ya kuma ga dama. Moddibo na girma kyansa da wani irin kwarjini
yana sake bayyana tattare da shi. Shekara 19 idan ka gan shi sai ka zata wani babban saurayi ne, saboda
son gayu da Allah ya bashi. Bai k’i ba ko last kobo ne a jikinsa ya saka ya siyi riga da turare duk don ya je
makaranta ya yi burga ya shiga cikin gayu kuma yafi kowa. Sau tari idan ka ganshi zata zaka yi wani
shegen d’an mai ku’din ne, duk da bai d’au girman Kai ya ‘dorawa Kansa ba Amma yanayin suturunsa da
fatar jikinsa da ta bayyana tsananin Hutu duk da naturally haka take, wannan zai saka ka yi zaton Uban
Moddibo attajiri ne, haka Didi take furtawa a duk sanda taso ta tsokane shi. Murmushi yake saki ya ce
“Didi ki yi shiru fa, nan gaba baki san me Moddi zai zama ba, idan bai zama D’an Attajiri ba zai iya zama
attajirin da kansa….” Didi ta kan ce “Allah ya bada masu albarka, amma a rage dogon buri, rayuwar ma
nawa take gaba d’ayanta Moddi? Duk arzikin da zaka yi wani ya yi fiye da shi tun kan a san asalinka, don
haka ka yi fatan masu albarka kuma na Halak.” Idan kuwa Dijatu na kusa harara take zuba masa ta ce
“Da charging wayar za ka yi arziki? Ko da siyar da raken?” Idan Moddi ya juyo da birkitattun idanunsa
Didi ce kawai take rusunar da su ta hana ya Kai mata duka, sai ko idan Fateemah tana nan.
Sanda Moddi ya shiga Jami’a yana shekaru Ashirin cif, a sannan za su ce k’addararsa ta fara daga ranar
da suka ha’du da Safna daga ranar basu sake gane kan Moddi ba, har bayan auren da aka masa da y’ar
riga da mutuwarta…..” Didi ta saki ajiyar zuciya Jin hannuwan Moddibo a kafa’darta ta d’ago tana kallon
idanunsa da yake binta da natkakken kallo, mai nuni da yana son sanin menene a ranta me take tunani?
Duk da bai furta ba, hakanan ta sanar masa murmushi tana Shafa gefen fuskarsa ta furta “Ina tunanin
Moddi ne, ina tuna Uban Moddi da duk wata rayuwar mu ta baya mai cike da k’alubale, ina tuna wancan
Moddin masoyin Didinsa, wancan Moddin Wanda ya zama majinginar y’an uwansa, ba wannan ba da
gaba d’aya ka canja a idanunka nake hango rashin gaskiya Moddi, tun bayan ha’duwar ka da Safna ban
sake farin ciki ba Moddi, na yarda ha’duwarka da Safna shine silar rugujewar farin cikin zuri’ar Lami’do
Uban Moddibo….” Moddibo ya runtse idonsa yana Jin wani irin zafi a zuciyarsa, haka nan idanunsa wani
irin ra’da’di suke, da alama so yake kawai ya zubar da hawaye. Hannu ya cusa aljihu yana cizon gefen
leb’ensa, shi da kansa ya San Safna itace silar rushewar farin cikin ahalin Lami’do. Zufa ce kawai take
zubo masa ya runtse ido yana tuna ranar da k’addara ta caku’de zuciyarsa da ta Safna wace guda, daga
ranar ya canja daga Moddibonsa ya koma wani mutum daban…..
Da sauri ya dinga shiri saboda murna da zakwa’din shigar sa Jami’a. Jami’ar da da yasan Safna zata zamo
k’addararsa a ciki da koda wasa bai je ta ba. Wanka ya fesa sosai ya kuma k’ure Adaka cikin wani
rantsatstsen jeans black da Jar shirt da ta yiwa fatar jikinsa masifar kyau. Ya kawo P.Cap black ya saka a
kwantacciyar sumar sa ta asalin fulani. Sannan ya saka Black shade a idonsa. Idan ka gan shi wallahi ba
zaka zata haihuwar Nigeria ba ne cikin garin Kano a unguwar Yola, saboda tsananin kyan da ya yi. Kamar
yarda ya Saba a duk sanda zai fita daga gida sai ya isa wajen Didi ya zube a gabanta ita kuma sai ta
sunkuya saman Kansa ta karanto masa addu’oin tsari. Wannan karan saboda azarb’ab’i yana shiga
Jameelah ta ce masa Didi tana wanka. Ba zai iya jira ba don haka ya ce idan ta fito ki ce mata na wuce
saboda abokaina suna jira na.” Jameela ta bi shi da kallo kafin ta furta “Addu’ar fa? Yau ka yafe?” Sai ga
Didi ta fito da d’an hanzari tana furta “Tsaya Moddi, bana son fitar ka gida ba addu’a, duk saurin da kake
ka dinga tsayawa ina maka addu’a saboda ido da bakin al’umma, don na lura Kai Sam addini da addu’a
basu wani zauna a ranka ba, kullum kuma fa’dan hakan nake maka.” Ya ‘dan turo baki yana furta “To ki
yi sauri Didi, bana son na ja layi da yawa.” Ta fa’da yana mik’a mata kansa bayan ya rusuna ka’dan.
Addu’ar ta masa sai kuma ta tofa tana furta “Allah ya tsare sharrin mutum da Aljannu Allah ya kareka.”
Ya amsa da Ameen yana ficewa daga gida. Mamaki yake me yasa har yanzu Didi take mayar da shi yaro.
Ya saki murmushi shi ka’dai bayan ya d’ane bayan machine D’in abokinsa da ya fara tsokanarsa “D’an
Autan Didi, wallahi ka ji da’dinka, ka samu Uwa mai kula da dukkan lamarinka, inama duka iyaye haka
suke?” Murmushi kawai ya saki shi Kansa yana alfahari da Uwa kamar Didi.
Makarantar ta B.U.K dank’am take da y’an mata da samari, kasancewar a ranar duk aka fara registration.
Shigowar sa filin wajen ba wacce bata kalle shi ba a jikinsa ya dinga Jin hakan. Tsaki ya d’an ja yana
kallon abokinsa ya furta “I hate kallo wallahi, su kuma matan yanzu basu da kunyar hakan.” Salihi ya ce
“Aa fa wallahi kada ka zargesu kana da duk abinda suke so ne yaro, ai dole su kalleka Ma sha Allah.”
Ha’de ransa ya yi sosai kamar bai tab’a dariya ba, yana Jin yarda y’an matan wajen suke furta
“Subhanallah, Allah ya yi halitta bala’i.” P.CAP d’insa ya ja ya rufe fuskarsa yana kallon Salihu ya furta
idan an zo Kai na please ka kira ni, ina k’asan bishiyar can.” Kafin Salihi ya amsa masa har ya wuce cikin
wata kalar tafiyar sassarfa da ta sake jan hankalin y’an matan wajen. Suka bi shi da kallo. Ya zauna a
saman wata kujera yana jan tsaki duk sai ya ji ransa ya b’aci Sam baya son mata marasa aji. Idonsa a rufe
cikin P.Cap ya dinga Jin ana buga table D’in gabansa ga wani masifaffen k’amshi da baibaye wajen. Cikin
kunnuwansa ya dinga Jin sound D’in yarda take taunar chewingum… da wani irin masifa ya cire P.Cap
D’in daga fuskarsa idonsa ya fa’da cikin nata data kafe shi da mayataccen kallo tana cizar leb’enta………
23.
08033748387.
Daga ranar Ya zama na duk inda Safna ta San zasu ha’du sai ta bi shi. Ya yi mata jan idon amma sam bata
ji. Gashi ajinsu d’aya don department d’insu guda. Tun kowa bai sani ba har jama’a da dama suka targa
da yawan nacin da take masa, shi kuma baya gajiya wajen yarfa ta a gaban kowa. Mata da yawa bayan
ita Sun kawo masa tayin abota ko soyayya, sai dai kallo guda yake musu su bawa wandonsu iska. Don a
idonsa suke hango wani kwarjini da alamun rashin wasa a tattare da shi. Kullum girarsa a tsare idan ka
gan shi yana hira to cikin y’an uwansa maza ne, wannan kuwa zaka tarar da shi yana faffa’dan murmushi.
Bai san abubuwan da suka faru, sai dai lokaci guda ya samu kansa dumu dumu cikin wata irin zazzafiyar
k’aunar Safna, da ko a mafarki bai tab’a zaton zai riski kansa a haka ba. Sha’awarta mai zafi ta kama shi
ya dinga yin wasu irin mafarkai a kanta abin kamar sammu ko sihiri. Tun yana daurewa yana sharewa
Har dai da kansa ya kai kanta wajenta wata ranar Laraba da ba zai tab’a mantawa da ita ba. Address D’in
gidansu ya nema. A shekaru irin nasa Ashirin sai ya dinga ji kamar ya yi k’ank’anta da zuwa wajen
budurwa Amma abinda yake ji a ransa ya hana shi togace kansa daga zuwa wajen Safna. Wanka ya tsala
sosai ya shirya sosai cikin shigar da yake tafiyar da Imanin mata. Jikinsa ya d’au k’amshin masifaffen
turarensa na MIYAKI Wanda a lokacin sai ka kai ka kawo kake fesa shi. Ya fita tsakargidan sai da ya ji
gidan shiru sannan ya tuna basa nan sun tafi biki k’auyen su Didin, sai ya ji missing Didi da addu’ointa. Ya
d’an Shafa kansa kawai yana sakin murmushi da tana nan da ta tuni ta tofe shi da addu’a. Fita ya yi daga
gidan bayan ya ja k’yauren gidan ya datse da mukulli, bai damu da ya yi addu’ar ba ya nufi bakin titi
direct don samun abin hawa. Inda za shi ya sanar da mai abin hawa unguwar Lamid’o crescent. Tabbas
Ya san unguwar masu ku’di ce don haka yake ganin kamar ya yi tsalle Ya kai kansa inda Allah bai kai shi
ba.
Babban gida mai girman gaske nan Mutumin da Ya tambaya ya nuna masa. Nan shine gidan Aliyu
Mak’arfi d’an samari wani ka zo nema a gidan?” Kallo guda ya yiwa gidan ya ji kamar Ya koma sai dai so
da k’aunar Safna tasa ya kasa barinsa komawa. So yake ya bata surprise tunda har yanzu ya san tana son
sa ba abinda zai faru In sha Allah. D’an d’aga kai ya yi yana amsawa Dattijon mutumin. Sai mutumin ya yi
murmushi Ya dafa kafa’darsa yana furta “Ka kula, ka yi takatsantsan don jama’ar gidan basu da mutunci ,
basu San mutuncin d’an Adam ba, gani suke tunda suna da ku’di za su taka Uban kowa bakomai ba ne a
wajensu.” Moddi ya d’aga kai yana yiwa mutumin godiya sannan ya k’arasa bakin gate D’in. Suka gaisa
da mai gadin da yake masa wani gani gani sannan ya gaya masa Safna yake son gani…” Mai gadin Ya bi
shi da wani kallo kafin ya furta “Dama kai ne bak’on da Safna ta ce min ko mu da’de ko mu jima zaka zo,
idan kazo kuma na barka ka shiga. Na zata zan ga wani gwaska sai na ganka a kan sawayenka….” Moddi
ya cije bakinsa yana tattare girarsa waje guda, sai mai gadin ya shiga taitayinsa ganin Alamun Moddi bai
zo da wasa ba ya ce “Bari na kira maka ita, shiga da ciki…” Moddi ya girgiza kai yana mik’ewa ya ce “Batta
kawai.” Da sauri Maigadin Ya ce “Afuwa d’an samari, Ban fa’da fa don wani abu ba. Abin ne Ya bani
mamaki ganin irin manyan mutanen da suke zuwa wajenta su fita a mota yau kuma sai na ga kai dai
matashi ne da baka zarce shekaru ashirin ba, kuma da alama baka da ……” “Ba ni da ku’di.” Moddi ya
fa’da yana zuba birkitattun idanunsa kan na Mai gadin yana jin wani zallar b’acin rai. Me yasa jama’ar
yanzu Sun fi girmama ku’di ne fiye da mutunci? Da sauri Maigadin Ya girgiza kai yana furta “Afuwa ban
san da Soja nake tare ba…” ya furta yana k’ok’arin zubewa a gabansa. Moddi ya saka hannu Ya d’aga shi
yana sakin murmushin da bai shirya ba ya ce “Baba wa ya ce maka ni Soja ne?” Mai gadi Ya girgiza kai
yana furta “Ai ba sai an gaya min ba, kwarjinin idanunka ya isa ya tabbatar da haka, ka godewa Allah
irinku ko ido ba’a iya ha’dawa da ku, irinku k’alilan ne cikin Al’umma. Bari na kira maka Safnan.” Ya shige
ciki ya bar Moddi a tsaye cikin zafi da tafasar zuciya ji yake kamar ya juya Amma kuma ya kasa aikata
hakan kamar Wanda ake controlling d’insa da remote soyayyar Safna ce narke a zuciyarsa….
Ko minti biyar ba’a yi ba, sai ga Safnan ta fito fuskarta fal annuri ya ga ta zuba masa ido. Shima kallon
nata yake yana jin kamar ya rungumota a jikinsa. Tana isa wajensa ta furta “Mu shuga daga ciki, na dad’e
ina jiran wannan ranar sai gashi ta zo yau, gani ga My love.” Bai yi musu ba ya bita. Tana cigaba da
sarrafa jikinta ba don komai ba sai don ta susuta tunaninsa. Ta kuma ci sa’a don gaba d’aya sha’awar
Moddi sai da ta gama tashi. Sitroom ta kai shi. Bayan zamansa ta shiga gida don samar masa abinda zai
ci. Jingina ya yi da kujerar yana jin abinda yake ransa yana sake hauhauwa bai San ta shigo ba don idonsa
a lumshe yake sai da ya ji ta zauna a daf da shi ta kuma rungumoshi kamar jariri. Ya bu’de birkitattun
idonsa da suka canja launi yana k’ok’arin janye jikinsa Safna ta sake shiga jikinsa ta manne k’irjinta da
nasa a kunne ta ra’da masa “Feel Free my dear we are alone.” Sai da ya wani irin runtse idonsa saboda
yanayin da ya ji. Ta saki murmushi ta sake kai harshe tana lasar kunnensa sannan a hankali ta ra’da masa
“I love you Moddi, irin son da ni kaina Ban San ya zan kwatanta maka shi ba, abu guda na sani kullum da
kai a cikin barci na, kullum kuma sai mun shige cikin wani tafki mai da’din gaske fata na yau ka nuna min
irin abinda nake imagining a cikin barci.” Tureta yake k’ok’arin yi sai dai zuciyarsa bata son haka. Ajiyar
zuciya yake saki kawai bai tab’a shiga irin wannan yanayin ba sai yau. Bai tab’a kusantar mace haka ba
sai yau shi yasa ya ji shi a wata irin duniya. Safna ta samu abinda take tuni ta mik’e tsaye ta watsar da
abayar da take jikinta sai ga wata b’ingilar riga da ta bayyana komai nata a jikinta. Moddi bai san sanda
ya runtse ido ba. Yana furta “Ki bari Safna ba kyau.” Bai yi aune ba ya sake jin ta shige jikinsa tana wani
irin zuba masa hot romance gaba d’aya ta gigita shi. A kunne ta ra’da masa “Bakomai Moddi, ka saki
jikinka ba sex za mu yi ba just romance…” ta fa’da tana manna bakinta cikin nasa. Wannan karan duk
wata jijiya ta jikinsa ta mik’e ji yake a halin da yake ciki ko Sex D’in zai iya yi. Sai da ta yi son ranta sannan
ta janye jikinta ta kuma baje a k’asan carpet tana bin Moddi da wani irin kallo da yasa ya rasa
nutsuwarsa hannu take mik’a masa tana nuna masa ya zo su kwanta… sai dai take kwanyarsa ta hango
masa Didi da dukkan kashedin da take masa a kullum tun bayan da ta tabbatar ya balaga. “Ka Guji Zina
Moddi, ka guji Zina tana daga cikin manyan Alkaba’ir. Ina rok’on Ubangiji duk sanda ka aikata zina Allah
ya tona min asirinka na sani. Daga ranar zaka san wacece ni….” Da sauri ya mik’e kamar Wanda da yake
zaune a kan wuta ya yi hanyar waje yana rufe fuskarsa da black glass don son b’oye yanayin idaniyarsa
yana Jin muryar Safna tana kiransa da wani irin nishi bai bi ta kanta ba ya fice da sassarfa yana jan
istigfari a ransa.
Yanayinsa da rashin nutsuwa yasa kana ganinsa zaka san akwai abinda yake damunsa. Kullum cikin
tunani ya saka son Safna sosai a ransa. Yana komawa gida ya tarar da Fateema tazo kallo ta masa ta gane
yana da matsala. Hakanan Didi da ta bi shi da nata idanun. Ya zauna yana rik’e kansa da Ya ji yana sarà
masa. Tun bai yi magana ba suka san akwai matsala. Fateema ta k’arasa daf da shi ta zauna kafin ta ‘dora
hannunta a k’irjinta ta furta “Kiddo lafiya?” Cikjn wani yanayi ya kalleta da raunatattun idanunsa sai
kuma ya lumshe su. Cikin wata irin murya Didi ta ce “Muhammad ka yi magana mana, me ya faru?”
Madadin maganar itama kallonta ya yi yana lumshe idon yana cije leb’ensa ya furta “Bakomai fa.”
Fateemah ta gyara zamanta tana furta “A’a da komai fa, ai idanunka Sun bayyana akwai matsala, ka gaya
mana kawai.” Ya sake rik’e kansa yana gurzawa a hankali Ya furta “Mu je d’akina mu yi magana…”
Fateemah da gaban ta yake wani irin tsalle ta mik’e da sauri ta bi bayansa tana fatan koma me ye ya
zamo abinda za su iya maganin matsalar tasa. Zama ta yi a gefen katifarsa shima ya zauna daf da ita,
yana sakin huci ka’dan ba tare da Ya ce komai ba. Tee ta ce “Ina jin ka gaya min Kiddo.” Sai da ya cije
leb’ensa sannan ya furta “Aure nake so na yi….” Da wani irin mamaki take kallonsa ta furta “Aure kuma?
Ka San me kake fa’da Kiddo? Aure at your young age…” lumshe idonsa kawai ya yi don ya lura sam ba
zata fahimceshi ba. Da yana da iko da Ya bu’de mata zuciyarsa taga mai take ciki. Da gaske zafin sha’awa
irin na tashe samar taka yana shirin hallaka shi. Fateemah tab’e baki ta yi tana harararsa ta furta “Idan
ma mafarki kake ka farka, shekarar ka ashirin da d’aya kai ba kowa ba, ba kuma d’an wani ba ka ce zaka
gingimowa kanka maganar Aure wallahi kada ka sake ma Didi ta ji ka tayar mata da hankali a banza.”
Daga haka ta saka kai zata fice daga d’akin ta ji Ya furta “Adda T, duk abinda ya biyo baya ba ruwana,
don abinda na gaya Miki iya gaskiyar kenan har cikin raina…bana son na jawo muku magana zan iya
samun y’ar ko waye na sauke mata abinda nake ji…” Zuciyarta ta ji ta buga amma sai ta cije ta fice da
sauri. Bata yi niyyar gayawa Didi ba, amma ganin kallon Didin take mata yasa ta kasa samun nutsuwar yi
mata k’arya. Shigowar Moddi ce ta saka su d’ago da kai dukkansu. Yana kallon Didi ya furta “Didi kina da
lemon tsami, yanzu na tambayi wani abokina ya sanar da ni shine maganin matsalata…” Didi ta d’ago
tana masa kallon k’urilla bai wani damu ba ya zauna daf da ita yana rik’e k’asan cikinsa ya kwanta
rigingine yana cizon leb’e. Takaici da wani bak’in ciki ne suka saka Fateemah sakin baki tana kallonsa.
Bata San rashin kunyar Kiddo har ta kai haka ba, ta tabbata ko bai fito Ya gayawa Didi abinda yake
Ji ba, Didin da kanta zata fassara abinda yake nufi. Didi wani guntun murmushi ta saki ba tun yanzu ba,
ta San Moddinta ya girma kuma
Lafiyayyen namiji ne. Kitchen ta shige ta ha’da masa Lemon tsamin har da gishiri ka’dan sannan ta fito ta
mik’a masa tana lura da kallon takaici da Fateemah take wurga masa. Hakan yasa ta sakin murmushi
tana furta “Ki bar shi Fateemah, lokaci ne yazo haka girman yake ai, a wajen su Maza.” A zafafe
Fateemah ta ce “Wallahi Didi iskanci ne, da kuma ya raina ni ni da ke, Ya jewa Dijatu da wannan maganar
mana idan bata ci ubansa ba, rashin kunya k’iri-k’iri, shi dole sai ya nunawa mutane ya balaga, a d’aki fa
Ya saka ni yana gaya min wai mu aurar da shi kada ya janyo mana abin kunya….” Didi ta d’an yi dariya
tana furta “Allah y’a hore abin auren, idan Allah ya hore Ai sai a yi auren, Don gwara auren da yaro ya
d’ebo maka abin magana…” Moddi ya turo baki ya yiwa Fateemah gwalo ta kuwa sake hassala hakan
yasa ta furta “Ai sai ka yi auren, idan kana da sana’ar da zaka kula da matar.” Ya mik’e yana ce mata in
dai abinci ne ai Didi zata bata.” Ya fita daga d’akin saboda jin wani yanayi a jikinsa yana buk’atar tsaftace
kansa. A zauren gidan ya juyo siririyar muryarta tana sallama. Ya amsa sallamar yana kallonta da
k’waryar nonon da ta Saba kawo musu talla a kanta. Aa usual yau ma jikinta tas kamar ba wacce tazo
daga rigar fulani ba. Ya bita da kallo tun daga sama har k’asa sai kuma Ya d’auke kansa fuskarsa a d’aure
Ya kalleta yana furta “Zubo fura ki kawo min d’aki na, ke y’ar riga….” Ta yi wal da idonta kafin ta saki
murmushi tana bin bayansa da kallo wani farin ciki na cika zuciyarta a karo na farko Moddi ya mata
magana cikin kwantar da murya ba hantara da kyara, ko dai Allah ya amsa addu’ar da take yawan yi ne?
Ko gidan bata shiga ba ta durk’usa cikin rawar jiki ta fara dama masa furar mai da’din gaske. A bakin
k’ofar sa ta tsaya tana furta “Fillo ga furar…”Cikin wata irin murya ya ce “Shigo Malama…..
JIKAR NASHE★✍️HADARIN GABAS……👌
24.
08033748387.
★★★
Kamar ba zata shiga ba, don zuciuarta wani irin bugu take yi, sai dai ta daure ta shiga ‘din. A zaune a
saman katifarsa mai tudun gaske d’akin sai zabga k’amshi yake don Moddi yana da tsafta baya shiri da
k’azanta kuma sam. Kallo ya bita da shi, kafin ya cije leb’ensa yana tunanin abinda zai aikata D’in daidai
ne, amma abinda yake ji ya shalle tunaninsa, Ya manta DIDI da kashedinta, ya manta da fa’dan da zata
masa ma. Ya dinga bin y’ar riga da kallo kafin ya saki malalacin tsaki ya furta “Zo ki zauna anan…” “Ta
zauna a ina Kiddo?” Fateemah ta fa’da don fitowarta daga gida kenan kawai taga kayan Y’ar riga da
takalmanta, ta San Moddin basa shiri da y’ar riga asalima ya tsani ganinta kullum hantararta yake yi.
Madadin amsa mata wani takaici ne Ya rufe shi ya lumshe idonsa kawai yana taune leb’ensa, banda ma
jaraba irin tasa me zai yi da wannna y’ar abar da baya mata kallon mace? Haushin kansa ya kama shi don
haka Ya cusa yatsun hannunsa cikin gashin kansa yana fisgar gashin da k’arfin gaske kamar shi ya masa
laifin. Fateemah a hassala ta finciki hannun y’ar riga da take tsaye tana ta rawar jiki da alamun tsoro
mabayyani a saman fuskarta. “Shashasha, me ya kawoki d’akinsa?” Cikin rawar baki ta furta “Shi ya kira
ni….” Wata harara Moddi Ya zuba mata hakan yasa ta ja baki ta yi shiru, jikinta na sake b’ari. Fateemah
ma harara ta zuba mata ta yi k’wafa tana furta “Da ya kira ki baki da wayo da zaki shiga d’akin maza?baki
son ko ya kake da namiji ba a wannan zamanin baka sakin jiki da shi, bare irinsu Kiddo da kunya bata
ishe su ba…” “Kada ki saka ta raina ni, wallahi b’allata zan yi.”
Moddi ya fa’da daga zaunen da yake fuskarsa a d’aure sosai. Sai abin ma ya bawa Fateemah dariya ta
furta “Raini na nawa kuma? Banda Wanda ka siya wa kanka, wallahi zaka zo ka samu Didi ka gaya mata
dalilin da yasa ka ja y’ar mutane d’aki….” K’asa k’asa ya furta “Dalilin ne yasa na ce ku yi mini aure…”
tsabar takaici Fateemah kasa amsa shi ta yi ta finciki hannun y’ar riga suka shiga gida tare wajen Didi.
Didi ta d’ago tana kallonsu kafin ta furta “Ke kuma fa, yaushe kika zo?” Sunkuyar da kai kawai ta yi tana
jan yatsun hannunta. Moddi da yake bayansu ya juya ya shiga parlor yana ji Fateemah na gayawa Didi
abinda ya faru. Didi ta zaro ido tana furta “Lamarin Har ya kai haka? Hasbunallah Wa ni’imal wakeel,
yaushe Moddibo ya koma haka? Ai shikkenan wuce ki tafi gida ni na San maganin abin, auren zan masa
da duk kuma yarinyar da tarbiyyar ta ta kwanta min a rai….” Yana jin haka ya yi saurin fitowa daga d’aki.
Yana muzurai ya ce “Not any girl Didi, ba da kowace mace Imaam zai iya rayuwa ba, na fi son y’ar gayu
mai tsafta wayayyiya y’ar boko.” Ta zuba masa harara tana furta “Shirmen banza da wofi, duk a lissafin
naka kuma Ban ji ka furta mai addini da iliminsa ba, mai kunya da tarbiyya…” Ya girgiza kai “Bagidajiya
kenan? Ai irin wannan yaran ba wayewa a tare da su, nifa nafi son wacce zamu buga Soyayya wacce ba
zata ji kunyarki ba, zata iya rungume ni a gabanki ta min Kiss….” Bu’de baki Fateemah ta yi tana kallonsa
Didi kuwa murmushi ta saki ta San Moddinta Ya kere nan, sam ba ya jin kunyarta sanda ya fara mafarki
ma ita ya fara samu ya gayawa, wai ya ga wani abu mai da’di a cikin barci ashe haka Mata suke da da’di
Didi musamman idan ka rung….” Didi ta yi saurin rufe masa baki tana furta “Wannan sirrinka ne Moddi,
kada na sake jin ka bayyana shi ga wani, alamu ne na ka girma kana kuma da lafiya…” Sai ya d’an yi
dariya yana rik’o hannunta yana furta Didi ko shine Jima’in da ake gaya mana a Islamiyya?” Didi bata ji
kunyarsa ba ta gaya masa shine, amma haramun ne aikata shi sannan Allah yana fushi da mutumin da Ya
aikata zina ma’ana kusantar Mace ba tare da an musu aure ba, don haka ka kiyaye Moddi ka bari ka
samu halaliyarka… haka ta zaunar da shi a matsayinta na Uwa bata b’oye masa komai ba, ta bu’de masa
komai ya sani sannan ta tsorata shi da kusantar koda rik’e hannun mace ne,balle wane sashe na jikinta,
da zarar ka aikata haka Moddi kamar ka shirya jefa kanka cikin zina ne da saninka don haka ka yi
matuk’ar kiyaye wa Allah ya shirya mana. Fateemah ta jijjjiga kai bayan ta sake wurga masa harara shi
kuma ya mata gwalo sai ta gefe shi da biron hannunta sannan ta fice tana furta “Didi siyar da gonar ki ta
k’auye Ya kamaki ko don ki yiwa Kiddo aure, idan ba haka ba kya ji wani labarin…” “Dole kuwa.” Didi ta
furta kallon Fateemahn “Ai dole na yiwa Moddi aure a kusa kusan nan, Allah dai Ya hore mana rai da
lafiya.” Haushi ya kama Fateeman ta fice tana furta “Ko da Uban me zai ciyar da matar?” Moddi da baya
shiru ya furta “Duk abinda Didi ta ci shi za mu ci, balle ma In sha Allah ba zan yi zaman banza zan dinga
neman ku’di.” “Kamar gaske?” Fateemah ta furta tana ficewa da hanzari don idan ta biyewa Didi da
Kiddo sai ta kwana a wajen bata gama kallon dramerrsu ba. Ita dai y’ar riga tana takure jikin Didi duk
hankalinta ya tashi jin za’a yiwa Moddi aure mutumin da take kwana ta tashi da shi a cikin rai… “Tashi
daga nan ko na bugeki.” Moddi Ya fa’da yana zuba mata harara. Da sauri ta tashi sai dai Didi ta ja
hannunta ta mayar da ita ta zauna, haka kawai take son yarinyar don tana da nutsuwa kuma Sam bata
da kwarafniya ga Ibada kamar ba daga riga ta zo ba. Amma bata san dalilin da yasa sam basa shiri da
Moddi ba, don kar ya kira sunanta yake kiranta da y’ar riga, Har sunan Yabi bakin kowa. A hankali ta
gyara mata mayafinta tana furta “Uhm uhm fa Moddi, ka yi fa a hankali don baka san inda rana zata fa’di
ba.” Ya yi dariya sosai kafin ya furta ta fa’di a gabas wallahi Didi, kada ma ki fara ta inama wannan
yarinyar da ‘d’an k’ugunta zasu iya d’aukan hidimata ji ta fa k’waila, ni nafi son mai manyan Abubuwan
nan….” Da sauri Didi ta bu’de ido ganin inda yake nunawa ta kuwa zuba masa dak’iwa tana furta “Fita
daga nan Moddibo, Oh ni Mairo Allah ya taimaki Uban Moddibo baya raye ba zai ga wannna rashin
kunyar taka ba.” Ya k’unshe dariyarsa yana furta “To idan ban fa’da Miki ba wa zan fa’dawa? Ai gaskiya
ne ina zan saka wannan k’wailar?” Didi ta jefe shi da ludayi hakan yasa ya fita yana dariya. Bai san kuma
ya suka k’are ba.
Haka Safna ta cigaba da bibiyar rayuwarsa. Duk inda ya saka k’afa tana biye da shi, shima kuma hakan sai
yake masa da’di wata irin haramtacciyar soyayya Safna take koya masa ta inda sam baya iya guje mata.
Hot romance take zuba masa har ya rasa inda zai saka ransa. Ranar da ba zai tab’a mantawa da ita ba,
ranar da Safna ta ja shi wani hotel. Bai so zuwa ba
Amma ganin b’acin ranta k’arara yasa ba shiri Ya amince. Wanka Ya fesa ya fito sai zabga k’amshin turare
yake. A parlor ya tarar da Didi da Fateemah da su Jameela suna ha’da akwatinan Yabi akwatinan da kallo
yana furta “Didi wannan fa? Lefen waye?” “Na wani” Fateeman ta furta fuskarta a d’an d’aure. Tab’e
baki ya yi sai ya saka kai ya fice ganin har Safna ta fara zabga masa kira. Yana jin Didi na k’walla masa kira
tana fa’din Moddi addu’ar fa? Yau ka yafe.” Bai amsa mata ba ya fella da gudu don baya son Ya sake
delay balle ya b’atawa Safna rai. Didi kasancewr ta yi busy sai kawai ta k’yaleshi suka cigaba da abinda
suke.
A bakin k’ofar D’akin Hotel D’in ya tsaya yana jin yarda zuciyarsa take harbawa, wai shine yau ya kawo
k’afarsa hotel? Anya bai ci amanar Didi ba. A tsorace yake amma idan ya tuna yarda k’irjin Safna yake a
cike sai yaji baya son barin wannan damar. Shi burinsa ko wasa ya yi da su Ya samu relief daga tarin
abinda yake ji a ransa. Ya d’an fusgi leb’ensa sai kuma Ya saka hannu ya murd’a k’ofar ya shiga. Sai da
numfashinsa yaso d’aukewa ganin Safna a kwanta rigingine ba komai a jikinta. Sai sakar masa murmushi
take tana lasar leb’enta. Ta mik’a masa hannunta Amma ya ja ya tsaya ya kasa matsawa kusa da ita.
Mik’ewa ta yi tana girgiza jikinta ta isa kusa da shi sosai. Sai da Moddi ya runtse ido tsabar yarda yake jin
wani yarrr a jikinsa ganin mace a gabansa ba kaya. Bai san kalar abinda ya ji ba abu guda ya sani ya kasa
controlling kansa a matsayinsa na mutum mai lafiya kuma matashi mai tashe balaga. A wannan daren ya
san Safna cikin wani irin gigitaccen yanayin da bai tab’a shiga cikinsa ba, bai tab’a zaton akwai irin abinda
ya ji a duniya ba. Sai da komai Ya lafa sannan tsoron Allah ya shige shi, ya dinga Jin tsanar kansa da
kunyar Allah da Didi ma gaba d’aya. Amma ya lura sam Safna ba abinda ya dameta ya kuma san ba shine
mutum na farko da ya fara saninta ba, don a bu’de take. Murmushi Kawai take saki cikin zallar farin ciki
ta sake d’anewa cinyarsa tana kama leb’ensa k’ok’arin tureta yake Amma ta kasa ba shi dama ta hanyar
yi masa ra’da a kunnensa tana furta “You are so sweet ango na, yau kam ka shayar da ni abinda wani
namiji bai tab’a shayar da ni ba, a yau na San kai ne maha’din Safna kai ka cancanta ka zama Mijina don
ka zuk’e min dukkan sha’awata, na yaba Imaam kuma ina fatan nan gaba ka’dan ka zama Mijina. Ashe
duk sauran maza Lami suke kai ne cikakken namiji kuma Ingarma.” Ta fa’da tana lumshe idonta a kunne
ta sake ra’da masa “I need more Imaam!” Ya yi saurin janyeta daga jikinta yana furta “Astagfirullah Safna
ba zan iya ba, ba zan iya auren matar da bata iya rik’e budurcinta ba Kamila zan aura…” wata dariya ta
saki kafin ta sake shigewa jikinsa ta furta “Kada ma ka fara wannan mafarkin Imaam, don kai ka’dai aka
halicci Safna duk macen da ta ce zata rab’eka sunanta gawa ina tabbatar maka, kada ma ka fara wallahi
da gaske nake…” ta fa’da Har da hawayenta sannan ta k’ashi wata zuma a harshenta da bai San ko ta
Mecece ba ta kamo
Nasa harshen ta cafka suna tsotson zumar tare. Sai da suka shanye sannan ta lumshe idonta a kunne ta
ce “Ka San zumar mecece?” Ya girgiza kai sai ta yi murmushi ta ce “Manta Uwa kenan, ka zama nawa
Imaam, ka k’addara a duniya ba kai ba wata mace har abada sai sai Safna, wannan kayan nawa ne ni
ka’dai…” ta fa’da tana jan mazugin wandonsa, da sauri ya ture hannunta yana jin kansa yana wani irin
sarà masa ganin yarda lokaci ya ja. Ya san Didi tana can tana nemansa. Kayansa ya d’auka ya zura don ko
wanka ba zai tsaya yi ba ya yi a gida. Burinsa kawai isa gida. Safna ta dinga binsa da kallo tana sakin
murmushi Har ya kai k’ofa ta d’aga masa wayarta tana nuna masa screen D’in wayar. Ta furta “Na samu
abinda zai ‘debe min kewa ko na tura maka?” Ya waro ido ganin vedion fasik’ancin da suka gama
aikatawa yanzu Amma fuskarsa kawai ake gani. K’ok’arin waftar wayar ya yi
Amma ta hana shi tayi sauri saka lock tana furta “Ko ka goge a wayar yana nan a email d’ina, don shi zai
zame min makami a wajen danginka na dole ka aure ni ko na sake shi a duniya.” Sai ta saki murmushi ta
taso a yarda take ta sake shiga
Jikinsa ta manna masa kiss tana furta “I need more….” Abubuwan da take masa ne ya saka shi sake biye
mata don ya kasa controlling kansa ji yake kamar Safna sarrafa shi take da remote. Baya iya k’in bin
umarninta ranar kam Safna bata sarara masa ba sai da ta ji ana Assalatu ya ware ido yana kallonta a
hankali ya furta “Didi Safna, yau sai ta kusa kashe ni.” Safna ta tab’e baki tana furta “Dido, don Allah ka
k’yaleni da wata Didi mu mori duniyar mu. Mu je mu yi wanka.” Haka ya sake binta toilet. Sai da ya yi
wankan sannan ta k’yaleshi ya saka cukurku’daddun kayansa da suke ta zabga k’amshinta ya fice da sauri
don baya son ta sake jan hankalinsa.
Tsoronsa bai sake girmama ba, sai da Ya isa k’ofar gidansu. Ya ji zuciyarsa ta buga da sauri ya saka hannu
ya buga gidan. Don Didi ta hana shi key D’in gidan ba don komai ba ta ce tafi son ta dinga jin shigarsa da
fitarsa don ta San lokacin da yake dawowa gidan. Jikinsa a sanyaye ya hau buga gidan. Kusan Minti Biyu
kafin Didi ta bu’de. A idonta ya hango rashin barcinta da tarin fatgabar da take ciki. Tsoro mabayyani a
saman idon. Sai ya ga ta lumshe ido ta kuma ja hannunsa ta mayar da gidan ta rufe. A tsakar gida ta saki
hannunsa sannan ta koma saman sallayarta ta tayar da sallah ba tare da ta furta masa komai ba. Kan
dole shima ya yi alwala yana tunanin Ya yi sallahr isha’i ko bai yi ba. Zuciayrsa ta tabbatar masa bai yi ba.
Sai ya samu kansa da jin kunyar Allah wace shagala ce ta same shi haka? Wani irin hali yake son jefa
kansa? Ya dinga fusgar gashin kansa. A haka ya yi alwala Ya tada sallah a gefen Didi. A kunyace yake
sujjada. Idan kuma zai rok’i Allah gafara sai ya ji bakinsa ya yi nauyi bai sani ba ko girman laifin da Ya
aikata ne yasa yake jin haka. Didi Har ta sallame Sallahr bata masa masa magana ba. Ta ‘d’ora a Azkar
d’inta da ya zame mata jiki. Jikin bango ya jingina bayansa yana lumshe idonsa haka kawai sai ya samu
kansa da zubar hawaye, da wani irin k’uncin zuciya yana ji a ransa bai kyautawa Didi ba, bai kyautawa
irin tarbiyyar da ta jajirce wajen bashi ba. Har gari ya fara haske bai bar wajen ba, kamar yarda itama
Didi bata bar wajen ba sai dai carbi take ja, tana kuma kallonsa a hankali idanunta duk sun ka’da Sun yi
jajur. “Daga ina kake?” Ya ji ta furta da wata irin tsumammiyar murya da bai San tana da ita ba. A razane
ya ‘dago yana kallonta Ya d’aga harshe yana shirin yi mata k’arya ta furta “Kada ka min k’arya Imamu,
idan ka b’oye min ba zaka b’oyewa Allah ba. Daga wajen Mace kake ko? Ka kai kanka wajen karuwai
Ko?” Ta fa’di cikin raunin murya idanunta suna zubar da hawaye. Kasa magana ya yi sai leb’ensa da yake
kakkarwa Ya hau girgiza mata kai. “Ki yi hak’uri Didi, ba karuwa ba ce matar da zan aura ce, don Allah ki
yi hak’uri a kuma yi maganar auren mu da ita a satin nan, ni kaina bana son sab’awa Ubangiji da nake, na
kasa fin k’arfin zuciyata ne….” Didi ta dinga kallonsa idonta na zubar da hawaye sai kuma ta saka hannu
tana share hawayen tana furta “Allah na yafe masa, Allah kai ma ka yafe masa. Ubangiji ka shirya min
shi….” Kifewa Moddi Ya yi kawai yana saka kuka… jikinsa Har kakkarwa yake ya ji ya tsani kansa, me yasa
shi ka’dai ne namiji shine kuma yake son zama raunin mahaifiyarsa. Carbi ta mik’a masa tana furta “Ka yi
ta jan Istigafari ba adadi, ka kuma saka a ranka ba zaka kuma ba, sai Allah ya yafe maka, abu guda da zan
gaya maka ba zan amince ka auro min ita ba, don tabbas zata iya zame mana BARAGURBI. Bana son ka
sake komawa wajenta, ka min wannan alk’awarin Moddi. Kun aikata zina ko?” Ya cije leb’ensa yana
d’aga mata kai. Sai kawai ta girgiza kai tana furta “Allah ka taya ni kiwonsa, ka bashi mata ta gari da zata
zame mana sanyin idaniya. Tashi ka cire kayan jikinka ka kuma fita da su ka bada kyautar su don ba
abinda suke sai k’amshin Humra da Ya cak’ude da turarukan Bori.” Moddi Ya mik’e Didi ta bi shi da kallo
tana sakin ajiyar zuciya tana kuma yarda kayan suka yi Squeezing sai sannan ta dinga jin wani irin zafi a
zuciyarta sai dai ta dinga dannewa bata son ta sake zubar masa da hawaye balle Allah ya yi fushi da shi.
Kayan ya cire yana jin shima zafin a zuciyarsa amma sai dai me? Da zarar ya rufe ido Safna yake gani ba
kaya abin ya zauna daram a ransa. Ya rasa sukuni sai dai yana k’ok’arin rik’ewa Didi alk’awarinta bai sake
zuwa wajen Safna ba, bai sake nemanta a waya ba ko ta kira ba ya ‘dagawa. Sai ga vedion ta turo masa a
wane dare. Ya dinga kallon vedion yana jin takaicin abinda ya aikata a vedion ga Safna da ta manne masa
a rai take wahalar da shi…. Amma hakan ya dinga cijewa Don Didi kacokam ta mayar da shi parlornta
suna kwana tare. Cikin dare haka zata gan shi yana juyi cikin barci hannunsa dafe da mararsa yana ihun
kiran Safna. Anan Didi ta san sunanta ta kuma tabbata Safna ba haka ta bar mata yaro ba…
Hankalin su bai sake tashi ba, sai da Fateemah tazo mata da abinda ya dugunzuma zuciyatta ta kusa
bugawa. Suna gaisawa Fateemah ta kalleta ta kalli Moddi kafin ta cije bakinta ta ce “Didi, Moddi Ya
‘debo ruwan dafa kansa, dole ya auri Wannan yarinyar Safna. Don ta turo min vedion da Ya dugunzuman
zuciya. Kiddo Har ya san ya je ya kusan ci mace? To ta rantse min idan bai aureta ba sai ta saki vedion
nan duniya ta gani. Za kuma ta ce fya’de ya
Mata…..” Moddibo runtse idonsa kawai Ya yi yana tunanin vedion kada Allah yasa Fateemah ta nunawa
Didi, sai dai addu’arsa bata amsu ba don hango waya ya yi a hannun Fateemah tana k’ok’arin nunawa
Didi….
25.
08033748387.
Da wani irin hanzari ya cafki hannun Fateeman, ya damk’i wayar da take k’ok’arin nunawa Didin.
Fateemah ta wurgeshi da wani irin kallo kafin ta ciji baki tana furta “Ashe har yanzu da sauran kunya a
tare da kai? Ai da sai ka bari na nuna mata irin ba’dalar da kake yi.” Ya girgiza Kai idanunsa suna kawo
ruwa yana Jin Kansa kamar ya buga tsabar yarda ya masa nauyi. Duk iskancinsa ba zai so Didi taga
wannan vedion ba. Haushin Safna ya cika masa zuciya ya dinga jin zuciyarsa na wani irin tafasa. Didi ma
tashin hankalin ta shiga don a idanunta ya hango hakan. Sai dai bata bari hakan ya rinjaye zuciyarta ba,
balle ta sakar masa kalaman da zasu sake lallata shi. Sunan Allah kawai take ja a zuciyarta. Sunkuyar da
kai ya yi yana Jin gaba d’aya duniyar ta masa k’unci da zafi. “Tashi ka fita Imam.” Shine abinda Didi ta ce
don ganinsa yana sake hauhawar fushinta. Kamar Wanda yake jira da sauri ya mik’e ya fice da sauri don
hakan sai ya masa daidai. Kallo Didi ta bishi da shi. Kafin ta girgiza Kai ita ka’dai ta San maganin abin za
kuma ta yi shi nan kwana kurkusa ko ta huta da ganin takaicin Moddibo.
Yana fita bai zame ko ina ba sai gidan su Safna. Tunda ta fito ya ji zuciyarsa ta yi wani irin sanyi. Fa’dan
ma da ya yi niyyar zuba mata ya ji ya kasa. Wani irin soyayyarta mai zafi ce take fisgarsa. Murmushi ta
sakar masa ha’de da turo bakinta alamar kiss sai kuma ta hau waige waige ganin ba kowa sai kawai ta yi
saurin rungumarsa tana ja baya ta furta “I missed you dear, kawai kuma sai ka guje ni bayan ka gama
jiyar da ni da’dinka.” K’arfin hali ya yi ya tattaro dukkan nutsuwarsa ya gyara zamansa yana fuskantarta.
Cikin muryar da ta bayyana rashin wasa ya ce “Safna Why? Me yasa kika aikata abinda kika aikata?” Gira
guda ta d’aga masa sai kuma ta saki murmushi tana furta “Me na aikata Dear?” Ya sake tsare girarsa
sosai kafin ya ce “Vedion da kika turawa Tee, a ina ma kika samu numberrta?” Sai da ta yi dariya mai
ha’de da shashshek’a sannan ta yi k’asa da murya tana furta “A duniya na samu Imaam, na ga idan ba
haka na yi ba shirin gudu kake ka bar ni, ni kuma na shirya aurenka duk da ina ji a girme na girmeka da
shekara guda, amma haka zan aureka don ina son ka, ka yi min kai ne maha’dina. Na San dai zan sha
fama a gida kafin a amince na aureta Amma na amince zan d’au duk wani challenges matuk’ar zan cika
buri na…” Kallonta kawai yake kafin ya saki ajiyar zuciya har ta gama zubar ta sannan ta ‘d’ago tana
kallonsa. “Ka amince za ka aure ni?” Ta fa’da tana Kama hannunsa. Wani irin lumshe ido ya yi bai San
sanda ya d’aga kai ba. Yana furta “Sure..” wani irin ihu Safna ta saka bata San sanda ta kai masa Sumbata
a baki ba… tana furta “Yes wo…. Na San dole ma zaka amince.”
Sai da ya ‘d’au hanyar gida sannan ya dinga Jin kamar shawarar da ya yanke na amincewa Auren ta bai
dace ba. Kamar ya yi azarb’ab’i don wannan hurumin Didi ne. Amma sai ya samu kansa da rashin ganin
kuskurensa. Hakan ne ya dace. Safna ce zab’insa ita kuma ta dace da tsarin rayuwarsa…..
Sai dai bai san me su Didi suke shiryawa ba. A safiyar ranar Didi ta shigo d’akinsa hannunta d’auke da
dakakkiyar shadda fara k’al. Babbar riga da y’ar ciki da suka sha aikin har da hula da takalmi sababbi. Ta
mik’a masa tana kallonsa. “Tashi maza, ga ruwan wanka can Fatima ta saka maka a ban’daki.” Da sauri
ya dubeta yana kallon kayan hannunta. “Ina zamu Didi?” “Unguwa.” Ta furta masa kanta tsaye. Ganin
fuskarta ba yanayin wasa yasa ya mik’e ya nufi toilet d’in. Mamaki ya Kama shi ganin y’an uwansa duka
cike a gidan su da yaransu. Ya tab’e baki yana tunanin taron na menene ake yi? Wankan ya yi ya kuma
shirya tsaf cikin babbar rigar da ta masa kyau sosai ta sake fito da k’imarsa ta namiji cikakke duk da
yarintar fuskarsa bata b’uya ba. Yana fitowa suka saka masa gu’da a Kai. “Ma sha Allah ka ga angon y’ar
riga. Allah ya tabbatar da alheri yasa a ce gwara da aka yi…” Cak ya tsaya da numfashinsa yana zubawa
Jay ido cikin wani irin firgita ya ce “Y’ar riga kuma?” “Eeh, Y’ar riga In sha Allahu yau za’a d’aura muku
aure da ita, ita ta dace da kai. Na tabbata ba zata raina abinda Allah ya bamu ba…” Zuciyarsa ta dinga
wani irin bugu….
Yanzun ma bugun zuciyar tasa take yi. Musamman da Didi ta ‘d’ora hannunta a saman kafa’darsa hakan
yasa ya dawo daga tunanin da ya lula. Ya bu’de idanunsa da suke fitar da maik’on hawaye yana kallon
Didin. Itama kallonsa take. Tana furta “Tunanin me kake Moddi?” Ya ja ajiyar zuciya kafin ya girgiza Kai
ya ce “Komai ma Didi.” Didi ta jinjina Kai kawai kafin ta mayar da hoton y’ar riga ta ajiye tana dubansa ta
furta “Goben dai da wuri zaka kawo su Magajiya ko? Don Sam bana son zaman ka’daita. Sannan ina son
ka fita ka samo almajirai da zasu kwana suna saukar kur’ani a gidan nan. Don na lura sosai Moddi
lamarinka sai na dage da addu’a.” Ya jinjina Kai yana furta “Za’a samo Didi.” Cikin muryarsa take Jin wani
irin weakness. Ya mik’e ya fita daga d’akin a hankali. Zuciyarsa kuwa tunanin y’ar riga ne kawai a cikinta.
Yana fatan Allah yasa bata tafi da Jin haushinsa a ranta ba.
Da Kansa ya saka a samo Malamai ya kuma bi shawarar Didi bai gayawa Safna zancen tashin ba, sai a
kashegarin ranar. A d’akinta ya sameta fitowarta daga wanka kenan tana Shafa mai. Ya bita da kallo yana
mamakin wata irin k’iba da take sake yi Sam bata controlling jikinta. Ta ‘daga Kai tana kallonsa kafin ta ja
mayafinta ta rufe jikinta don ita kanta ba zata so ya ganta ba kaya ba. Gaba d’aya halittunta sun canja.
Gefen gado ya samu ya zauna kafin ya sauke idonsa kan ta ya furta “Ki shirya za mu unguwa.” Ta saki
murmushi tana furta “Tom, ka jira ni a waje, yanzu zan fito.” Bai sake kallonta ba ya fice daga bedroom
D’in. D’akinsu Amani ya nufa. Sai da ya yi nocking k’ofar sannan Amani da take tsaye hannunta rik’e da
comb tana taje kanta ta furta “Mama Talatu shigo mana.” Idanunta ya sauka akan na Dada da yake tsaye
yana kallonta da sauri ta janye nata idanun sanda yarda gabanta ya tsananta bugu. Shima janye nasa
idon ya yi yana furta “Ku shirya zamu tafi.” Ta d’an waro ido tana furta “Yanzu kuma Dada? Ai basu gama
kai mana kayan ba.” Bai amsa mata ba ya fice daga d’akin. Ta bi shi da kallo tana sake shak’ar k’amshin
turarensa. Sai kuma ta saki murmushi ita ka’dai tana tab’e baki fa’da take son yi da zuciyarta, amma ta
kasa yarda laifin na zuciyarta ta ne. Sanda Iman ta fito ta gaya mata Dada ya ce su shirya wani irin farin
ciki ne ya lullub’eta ta tsani gidan da duka abinda yake cikinsa, ta tsani Safna, tana fatan komawarsu
sabon gida yasa zasu koma da kowane bak’in ciki ba, banda ma maganar aurensu Didi ta dakatar ita da
zata fi so ta yi aurenta ta huta. Tsaf suka shirya cikin kyakykyawar shiga yau Amani ma hijab ta saka
kamar Imaan. Suka fito parlorn. Safna na ganinsu ta ha’de fuskarta sosai tana jin wani bak’in ciki. Kafin ta
kalli Moddi ta ce “Da su za’a ne?” Madadin amsa mata da baki, d’aga mata kai kawai ya yi. Ta saki wani
k’aramin tsaki tana hararar Moddin k’asa k’asa. Ta lura kwana biyun nan wani Izza yake ji Amma zata yi
maganinsa. Wata irin mota mai masifar kyau shiga. Tunda kuma ya fara driving bai ce komai ba. Baka jin
komai sai surutun Amani da Ya cika motar. Zuciyar Safna a tunzire take da Amanin sosai. Ga Moddi bai
gaya mata inda za su ba. Tafiyar sam bata mata ba, don haka kawai take jin gabanta na wani irin masifar
fa’duwa. Don haka cikin hassala ta ce “Wai ina za mu ne?” “Unguwa” Ya bata amsa ba tare da ya ko
kalleta ba. Sai ta ja baki ta tsuke a ranta take lailayo ashar tana zuba masa. Amani tana baya farin ciki
duk ya cikata jin Dada bai gayawa makirar matar inda za a ba. Da alama bata san ina za su ba, bata San
ma za su koma sabon gida ba. Hakan yana nufin akwai Daru kenan…
Bai tsaya ko ina ba sai a harabar gidan. Safna ta dinga Ware ido tana kallon gidan da ya yi masifar tafiya
da imaninta. Sai dai gefe guda wani irin tsoro ne ya shigeta. Bata manta garga’din Bokanta ba. “Kada ki
sake ki tare a sabon gidan nan sai kin zo mun Miki aiki, idan ba haka ba komai ma zai iya faruwa. Aikinmu
da duk abinda kike tak’ama da shi zai warware…. Jikinta Har rawa yake da tuna hakan. Don haka da sauri
ta kalli Moddi ta ce “Ina ne nan? Ba dai sabon gidan mu ba ne? Ba dai tarewa muka yi yau ba?” Ya bita
da kallo yana mamakin sauyawar yanayinta. Madadin amsa mata sai ya saka kawai zai shiga gidan. Da
sauri ta ja hannunsa tana girgiza masa kai jikinta na rawa ta furta “Kada ka shiga Imaam, wallahi akwai
matsala, ya zaka kawo ni gida ba tare da sani na ba. Me kake nufi ko zuwa muka yi mu gani mu koma.”
Ya ‘d’an janye hannunsa yana furta “Mun dawo kenan, akwai matsala ne?” Saura k’iris fitsari ya zubo
mata. Ta wani irin zaro ido tana girgiza kai ta furta “Me? Wallahi ba zan shiga ba, wannan ma ai rainin
hankali ne, ta ya zaka ce min na dawo gida ba wani shiri….” Ya ‘d’an k’ura mata ido kafin ya saki wani
murmushi Ya furta “Shiri? Shirin me zaki yi? Duk wani shiri na gama shi a gidan nan, akwai duk abinda za
ki buk’ata a ciki. Didi ma tun jiya ta tare…” wannan karan fitsarin sai da ya zubo. Ta runtse ido tana tuna
sauran maganar da ta zauna mata daram a kwanya. Ta haddace ta kamar karatu. “Barin Uwarsa ta zauna
inuwa d’aya da shi, ina tabbatar miki kamar shigar ki matsaloli ne ba matsala ba. Dole ki raba Uwarsa da
gidan sa…” Idan bata manta ba shine dalilin da yasa ta dinga zubawa Didi rashin kunya da rashin mutunci
har ta gaji ta tattara ta bar gidan. Sannan yanzu ya gaya mata wai Didi na ciki. Kai ina ai ba ma zai yiwu
ba. Gaba d’aya duk ta rikice hakan yasa Moddi ya tsaya yi mata kallon mamaki su kansu su Amanin
kallonta kawai suke. Har Moddi Ya k’arasa gabanta yana murmushi ya ce “Akwai sauran shiri ko?” Ya
fa’da k’asa k’asa sai kuma ya girgiza kai “Kin shigo kenan Safna. Idan kuma kika fita nan da kwanaki masu
yawa ma ba tare da izinina ba, ina tabbatar miki a bakin aurenki.” Ta ji wata irin hajijiya tana neman
kada ita. Tana kallon su Amani suka bi bayansa Amanin na sakin dariya k’asa-k’asa. Sai da ta dafa bango
tsabar yarda taji ana wujijjigata kada fa mafarkinta ya tabbata kada wannan gidan ya zame mata BAK’IN
GIDA… ganin Sun mata nisa yasa da sauri ta mik’e ta bi bayansu. Tana aikin turawa Malaminta Message.
Hannunta duk rawa yake… a haka ta isa babbar k’ofar da taga sun shiga. Inda anan babban parlorn da ya
raba sassan su da na Didi yake. Didin na zaune a saman kujera su Umma Tee zagaye da ita. Amani da
sauri ta fa’da jikin Umma Tee d’in. Duk murna ta gama bayyana a saman fuskokinsu. Suka d’ago suna
kallon Safna da yake tsaye kamar ruwa ya ci ta. Sai fidgeting yatsunta take. Didi ta saki wani murmushi
tana furta “Maraba lale, shigo mana Safna.” Wani abu ya dunk’ule mata a zuciya sai kawai ta juya da
sauri ta nufi d’aya k’ofar da ta tabbatar nan ne part d’inta. A zafafe ta mayar da k’ofar ta kulle tana sakin
huci da wani irin Zare ido. A tsorace take ta tsorata da komai ma, idan ba kallon tsoro ta yiwa Moddi ba,
sai taga kamar kallon tsana yake mata. Da wani irin hanzari ta fara kiran wayar Malamin nata. Bugu guda
ya d’aga don shima yaga message d’inta. “Safna kada ki shiga gidan nan, idan kika shiga komai ma zai iya
faruwa, idan na ce komai ina nufin komai, kada ki shiga….” Safna ta runtse ido tana furta “Na shiga
Malam, Na shiga ka gaya min ba abinda zai faru….” Daga d’aya gefen Malam ya ce “Akwai Matsala, idan
zai yiwu ki fito yanzu tun kafin abinda ake gudu ya faru….” “Malam ba zai yiwu na fito ba, ya ce idan na
fito a bakin aure na….” Muryarta ta tsaya cak ganin Moddi a tsaye a gabanta yanayinsa ya nuna ya ji duk
abinda ta ce. Don kallonta yake da birkitattun idanunsa da suka bayyana tsananin fitinarsa da rashin
mutuncinsa, kamar kallon farko da ya fara yi mata sanda suka fara ha’duwa. Hantar cikinta ta ka’da….
26.
“Da wa kike waya?” Ya yi amfani da bu’daddiyar murya wajen tambayarta. Murya bata mata kama da ta
Moddinta da ta sani ba, wani ne wannan daban, da ya jirkita zuwa wata halitta mai furgutarwa gareta.
Bata tab’a ganinsa a wannan yanayin ba don haka razanar da ta shiga ba ka’dan ba ce. A fusacen Ya sake
cewa “Ba kya ji ne? Ki yi magana mana…. Ko sai na bayyana Miki wanene ni?” Ta ha’diye wani yawu
sannan cikin muryar da ta bayyana rashin gaskiyarta zalla ta furta “Da k’awata nake fa, da wa zan yi
waya.” “K’arya kike.” Ya fa’da direct yana kallon cikin idonta. Wata irin tsanarta yake ji a ransa. Ta sake
tsorata da yanayinsa don gani take zai iya kai mata duka. “Ka yiwa girman Allah ka kyaleni Imam me na yi
maka ne?” Cije leb’ensa ya yi sai kuma ya wancakalar da ita gefe yana jin idan har ya cigaba da tsayawa
kusa da ita zai iya zama ajalinta, a yarda yake jin zuciyarsa na wani irin zafi…. Da wani irin sassarfa ya fita
daga d’akin. Sai sannan Safna ta ja ajiyar numfashi ta shak’i iska. Kafin ta furzar da huci. Wani irin zafi
take ji a ranta. Ita yau Imaam ya yiwa haka? Ta cije bakinta wasu hawaye da ta tabbatar na bak’in ciki ne
suka zubo mata. Ta zauna tallafa da kumatunta tana jin tunanin da yake cikin zuciyarta shine kawai
abinda ya kamata ta yi. Ba dai burin y’an uwan Moddibo su tozarta ta ba, burinsu ya yi aure ya haihu
zata biyo musu ta yarda suke so. Wannan hawayen ta rantse ba zata zubar da su a banza ba. Da wani irin
zafin nama ta shiga kiran Lady boss. Bata wani b’oye mata komai ba, ta zayyano mata abinda ke faruwa.
Cikin mamaki Lady Boss ta furta “Kan Uba! Shi Imaam D’in ne ya aikata miki haka? To me ya shiga
kansa?” “Rashin mutunci, ko na ce Uwarsa da y’an uwansa suma sun je sun yi nasu k’ulunboton to
wallahi wannan karan na shirya musu zan tabbatar musu ni gaba nake da su a iya shege, zan b’ata musu
sunan dangin da suke alfahari da shi, da ina jin ba zan iya aikata abinda Alwan ya saka ni ba, amma yanzu
zuciyata tana jin zan iya fin haka ma, zan iya sakawa Moddi ya yi zina da Uwarsa ma ba y’arsa ba. So
nake na samu Makamin da zan hana shi aure. Na shirya wannan karan Lady Boss, kuma Didi ko da bala’i
sai na rabata da D’an nata, sai ta gwammace bata ma haifeshi a duniya ba….” Lady Boss da take jin
komai ta saki dariya ta ce “Yanzu za ki iya kenan da kika ji Uwar bari, dama can ai ke kika saka tausayinsa
a ranki da kishin ba kya son Ya kusanci wata matar. Idan banda haka Uwar me ye a cikin Uba ya yi zina da
y’ar sa, y’ar ma da ba taki ba, y’ar da ba kya so. Ai ko da Uwarsa aka ce ya yi Ban zata za ki yi wannan
da’dewar baki aikata ba. Riba biyu fa kenan ga ku’di ga b’ata masa suna.” Safna ta ja ajiyar zuciya tana
furta “Ki jira nan da kwanaki ka’dan za ki ji dadda’dan labari, zan saka zur’ar Lamid’o a cikin Bak’ar
rayuwa, da sai sun gwammace ba su takale ni da fa’da…” “Bana jin ki, na San za ki iya.” Lady Boss ta
fa’da. Safna ta Zare wayar kafin ta sake mayar da kiran kan Malaminta. Ya tabbatar mata zai yi aikin da
take so, zai kuma aiko mata da kayan aikin ta birne a cikin gidan inda kowa ba zai ganta ba. Amma ta
tabbatar a sanda zata yi aikin kowa na barci cikin tsakiyar dare. Ba shakka ba komai ta ce ta amince…..
Da tafiyar sassarfa Ya koma sashen Didin, inda ya bar y’an uwansa. Yau kam zuciyarsa fresh yake jinta,
cikin tarin soyayya da k’aunar y’an uwansa. Kamar wani labulai ne aka yaye a cikin zuciyarsa ya bu’de
idonsa daga duhun da ya mamaye ganinsa. Ya dinga Jin abubuwan da Ya aikata bai kyauta ba. Jikinsa a
sanyaye ya zauna daf da Didi da Kan Amani yake samanta. Tana sosa mata gashin. Idanun Amanin a
lumshe tana shak’ar k’amshin Dahdan. “Zan yi magana da ku, yaran nan su bani waje.” Moddi ya fa’da
cikin wata irin Husky Voice da take d’auke da karyewar harshe mai da’din sauraro. Duk yaran wajen suka
mik’e, banda Amani da ta yi kamar barci take. Ta gefen ido ya kalleta kafin ya furta “Ke ba zaki tashi ba
ne?” Don ya san sarai ba barci take ba. Idonta ta sake lumshewa sai kuma ta mik’e daga jikin Didin ta tafi
cikin d’akunan da suka kasance nasu. Moddi sai da ya ji rufe k’ofarta sannan ya mayar da kallonsa kan
y’an uwansa. “Da ku zan fara, Don Allah idan da Wanda yake rik’e da ni a ransa ya yi min uziri Ya yafe
min..” Ba Wanda bai zuba masa ido a wajen ba cikin wani irin tsananin farin cikin dawowar d’an uwansu
cikin hayyacinsa. Didi kuwa murmushi take saki hannunta cikin na Moddi da ya damk’e sosai. Tana jin
yarda jikin nasa yake rawa. “Mun yafe maka.” Shine abinda suka dinga fa’da. Sai kuma ya zube a gaban
Didi. Ya kama hannayenta kasa furta komai ya yi sai hawaye da ya fara zuba sharrr daga idonsa. Didi ta
kama shi tana girgiza maka kai. “Ban tab’a rik’e ka da komai ba Moddi, na yafe maka abinda na San ka
aikata da Wanda ban sani ba…” “Na amince Didi zan yi aure, zan auri duk matar da kike son na aura na
amince ko gobe ki d’aura min aure…” zallar farin cikin da zuciyar Didi take ciki ta kasa b’uya a saman
fuskarta kawai sai ta rungume Moddin a jikinta tana furta “Barakallahu fika Moddibo, Allahu Akbar Allah
ka nuna min girmanka, ka nuna min komai yana faruwa ne cikin buwaya da izzarka tabbas kai Alhakimu
ne mai yawan hikima… ka cancanci a kiraka Alwahhabu mai kyauta da k’ari. Almujibu mai amsar addu’ar
bayansa. La Sharika laka, Allah ka cigaba da kare min zuri’ata. Ba ni da boka bani da Malam.” “Ameen”
suka amsa gaba d’aya Umma dee ce kawai bata wajen.
Moddibo ya d’an saki murmushi kawai kafin ya mik’e ya bar parlorn. Shikkenan hirar ta koma kan kalar
matar da ya kamata su samowa Moddibo kowa ya dinga fa’dar albarkacin bakinsa. Na irin matar da ta
dace da Moddin.
★★★★
Driving d’in take idanunta sanye da black shade da ya yi masifar yi mata kyau, ya kuma sake bayyana
gayunta. Chewingum take ci. Fuskarta cike take da damuwa. Ta samu gefen Titi ta yi parking hannunta ta
saka ta Zare shades D’in da ya saka ba’a ganin jan idanunta suka yi. Muryarta a dashe ta ce “Alwan ka
kasa cika min buri na, me yasa? Da Kai na yarda duk wani hope d’ina yana wajenka. Ka San dai rashin
cikar burina yana nufin komai ko?” Alwan ya saki ajiyar zuciya ransa a b’ace ya fara furzar da huci shi
kansa zuciyarsa bata masa da’di Akan hakan, amma ya zai yi? Duk ta inda ya b’illowa Imaam sai ya
waske…. “Ko wata dabarar zamu canja?” Ta fa’da idanunta suna lumshewa. Sai kuma ta bi Alwan da
kallo cikin karyayyan harshenta da bai gama k’warewa da Hausa ba ta furta “Ina Jinka? Ya kake ganin
zamu b’illowa lamarin?” Alwan ya saki murmushi bayan ya lumshe idonsa sai kuma ya ware da sauri ya
furta “Done! Wannan karan na samu mafita na San ba zai tsallake wannan tarkon da zan d’ana masa
ba.” Shiru ta yi tana binsa da kallo kafin ta cije leb’e ta furta “Kai ne Last Hope d’ina, bana son loosing
dukkan opportunity d’ina a wannan karan.” Daga haka ta ja motar a fusace ta hau Titi tana furta “Ina son
barin Nigeria in the next Five months, kafin nan ina son na tabbatar da cikinta a jikinsa, idan ta Kama zan
iya tafiya da ita can don ta haihu…” Alwan ya gya’da kansa “In sha Allah hakan zata faru…” “Rabbi Ya
sha’a ta furta tana sake danna motar da gudu, don da haka ta k’ure da tuk’inta…
★★
Cikin daren da ya yi tsit ya kuma nuna alamun dare ne sosai. Kamar an tashi Amani haka ta farka tana
kallon windown da yake cikin sabon d’akin nasu. Gefenta Imaan ce da ta kasa yarda su raba d’aki… zafin
da take ji a zuciyarta na yanayin da take cike ne yasa ta mik’e don isa kitchen ta samu ruwa ta sha. A part
d’in su Dahda suka kwana cikin d’akunansu na sashen don b’angaren Didi cike yake taf da y’an uwanta
da suka zo yi mata murna. Shiru parlorn baka Jin k’arar komai sai na A.c. Ta dinga Jin wani tsoro yana
shigarta Amma yarda take Jin k’ishi yasa ta k’i yarda ta koma ba tare da ta sha ruwan ba. Ruwan ta sha
sosai kafin ta zauna a parlorn idanunta a lumshe. A hankali ta bu’de idonta Jin motsin da take ji yana
sake yawaita. Ta kai dubanta zuwa wani walk way, inda ta nan ne za ka shiga b’angaren Dahda. Duk da
tana Jin tsoro sai ta ji tana son sanin menene ake yi a wajen. Ta mik’e don isa k’ofar da da rana suka
shiga suka tarar da wani garden mai kyawun gaske. Labulan windown ta ‘daga kafin ta Ware ido tana
kallon abinda ya kusa dugunzuma kwanyarta. Da sauri ta waro ido. Sai kuma ta yi saurin toshe bakinta
tana son sani me Safnan take a wannan tsohon Daren. A tsaye take zigidir hannunta rik’e da wani kasko
da wuta a ciki tana zagaye wani waje da ta tabbatar rami ne… jikinta har rawa yake Amma hakan bai
saka ta bayyana kanta ba. Ta toshe bakinta tana sake jaddada rashin Imani irin na Safna idan har ba
idanunta ba ne ya gane mata ba daidai ba wannan abinda take Kai tsaye za’a kira shi tsafi… Tana kallonta
har ta gama ta mayar da k’asar ta rufe… A fili da kuma d’an k’arfi ta ji tana furta “Imamu na rabaka da
Uwarka har abada! Na rabaka da aure har abada!! Na rabaka da y’ay’anka da matarka har abada. Ni
ka’dai zan yi rayuwa da Kai….” Sai kuma ta saki wata dariya. Kafin ta mayar da kayan jikinta. Amani ta
runtse idonta tana sake Jin haushin kanta da bata fito da wayar ta ba. Da tabbas sai ta yi vedio D’in
komai ta nunawa kowa don hakan ya zama tsanin da zata raba Safna da Dahda har abada… tana kallo ta
mayar da kayanta jikinta sannan ta kashe wutar kaskon ta nufi k’ofar da zata mayar da ita cikin gida. Da
sauri Amani ta sake takurewa waje d’aya don bata son Safna ta ganta. Lamarin matar yanzu tsoro yake
bata. Tana kallo ta shigo har ta shiga cikin d’akinta ta kullo k’ofa. Zubewa Amani ta yi a wajen hannunta
dafe da k’irjinta. Ta kasa aikata komai sai zufa da take zubo mata. Sai da ta samu nutsuwa sosai sannan
zuciyarta ta tunatar da ita … “Idan baki cire abin nan ba komai zai iya faruwa, zata samu nasara a kanku
ki je ki cire Amani ki lallata sihirinta, ki cire duk wani tsoro da fargaba da take ranki…” Cikin k’warin
gwiwa ta fice daga wajen. Ta isa wajen duk wani tsoro da take ji ta ji ta nemeshi ta rasa. Daidai wajen ta
hak’a ta Ciro abinda yake ciki wasu irin tarkacen abubuwa ta gani, ga wani irin Abu mai warin gaske. Ta
toshe hancinta ganin har da jini yana d’iga a jikin abin. Da sauri ta tsuguna a kai ta yi fitsari don ta
karanta a wani littafi hakan yana karya ko wani irin sihiri. Gigicewar da ta yi da warin da take ji na abin
yasa ta manta bata mayar da Ramin ta rufe ba, ba kuma ta lura da mayafinta da zoben ta Sun fa’di a
wajen ba. A Gigice ta shige cikin gidan. Abinka da sabon wuri sai bata lura da inda take saka k’afarta ba,
bata San d’akin da ta shiga ba ita dai taga d’aki a bu’de ta danna kai ciki. A razane ta dinga kallon Dahdah
da abinda yake yi a cikin d’akin da sauri ta bu’de baki zata saki ihu da saurin gaske Dahdah ya toshe mata
bakinta cikin tashin hankali a tsawace ya ce “Waye ya ce ki shigo d’akin da na jaddada muku kada koda
wasa ku shigo shi? Yanzu kin shigo ko kin ga abinda bana son ku shigo ku gani, kin ji da’di? Na ce kin ji
da’di yau kin gane min sirrin da na yi shekara da shekaru ina b’oye shi?” Ina Amani ma bata San yana yi
ba don tuni ta sume a jikinsa….. shi D’in ma yarda yake Jin Kansa kamar ya suman, dama zai Mutu da shi
da ita duk su bar duniya su huta…..
08033748387.
★★★★
Jikinsa har rawa yake, cikin tashin hankali ya dinga jijjigata yana kiran sunanta. Ganin dai da gaske ta
suma ne yasa ya d’aga ta cak ya shiga da ita ta wata k’ofa da zata sadaka da wani babban bedroom
d’insa. A gyare d’akin yake tsaf sai zabga k’amshi yake ya kuma sha kayan more rayuwa masu masifar
kyau. A hankali ya shinfi’deta a saman gadon kafin ya cigaba da jijjigata cikin tashin hankali yana kiran
sunanta. Bata koma motsa ba. Da sauri ya shiga toilet ya ‘Debo ruwa ya watsa mata. Ta farka idanunsa
cikin nasa. Kamar majigi abubuwan suka shiga dawo mata a kai. Kamar yanzu suka faru kamar kuma irin
mafarkin da ta saba. Ba mafarki ba ne! Haka wata tsawatacciyar zuciyar ta ta tunatar da ita. Dahdahnki
Amani, Dahdahnki ne yake amfani da mutum mutuminki yana wasu abubuwa da ta tabbatar having sex
yake da ita. Da mutum mutumin yake saduwa. Ta runtse idonta tana jin wani irin k’una a ranta. Da gaske
wannan ne dalilin da yasa kullum take jin sha’war Dada da k’aunarsa a ranta…. Wasu kalar hawaye masu
zafi suka shiga zubo mata. Idanunta cike da hawayen ta sake zubesu cikin na Dahda. Da shima yake
kallonta fuskarsa cike da tausayinta ko ya ce tausayin kansu duk su biyun. Hannu ya
Saka zai kama hannun nata Amma cikin zafin nama ta janye hannunta da sauri tana jifarsa da wani irin
kallo mai bayyana tsana murararan… da gaske ta tsani Dahdah a wannan daren ta tsanin kallonsa as
mahaifinta. Bata kuma k’i Allah ya ‘d’au ranta ba da wannan tashin hankalin da take ciki. Sai yau ta
tabbatar da Dahdah matsa fi ne! Matarsa Matsafiya ce!! A gidan matsafa suke zaune, matsafa ne suka
rainesu suka ciyar da su da abincin haram… “Aman… ki tsaya….” Dahda ya furta cikin rarrabewar murya.
Da sauri ta dakatar da shi ta hanyar toshe kunnenta da wani irin k’arfin murya mai bayyana tashin
hankalinta ta furta “Bana son ji! Bana son jin komai Dada. Na tsaneka na tsani dukkan abinda za ka ce,
idona ya bayyana min gaskiya yau. Ashe tsaface ni ka yi, ka cika zuciyata da tarin k’aunarka, ashe tsaface
ni ka yi kake biyan buk’atarka da ni shi yasa duk duniya nake jin sha’awarka abinda sam yake haram ne
gare ni, na tsaneka kuma zan bi duniya a yau na tsani in kalleka a matsayin mahaifina Mugu kawai!” Ta
furta tana sake sakin wani irin kuka mai k’arfin gaske. Dahda runtse idonsa kawai ya yi yana fisgar lips
d’insa da suka sake wani irin ja, idanunsa suka dinga k’ank’ancewa… Har suka lumshe don kansu. Yana
jin Amani ta sauka daga gadon cikin wata irin tafiya mai bayyana galabaita da raunin da zuciyarta da
gangar jikinta take ciki ta fice daga d’akin. A diririce take neman k’ofar da zata fitar da ita waje. Idonta ya
sauka a kan Babyn robar da tsayin da komai kama suke da ita ba ta yarda za’a yi idan ka ga y’ar tsanar
nan ka ce ba Amani ba ce, don kamar ita ce a tsaye. Hawaye ya dinga zuba mata. Tana sake kallon y’ar
tsanar da take kwance ba kaya a jikinta yarda ka san itace don suffa da komai irin ta mutum ce hatta
yanayin fatarsu… kuma jikin da laushi ba kamar y’ar tsana ba… ta runtse idonta. Tana jin zafin da
zuciyarta take yi yana sake hauhawa. Har ta na bugewa garin fita tsabar yarda idonta suka rufe bata cikin
hayyacinta. Dahda da yake tsaye yana kallonta ya cije bakinsa wata irin fisga zuciyarsa take yi, fusgar da
ya tabbatar da za’a auna jininsa a yanzu za’a tabbatar ya hau kuma zuciayrsa ya san k’iris take da ta
samu attack. Ya zube a saman kujerar cikin takaicin kansa da dana sani fal da ya cika zuciyarsa. Tsoronsa
guda kada Amani ta bayyana wani sirrin nasa. Da wani ido zai yiwa mutane bayani har su fahimce shi.
Fusgar gashin kansa yake kawai yana datse lips d’insa kamar sune suka masa laifin…
K’afarta rawa kawai take sanda ta isa d’akinsu. Ta zube saman gadon tana sake sakin kuka sosai idonta
cikin hoton mahaifiyarsu da take ta zabga murmushi. Cikin wata irin murya Amani ta furta “Ina son na
biki Ina son na Mutu, na gaji da halin da nake ciki zuciyata ciwo take Maahmeey. Wayyo Allah!” Ta fa’da
tana sakin nishi ha’de da dafe zuciyar… wannan ne ya farkar da Imani ta farka a razane ganin kamar
Amanin bata cikin hayyacinta. Da sauri ta kama hannayenta tana furta “Gaya min Amani menene?” Bata
mata magana ba illa fa’dawa da ta yi jikinta tana sake sakin kuka furucin Ina so na Mutu shine kawai a
bakinta. “Mutuwa nake so Imaan, na gaji da gidan nan. Na gaji da halayya da ‘dabi’a irin ta mutanen
cikinsa, a wannan daren na tsani Dahda na kuma tsani na cigaba da kallonsa a matsayin mahaifina,
Moddi da Safna matsafa ne, wallahi Imani a gidan Matsafa muke rayuwa….” Sai kuma ta rungumeta
jikinta na cigaba da kakkarwa tana sake kallon abinda ta gani cikin duhun idonta… da k’arfin ta sake furta
“Matsafa ne, mu gudu mu bar gidannan Imani kafin su shanye jininmu…” Imani ta shiga wani irin shock
tun kafin Amanin ta bata labarin abinda ya faru, ta san koma menene tashin hankalinsa ya kai inda ya
kai. A idon Amanin take hango rashin nutsuwa, so take ta ji koma me ye don haka da wani irin hanzari ta
shiga jijjiga ta tana furta “Tashi ki gaya min, kin bawa Dahda kan ki ne? Ya kusance ki ne?” Amani ta
lumshe ido tana d’aga kai ta furta “Ya kusance ni, kuma ba tun yau yake kusantata ba wallahi….” Wani
irin Zare ido Imaan ta yi, tana jin yarda zuciyarta ta wani irin bugawa ga wani nauyi da ta mata. Bata San
sanda ta yi baya ba tsabar jirin da take ji, duk da a zaune take. Da k’yar bakinta Ya furta “Innalillahi wa
inna ilaihirrajiuna! Amma baki tab’a gaya min ba, Amani, me yasa? Me yasa kika b’oye min?” Amani ta
runtse idonta tana fusgar leb’enta ta furta “Nima ban sani ba sai yau, sai yau na San dukkan wannan
halin da na shiga Dada ne sila, amfani yake da mutum mutumina yana having sex da ita, wallahi tana nan
a d’akin sirrin sa, irin d’akin da ya hana mu shiga a gidansa, yau k’addara tasa na shiga ashe Allah yaso Ya
bayyana min gaskiya ne, yaso ya nuna min wanene Dahda…” ta runtse idonta kafin ta furta “Sai na gansu
da ita, yana sex da ita, wallahi Iman kamar ni a zaune haka Toy D’in take…” Imaan ta runtse ido kafin ta
mik’e a fusace ta yi hanyar waje tana fincikar hannun Amanin “Mu je, zo mu je mu gani. Wallahi idan
haka ya tabbata da kaina zan tonawa Dada asiri, sai na gayawa Duniya waye shi?” Amani bata ji wani
shakka ba tabi bayanta. Suka fita zuwa parlorn. Sai dai ba alamar k’ofar zata tab’a bu’duwa haka suka
dinga buga k’ofar Amma shiru. Jikinsu a sanyaye suka koma d’akin su. Idonsa fal hawaye…
Juye-juye kawai yake a gadon. Yana jin yarda zuciyarsa take wani irin zafi… a hankali ya dinga Jin
bugunsu ya tabbatar su ne, amma ba zai iya bu’dewa ba. Yana jin kunya tabbas yana jin kunyar ya kalle
su don ba zai iya yi musu bayani ba. To ya ce musu me? Ya runtse idonsa kawai kafin ya mik’e
hannayensa a aljihu ya fita daga bedroom D’in. Tafiyar yake kamar Wanda ba damuwa a ransa da
k’arfinsa ya isa bedroom D’in nasu. Ya ci sa’a ya samu k’ofar a bu’de. Idonsu suka sauke a kansa suna
masa kallon tuhuma, kallon da yake bayyana tarin tsanarsu gare shi. Hannayensa a aljihu ya isa wajensu.
K’ok’ari yake sosai wajen son sarrafa zuciyarsa sai dai bashi da makamin da zai kare kansa. Don haka ya
lumshe idonsa kawai. A karo na farko a gaban yaransa hawayensa ya d’iga. Hawayen da yake bayyana
ragwantakarsa a yau, duk da kasancewarsa jarimi mai k’ok’arin b’oye damuwarsa Amma yau kam ya
kasa, ya bayyana rauninsa a gaban yaransa. Jikinsu ya yi sanyi, zafinsa da suke ji ya fara narke wa zuwa
tausayi, tausayin da basu San dalilinsa ba, basu San me yasa ba? Musamman Imani da ta dinga jin kamar
taje ta rarrashe shi. Ya da’de a haka yana hawayen suma suna nasu. Duk zafin da zuciyar Amani take yi
sai ta neme shi ta rasa. Tsanarsa da take ji ta gudu, wata irin tarin k’aunarsa ta sake ji a ranta soyayya
mai zafin gaske da take jin zata iya aikata komai saboda taga ta kawar masa da damuwa. Ta dinga binsa
da kallo tana lumshe idonta jin husky voice d’insa yana furta “Am sorry Ama…. It wasn’t my fault,
zuciyata ce In sha Allah komai zai zama labari duk da na San Nine silar afkuwar halin da nake ciki, Soon
zan maku bayani Amma kafin nan please keep this a secret….” Daga haka ya lumshe idonsa sai kuma ya
fara tafiya da baya da baya. Amani ta dinga kallonsa tana jin kamar ta tashi ta rungumoshi ta lallashe shi.
Tana kallo ya fice ya bar musu k’amshin sa a cikin d’akin. Sai kawai ta rungume pillow tana sake sakin
kuka. A sannan take jin zuciyarta bata mata adalci ba… Imani bata lallasheta ba don itama kukan take
kanta a saman bayan Amani ta furta “Sister, mu rufawa Dada asiri, a idonsa na hango ba laifinsa ba ne,
da gaske yake ba laifinsa bane, ban san wace kalar k’addara ba ce take bibiyar rayuwarku daga ke Har
shi…” Bata mata magana ba, don ita abinda ya dameta ya dameta, bakomai ba ne sai wani irin k’aunar
Dahda soyayyarsa da k’iyayyar sa da suka caku’de mata a zuciya ta rasa a wani muhalli zata ajiye Dahda
masoyi ko mak’iyi, ko kuma Mahaifi? A daren ranar kam basu yi barci ba, sun tashi sun yi Sallah
kowannensu Ya dinga gayawa Allah damuwarsa da son ya magance masa ita. Sai sannan suka ji sanyi,
suka kuma samu sauk’in abinda suke ji a zuciyarsu, bayan Asuba barci ya d’auke su.
Shirun da Didi ta ji basu fito ba, yasa ta gaji da jira ta kalli Fateemah ta ce taje ta taso su. Time D’in k’arfe
10:00 na safe. Da k’yar Amani ta bu’de nauyayyen idanunta da suka kumbura fiye da na Imani, ta zube
su a cikin na Umma Teey da take kallonsu cikin matuk’ar fa’duwar gaba. A kasalance ta ce “Me ya same
ku? Me ye haka? Me ya faru?” Lumshe ido Amani ta yi tana kokawa da hawayen da ya kasa tsayawa
daga idonta. Hakan yasa fargabar Umma teey ta sake yawaita ta zauna gabanta na fa’duwa sai dudduba
jikinsu take. “Ku gaya min mana.” Imani ce ta sauke ajiyar zuciya kafin ta kama hannun Umma Teey D’in.
Tana sakin ajiyar zuciya da k’ok’arin kawar da damuwarta ta furta “Bakomai fa, waccan matsalar ce dai
ta Amani har yau bata daina ba.” Umma Teey tausayin yaran ya sake kamata sai kawai ta jijjiga kai tana
furta “Soon, zata daina In sha Allah, ina nan ina addu’a, lamarin ne akwai sark’ak’iya. Ina so dai ku cigaba
da rufawa mahaifinku asiri Har muga abinda hali zai yi, kun ji?” D’aga kansu suka yi. Suna furzar da huci
kusan a tare. Umma T,ta ce ku tashi maza ku shirya Didi na can hankalinta yana nan, duk ta damu, kuma
daga yau ina son ku koma sashenta da kwana gwara kuna kusa da ita, Ya fi wannan zaman naku anan da
hankalina sam bai kwanta da shi ba.” Basu musa mata ba, suka yarda da abinda ta ce, don kam zamansu
anan su da kansu sun san bai kamace su ba.
****
A daidai lokacin Safna na tsaye gaban Ramin data aikata komai, cikin tashin hankali take bin Ramin da
kallo tana cije yatsa. “Kan Uba!” Ta furta tana kallon yarda aka tone komai. Tashin hankalinta yana
hauhawa bata manta garga’din bak’in bokan ba, “Kada ki bari kowa ya san kin birne abin nan, idan har
wani ya gani tabbas kina cikin matsala. Zufa ta dinga zubo mata, ganin ko alamar kayan sihiran nata,
“Akwai Matsala Safna, duk wani sihirinki ya warware asirinki Ya kusa tonuwa!” Ta dinga jin muryar
bokan a kunnenta… jikinta na rawa ta zube a wajen. Zuwa ta yi dama a lokacin ta zuba rubutun da ya
sanar mata idan safiya ta yi taje ta zuba a kai. Sai dai taga wannan tashin hankalin. An tone Ramin an
kuma kwashe tarkacen Sihirin. Zafi zuciyarta take yi irin zafin da take jin da zata ga Wanda ya mata
hakan, sai ta kashe shi Har lahira… Idonta ne ya sauka akan hular Amani da zobenta… da sauri ta saka
hannu ta ‘dauke su cikin zafin nama kamar wacce ake wa Gangi ta juya a zafafe ta nufi cikin gidan. Kai
tsaye d’akinsu Amani ta nufa ta tura k’ofar da dukkan k’arfinta. Idonta ya sauka a kansu suna yafa mayafi
da alama Sun shirya zasu fita daga d’akin. Ta watsa musu kayan a gabansu tana furta “Na Uban waye a
cikin ku?” Imani da sauri ta kalli Amani don ta San nata ne, hularta ce ta jiya data kwanta barci da ita… ta
waro ido ganin Amanin ta mik’e cikin taku mai nuna isa da rashin kunya zalla ta isa gaban Safnan tana
mata wani irin fisgaggen kallo, mai bayyana wulak’ancinta zalla… a gabanta ta tsaya tana sakin wani
murmushi ta nuna kanta tana furta “Na Amani Imaam Moddibo ne….” Safna ta k’ank’ance idonta cikin
na Amani, tsanar yarinyar na sake girmama cikin zuciyatta ta dinga jin tamkar ta shak’ota ta mutu, amma
idanun yarinyar a yau Sun razanata Sun kuma firgita ta. A idanun Amanin ta dinga hango rashin kunya
zalla da wani irin kwarjini da ba shakka idan ta cigaba da tata masifar Amanin zata iya tona mata asiri.
Zata iya fallasa sirrinta ta sanar da zuri’ar Lami’do wacece ita? Sai kawai ta cije baki, k’walla tana shirin
zubo mata. Ba k’wallar komai ba ce sai ta rashin sanin madafa, da rashin sanin abinda zata aikata… cikin
k’unar zuciya ta furta “Kin cuce ni Amani, kuma wallahi ba zan barki ba sai kin biya abinda kika aikata
min, sai na saka ki bak’i ciki fiye da Wanda kika sa min a cikin kwanakin nan zan mayar da rayuwarki
miserable…” daga haka ta juya ta fice cikin mutuwar jiki. Imani ta dinga kallon Amani a firgice ganin wata
irin da Amanin take hankalinta kwance kafin ta furta “Before ta yi making life d’ina miserable ni na
mayar da tata, matsafaciya kawai….” Juyota Iman ta yi a fusace tana furta “Ba zaki daina shiga sabgar
matar nan ba ko? Ba zaki fita hanyarta ba ko? Sai ta cutar da rayuwarki?” Amani ta dafa hannunta tana
murmushi ta furta “Wait and See, ba abinda zai faru sai alheri, In sha Allah sai naga bayan matar
nan….na tsaneta Imani, kuma ko yanzu na San burina daf yake da cika.”
Daga haka ta saka kai ta fice daga d’akin. Tana jin zuciyatta fresh kamar ba wata tarin matsala a tare da
ita.
Babban Parlorn Didin taf yake da mutane. Wa’danda suka zo taya ta murna. Yau bakin Didi Sam ya k’i
rufuwa don a yau ne zata saka a kai ku’din auren Moddi. Auren da take ji idan ya yi shi dukkan
matsalolinsa da nasu za su kau. Tana kallon k’aninta Kawu Jauro ta furta “Duka a kai har ku’din har lefen
idan ta kama a basu Har sadakin bana son auren nan ya wuce sati biyu Jauro, ka gaya musu bama
buk’atar komai sai matar kawai.” Jauro ya ‘d’aga kai cike da gamsuwa. Amani kuwa gabanta ne kawai
yake fa’duwa haka kawai jin wai auren Dada za’a je nema. A da kam ta fi kowa son Dada ya yi auren
Amma yau sai taji wani abu ya dunk’ule mata a k’irji jin abinda Didi take cewa. Hakan yasa ta sulale daga
cikin mutane ta shige d’akinsu na sashen Didin tana shiga ta danno k’ofa. Zuciyarta na bugawa ta lumshe
ido tana jan Innalillahi a ranta don idan har ba mafarki take ba, ji take kamar kishin Dadan take, kishi mai
zafin gaske mai dagargaza zuciya da saka zafi a cikin zuciyar…. Ta runtse idonta tana furta “Ya Allah! Me
yasa ne?” Ta fa’da tana kwanciya saman gadon.
Iman kuwa farin ciki ne ya sakata neman idanuwan Amanin don su yi farin cikin tare ko ta hanyar kallon
juna ne, sai dai bata ga Amanin ba. Don haka ta mik’e zuwa cikin gida don neman Amanin a daidai
Sitroom da Dahda yake zama da bak’i. Ta fara juyo sautin muryarsa kamar waya yake, kamar kuma
magana yake da wani a kusa da shi… “Wannan karan fa na shirya da gaske nake zan aikata abinda kuke
so, zan cika muku burinku zan kusanceta……” Nimfashin Iman ne ya kusa d’aukewa tsabar tashin hankali
bata San sanda ta yi baya ba, don idan Har zuciyarta ta fassara abin daidai Furucin Dada yana nufin zai
kusanci Amani don cikar wani burinsa, Wanda ta tabbatar bakomai ba ne, sai SON DUNIYA…….
(wannan littafin book one ne free, book 2 and 3 paid ne. A biya 500 cikin wannan asusun 2118666253
UBA. Don cigaba da jin labarin Moddin Didi, da Amanin da Dahda. Wa ke da nasara tsakanin Amani da
Safna. Book 1 daf yake da k’arewa.)
28.
08033748387.
A gigice ta ja da baya da sauri, don bata son Dahdan ya ganta. Sai dai aikin gama ya riga Ya gama, don
tuni idanunsu suka ha’de da juna. Ta Ware ido tana toshe bakinta da k’ok’arin ha’diye kukan da yake son
taho mata. Sai dai ina bata da juriyar rik’e wannan kukan tuni hawayen ya kufce ya dinga zuba daga
idanunta… Mik’ewa Dahdan ya yi don isa wajenta da son ya yi mata bayani, sai dai ko kafin ya kai k’ofa
ta fice da sauri, bata son ganinsa ba kuma ta son jin ko wane kalami daga bakinsa. Ta ji komai ta kuma
amince Dadan matsafi ne, da gaske tsafi yake yi shi yasa duka abubuwan suke faruwa. Ashe hauka take
da take d’orawa Mommy Alhajin komai. Dahdan ne mai laifi shi ya yi silar afkawar Amani cikin wannan
halin. Ta mayar da k’ofar ta rufe Har da murza key sannan ta jingina da k’ofar wani irin kuka da bata
tab’a irinsa ba a rayuwarta ta shiga yi. Da dukkan k’arfinta take buga k’ofar da kanta tana furzar da wani
irin huci mai zafi. Daga k’asan ranta take jin wani irin zafi zuciyarta kuwa kamar ana tafasa ta da ruwan
zafi. Gangar jikinta idan banda tsiyayar da gumi ba abinda take yi. Duk da tarin sanyin A.cn da yake
d’akin jin ta take kamar tana cikin Oven, tsabar zafin da take ji na tashin hankalin da take ciki. Ta zube a
gado idanunta akan hoton mahaifiyarsu, kallon hoton ta yi kafin ta fisgo shi da k’arfinta ta shiga magana
da shi kamar wacce take cikin hoton tana jinta. “Me yasa? Me yasa Mahmeey kika Mutu kika bar mu?
Me yasa baki tafi da mu ba, kika barmu a wannan duniyar mai cike da maciya Amana da burin duniya?
Mun fuskanci k’alubale da dama kafin mu tashi mu kai yanzu, sai gashi a yanzu muna fuskantar
k’alubalen da yafi Wanda muke ciki, mahaifinmu Mahmeey, Dahdah yana shirin kusantar Amani y’ar
cikinsa don Son Duniya…” Sai ta sakè fashewa da kuka da k’arfin gaske, ta rungume hoton y’ar riga a
jikinta. Ta da’de zube a wajen cikin fitar hayyaci kamar wacce ta zare, burinta mutuwa a loakcin burinta
ha’duwa da mahmeey a can inda ba zata sake ganin Dahda ba, ba zata sake ha’duwa da duk wani
k’alubale mai shirin tarwatsa mata zuciya ba. Tana so ta Mutu sosai kamar yarda Amani take burin
mutuwar itama. Bugun k’ofar da ake yi ne yasa ta dawo cikin hayyacinta, sai kuma tabi k’ofar da kallo
tana tunanin waye sai ta ji muryar Amani tana kiran sunanta. A kasalance ta mik’e ta bu’de mata k’ofar.
Idanu suka zubawa juna gaba d’ayansu kowa yana jin wani irin ciwo a ransa, ganin halin da d’an uwansa
yake ciki. Iman ta finciko Amanin ta mayar da k’ofar ta rufe ta rungume ta da k’arfin gaske, a tare suka
saki kuka sautin bugun zuciyarsu yana k’aruwa. Jikin Amanin zafi zau da alama mugun zazzab’i ne ya
kamata. Iman ta ja hannunta zuwa bakin gadon ta zaunar da ita kafin ta mik’e cikin First aid box da yake
gefen gadonsu ta bu’de ta Ciro pain reliever ta d’auko table water ta dawo inda Amanin take. A baki ta
zuba mata maganin Amanin tana b’ata fuska ta sha maganin. Kafin ta zube a saman gado. Iman D’in ma
kwanciya ta yi daf da ita tana sakin ajiyar zuciya ta furta “Matsalar mu daga yau In sha Allah ta kau
Ama.” Amanin ta ‘d’ago tana kallonta da neman k’arin bayani. Iman ta d’aga mata kai “Dole zamu bar
gidan nan a daren yau….” Amanin ta zaro ido kafin ta lumshe su sai kuma ta ciji leb’enta bata ce komai
ba. “Zamu wuce wajen dangin Mahmeey, Har sai komai ya lafa, ina tsoron afkuwar wani abu da naji shi
da kunne na yau, da wani ne ya gaya min ba zan tab’a yarda ba…” Amanin bata bu’de idonta ba.
Zuciyarta ce kawai take bugawa da wata irin k’aunar Dahda mai zafin gaske… tana kallo Iman ta shiga
ha’da musu abinda zasu buk’ata. Har ta gama bata ce komai ba, tana jin abinda Iman ‘D’in ta yanke shine
mai kyau…
Dahda kuwa tun bayan fitar Imani sai kawai ya lumshe ido Ya jingina da kujera yana jin kansa yana matsa
da wani irin ciwo. A hankali yake taune lips d’insa. Daidai lokacin Amanin ta shigo kamar an jehota a
firgice duk ta yi wani irin. Kallonta yake da mamakin yanayin da take kamar wata Mara lafiya. Zama ta yi
a gefen kujerar da yake kawai sai ta samu kanta da saka kuka. Bai ce mata komai ba har ta gama kukan
da ya tabbatar shine zai saka ta samu sauk’in ra’da’din da take ji a zuciyarta. Ta ‘d’ago a fisge ta sauke
ganinta a kansa kafin ta furta “Dahdah da gaske kai ka haife ni?” Shiru ya yi bai amsa mata ba, sai dai bai
janye idonsa daga kanta ba, ya furta “Kina tantama ne?” Ta cije leb’enta da k’arfin gaske kafin a fusace
ta ce “Ina tantama, idan Uban da ya kawo y’arsa duniya zai aikata abinda ka aikata, idan kuwa kai ka
haife ni ka cuce ni ka cuci kanka Dahda, ka gaya min me yasa ka aikata min haka, kuma waye Uba na don
ban yarda
Kai ne ka haife ni ba…” Bai mata magana ba, Ya cigaba da kallonta yana fusgar leb’ensa kafin ya mik’e
tsaye. Wata drawer taga Ya bu’de ya zaro wani enveloped. Ya cilla mata a hankali ya furta “Your
answer…” Ya koma ya zauna yana furta “Komai kika gani jiya ke kika jawowa kan ki, shi yasa idan mutum
ya ce abinsa sirri ne baya son a gani, yana da kyau ka janye hankalinka daga kansa, Saboda baka San me
zaka je ka gani ba, yanzu da kika ga abinda ba a so ki gani ‘d’in ga situation d’in da kika jefa kanki nan, so
are you happy?” Daga haka ya koma ya zauna yana cigaba da kallonta, da kallon yarda hannunta yake
rawa wajen bu’de enveloped D’in. Hoto ne da wasu takardu. Hoton jarirai ne guda biyu rungume a
hannunsa yana nunawa Mahmeeynsu gefe guda kuma Didi ce da Umma T. Fara’ar fuskarsu ta kasa
b’uya. Y’ar riga murmushi kawai take idanunta akan jariran da y’ar k’walla a gefen idon nata. Ta San
hoton don haka ba bak’o bane a wajenta. Takardar ta tsirawa ido tana kallon sunan mahaifiyarsu a jiki
da ranar da aka haifesu. Sai kawai ta lumshe ido hawayenta na cigaba da sauka. Dahdah shiru ya yi yana
jin wani rauni a zuciyarsa, yarda yake jin zafin zubar hawayenta daidai yake da d’igar dalma a jikinsa.
“Enough Ama….” Ya furta cikin wata irin silent voice da take fita da wani irin magana’disu da yasa dole
Amani ta bu’de idanunta ta zube su a kansa… d’aga mata kai ya yi kafin Ya saka handky ‘D’in hannunsa
yana share mata hawaye. Zuciyarta ce ta dinga bugu madadin samun sauk’i a ranta sai ta dinga jin wani
irin yanayi. A firgice ta farka daga mafarkinta ta kuma ture hannun Dadan kafin ta mik’e da sauri, ta yi
hanyar fita daga sashen nasa, sam bata ganin gabanta…
Ya da’de zaune a wajen bayan ya janye idonsa daga kallon Amanin da ta fice a firgice. Ya sauke ajiyar
zuciya yana murzar goshinsa. Yarda yake murza goshin ji yake kamar yana tafiya ne da tarin damuwarsa.
Wani irin sanyi ya dinga bin sassan jikinsa. Nauyin da zuciyarsa ya yi ya dinga sauk’ak’e. A hankali yake
sauke ajiyar zuciya. Da gaske ya samu hanyar warwarar matsalarsa… Amma ta yaya? Ta Yaya zai amsa
tarin tambayoyin da ya hango a idon Imaan da Amani….. a hankali ya mik’e yana zagaye d’akin ya san
Imaan ta ji shi a wayar da yake magana, a idonta ya hango jin firgicin maganarsa, sai dai bata tsaya ba,
bata tsaya ya yi mata bayani ba, duk da shi kansa bai San kalar bayanin da zai mata Har kwanyarta ta
‘dauka ba. Don haka shirun shine yafi gwara ya ja bakinsa ya yi shiru kawai. Ya san shi mai laifi ne a
wajen yaransa, laifin da yake tunanin ba abinda zai goge shi, a idonsu yake hango tsanarsa lokaci guda
kuma a idon nasu dai yake hango tarin k’aunarsa, da tausayinsa. Da gaske shi abin tausayi ne, Safna ta
mayar da rayuwarsa akan irin tafarkin da take so, Ya amince ta yi winning a kansa…..
Cikin sanyin jiki ya koma sashen Didi. Rarraba ido yake a cikin tarin y’an uwansa ko zai hango y’ay’ansa.
Sai dai Babu su ba alamarsu. Ba wanda ya lura da halin da yake ciki. Don murna da zakwa’din aurensa da
suke yi. Ya d’an tab’e baki kafin ya zauna a daf Didin. Da jarumta sosai a muryarsa don son ya kawar da
yanayin damuwar da yake ciki ya yi magana. “Kun cika gidan nan da hayaniya, and kun sani bana son
hayaniya why all the noises don Allah ku tattara ku tafi, I need privacy ina son magana da Didi….”
Dukkansu da suke wajen sai da zuciyarsu ta buga. Basa son komai zai gayawa Didin ya ce Ya fasa auren,
zuciyar Didi ba zata d’auka ba zai raunata mata zuciya. Ba tun yau ake nema
Masa aure yake fasawa ba. Didi ma kallonsa take tata zuciyar tafi ta yaran nata bugawa bata manta wani
lokaci data nema masa auren ba, a ranar auren bayan an d’aura ya gudu bayan ya yiwa matar saki guda.
Don haka ta dinga kallonsa, kallon da Har sai da Ya saka ya yi k’asa da kansa, a hankali ya furta “Ba zan
fasa ba Didi, ba abinda kike tunani bane.” Sai ta sauke ajiyar zuciya kafin wani murmushi ya bayyana a
fuskarta. Da gaske ta San wannan karan Moddi ba zai watsa mata k’asa a ido ba.. hankalinta ya kwanta,
ta dinga kallon su Fateema da suke tattara kayansu da na yaransu suna mata sallama. Idonsa a lumshe
yake, sam hankalinsa baya kansu yana can wata duniya da Ya yi zurfi a cikin tunaninta… sai da Fateemah
ta dafa shi ta ‘d’an yi magana da k’arfi a kunnensa. “Kiddo mun tafi, saura kuma ka je ka gayawa Safna
k’anwar Didi zaka yi aure..” Bai bu’de idon ba, balle ya bata amsa, alamun y’an miskilancin na kusa, idan
yaso haka yake sai ya cije ya k’i magana musamman idan zuciyarsa bata cikin sukunin yin
Ja hancinsa tana furta “To Uban miskilanci, saduwar alheri.” Ya d’an murmusa kawai ba tare da ya bu’de
idonsa ba. Ya furta “Akwai sak’o a account d’inki, share it with Your sister’s” Ta k’asan ido yake kallonsu
duk suna ficewa…
Har ta kai k’ofa ta tuna bata yi sallama da su Amani ba. Sai kawai ta dawo zuwa ‘dakinsu na b’angaren
Didin. Jin kamar suna magana k’asa k’asa yasa ta tsaya ta lab’e tana jin su. Iman ta ce “Sha biyu na dare
za mu gudu, idan yaso ko garin su Mahmeey sai mu je.” Fateemah ta waro ido, kafin ta tura k’ofar ta
shiga da sauri suka ‘d’ago suna kallonta sai kuma suka sunkuyar da kai. Akwatin gaban Imaan ta kalla sai
kuma ta kallesu d’aya bayan d’aya gabanta na fa’duwa ta furta “Guduwa za ku yi?” K’asa suka yi da
kansu. Jikin Fateemahn a sanyaye ta zauna daf da su. Nasiha ta dinga musu da alk’awarin ba abinda zai
faru In sha Allah. “Moddi ba mahaukaci bane, na San ko giyar wake ya sha ba zai aikata muku komai ba.”
Imaan tana hawaye ta labarta mata komai. Wani irin waro ido ta yi a gigice ta mik’e ta koma parlorn
Didin, da wani irin duba take kallon Moddi Kfin ta furta “Imaam kana cikin hankalinka kuwa? Didi kin san
abinda yake shirin aikatawa?” Da sauri Ya kalleta a idanunta Ya hango da gaske abinda duk ta sani zata
gayawa Didi, Ya runtse idonsa kawai…..
Free pages Saura few pages fa! Ku hanzarta samba’do ku’dinku. 2118666253 UBA
29.
08033748387.
Idanu ya sake warewa ganin Fateemah har ta fice daga parlorn ba tare da ya san me suke tattaunawa ba.
Ya sake lumshe idonsa ganin Didin kawai ta zuba masa ido, sai yaga kuma ta mik’e ta nufi d’akin da su
Amanin suke. Tura k’ofar ta yi jikinta a sanyaye ta zuba musu ido. Su ‘‘d’in ma kallonta suke. Ta zauna a
gefen gadon tana kallon akwatinansu sai ta saki murmushi kawai, murmushin da su Amani suka ‘dauka
na mamakin abinda zasu aikata ne. “Za ku gudu saboda Didi ta Gaza a wajen baku kulawa ko? Za ku gudu
saboda k’una tunanin zan iya bari a cutar da ku ko ni na cutar da ku ko?” Sai ta girgiza kai ta furta “In dai
ina raye ku saka a ranku ba abinda zan bari ya cutar da ku, ina son ku ina tausayin maraicinku.. ku k’ara
min lokaci komai yazo k’arshe, na san kuna da matsala Fatima ta gaya min komai, ina kuma kan bincike
akan abin duk Wanda yake da saka hannu a ciki Allah zai yi maganinsa. Komai yazo k’arshe Moddibo zai
yi aure jibi, da matar da nake tunanin ita zata zame masa alheri a rayuwarsa, matar da zata so ku taso
mu ta kuma sake dunk’ule zumuncinku waje ‘daya.” Farin ciki ya cika zuciyarsu gaba d’aya suna jin a
ransu kamar da gaske duk wata matsalarsu ta zo k’arshe. “Kada ku k’ullaci Babanku, bashi da laifi ko
ka’dan son zuciya ne ya shigo cikin lamarin… ku yi hak’uri kun ji.” A wannan gab’ar dai Imaan ta jita
kawai ba don ta yarda da abinda ta ce ba, saboda da kunnuwanta ta ji abinda Dadan yake fa’da a waya.
Sai kawai ta ja ajiyar numfashi ta sauke tana kallon idon Didin da itama ta zuba mata ido, tana son ta
gayawa Didin komai sai dai bata San ta inda zata fara ba, maganar ta girmi kwanyarta. Didi ta shafe
kansu ta sake fita. Iman kallon Amani take da idonta suke lunshe sai kawai ta samu kanta da Shafa gefen
fuskarta Amanin ta Ware ido tana kallonta a hankali ta furta “Menene?” Amanin ta girgiza kai kafin ta
furta “Bakomai.” Duk da akwai komai ‘din wani irin zafi take ji a zuciyarta Wanda ta tabbatar na Kishin
Dada ne, sai dai tana fatan aurensa ya zama silar yayewar matsalarta.
Haka aka dinga shirin biki gadan gadan ba tare da Sun bari Safna ta sani ba. Sai dai a ranar ta fahimci
abinda ake shirin aikatawa don da tashin hankalin da take ciki yasa bata Saka ido a kan mutanen gidan
ba, mafita kawai take nema. Mafitar da zata wargaza kwanciyar hankalin zuri’ar Lami’do ta saka musu
firgici da b’acin ran da ba zasu tab’a mantawa da shi ba. A zaune take gefen gado hannunta rik’e da
robar rubutu ta tsurawa rubutun ido tana d’an murmushi k’asa k’asa. A hankali ta furta “Da gaske komai
yazo k’arshe kamar yarda Malam ya ce..” Sai kawai ta saki wata irin mahaukaciyar dariya… daidai lokacin
wayarta ta dinga ringing ido ta zubawa wayar tana jin wani irin matsananciyar fa’duwar gaba. Hannu na
rawa ta saka ta ‘d’au wayar ganin sunan Alwan da ya bayyana b’aro-b’aro a screen ‘D’in wayar.
Tsinkewar gabar da ta samu kanta a ciki ne yasa bata San wayar ma Upside down ta rik’e ta ba. Sai da ta
ji muryar Alwan yana furta “Kin kasa cika mana aikinmu, ga Mijin da kike so kamar ki Mutu yau ya miki
Kishiya, yau an ‘d’aura auren Mijinki d……” wani irin waro ido ta yi tana jin wani irin zafi tun daga k’asan
zuciyarta Har gangar jikinta. A razane ta ce “What?” Alwan Ya saki murmushi yana furta “Da gaske ya yi
aure, mahaifiyarsa ta masa auren Sirri, idan kina son kuma ya rabu da matar sai kin aikata abinda muke
so, ki saka ya kusanci yarinyar can ko ba ya so, ki yi musu vedio kice idan har bai rabu da matar ba zaki
tona masa asiri zaki saki vedion kowa ya san waye shi?” Murmushi ta saki wata irin nutsuwa tana
shigarta. Tabbas wannan ce shawara dama ko ba’a yi haka ba tayi niyyar ta saka ta tilas ya kusanci Amani
don ta b’ata musu rai kamar yarda suka saka tata zuciyar ciwo. Alwan ya katse wayar ya barta da tata
wayar a hannu. Da k’yar ta zame wayar daga kunnenta. Ta tuna a yau tana da damar da Imaam zai
kusanceta sai ta saki jin da’di a ranta,don a yau ne zata yi amfani da maganin mak’ale mata da Malam ya
bata. Ya kuma tabbatar mata in dai Imam d’in ya kusanceta ba zai sake marmarin wata mace ba da
sunan aure… “Zan yi amfani da maganin amma sai na gama da wannna matsalar.” Ta furta kanta tsaye.
Wanka ta shiga tana jin ba wani b’acin rai tare da ita duk wani shiri ta gama shirya shi a zuciyarta.
Ta gama wankan sannan ta shirya ta shiga kitchen. Favorite dishes d’in Didi ta dafa a gidanta su Mama
Talatu suna tayata cike da mamakin sauyawarta, ko dai bata son abinda ake ba ne a gidan.” Mama
Talatu ta fa’da k’asa k’asa tana kallon Inna Laraba bayan Safnan ta shiga store da yake cikin kitchen ‘din.
Suka yi shiru ganin ta fito still fuskarta cike da walwala tana kallonsu ta umarcesu su kwashi abincin su
biyota parlorn Didi da su. Haka kuwa aka yi Didi sai gani ta yi suna jera abincin a babban Dinning area
d’inta da Yasha adon carpet mai taushin gaske da pillows manya. Don Moddi bai saka mata Dinnig table
ba ya san bata so sai ya saka mata wani table irin na k’asan nan sosai Mara tsaho. Cikin mamaki Didi take
bin Safna data zauna a gabanta da kallo. Murmushi Safnan ta yi sai kuma ta sunkuyar da kanta idonta
yana tara k’wallar da ta k’irk’iro ta k’arya. Murya a k’asa sosai ta shiga bawa Didin hak’uri “Don Allah Didi
ki yafe min, In sha Allah ba zan sake aikata abinda duk na aikata a baya ba, na yi nadama kuma ina
neman afuwarki data yaranki Har ma da Moddi da y’ay’ansa gaba d’aya.” Didi cike da mamaki take
dubanta ita ba yarinya bace ta San wannan tuban na Safna bana gaskiya ba ne, da wani abu a k’asan
ranta ba mamaki yaudara ce ko kuma ta ji labarin auren Moddi take son ruguza shi ta hanyar makirci. Sai
kawai ta saki murmushi itama in dai Makirci ne gidan ta tarar yaushe aka haifi Safnan su da aka haifa
zamanin da makirai ma suka fi yawa, ba yanzu ba da mutane basu da wayon iya makircin ba ma. Hannu
ta saka ta dafa kanta tana sakin murmushi ta furta “Ai haka ake so Safna, tashin hankalin ai bashi da
rana, Allah ya yafe mana gaba d’aya. Wannan abincin dai yau ba zai ciwu ba don duk muna azimin
Alhamis.” Safna taji zuciyarta ta wani irin bugawa duk ku’din da ta kashe cikin abincin na asirin data zuba
a cikinsa Sun tashi a banza kenan? Kai ina wallahi da sake. Sai ta saki murmushi tana furta “Ai ba zai yi
komai ba zuwa yamma sai a yi muku warming ‘d’insa ku sha ruwa da shi, amma shi Moddin ai baya
azimi.” “Shima yau ya ‘dauka.” Didi ta furta tana k’ok’arin danne dariyar da take ranta. Ta k’yale Safna a
zuwan za’a ci abincin da daddare.
Daga wajen Didi ta nufi sashen Moddibo, zuciyarta duk ba da’di wani irin zafin Moddibo take ji. Wato ita
zai yaudara ai kuwa zai sha mamaki. A zaune yake laptop a gabansa. Kallo guda ya mata Ya ‘d’auke kai.
Ita kuwa sai da numfashinta yaso d’aukewa tsabar kyau da taga Moddi ya yi cikin black shirt da farin
wando. Gashin kansa ya sha gyara sosai. Ta k’arasa kusa da shi tana nazartar yanayin parlorn da yake a
gyare tsaf-tsaf As usual Moddi baya son k’azanta ta sani don haka komai nasa yake zama very neat. So
take ya kalleta sai dai tun kallo gudan da Ya mata bai sake ba yana ta aikin tapping computer. Sai da ta
gyara muryarta wajen son k’wato tunaninsa da sanyin muryarta ta da take tunanin ta siranta sannan ta
furta “Wajenka na zo Imaan, I need your concentration….” Bai kalleta ba ya furta “All ears….” Ranta ta ji
ya sosu ganin abinda yake mata, Wanda da bai isa ba, bai isa ta yi magana ya shareta ba. Amma sai ta
cije ta daure b’acin ranta ta furta “ka yi hak’uri na amsa duk laifi na ina rok’on yafiyarka please!” D’ago
kansa ya yi yana kallonta sai kawai ya ‘dan saki murmushin gefen lips ya ja bakinsa ya yi shiru. Cak ta
mik’e ta isa gefensa ta shiga jikinsa a hankali ta furta “Da gaske nake, na yi regretting all my wrongs
kuma ba zan sake ba In sha Allah…” cikin idanunta yake kallo yana mamakin jin kalaminta, anya kuwa ta
San irin laifin da yake shirin yi mata. Sai kawai ya kama hannunta ya sumbata ba tare da ya furta komai
ba ya mik’e ha’de da d’age laptops d’insa daga wajen. “Ga abinci a parlorn Didi na kawo muku…” “Azimi”
ya furta cikin husky voice d’insa sannan ya shige d’akinsa. Bakinta ta cije sai kuma ta saki murmushi
“Zaka dawo daidai ne Imaam, zan baka mamaki.” Komawa ta yi parlorn Didi ta zauna ta sake a cikin su
har tana jan Imaan a hirar don kam bata ga fuska wajen Amani ba. Imaan ‘din ta dinga amsa mata a
‘darare don tsoron Safnan take ji kamar yarda take tsoron ranta. Ban da Allah ya kiyaye tana dagewa da
addu’a da tuni ta sakata a mummunar hanya bata San me yasa a yanzu ma Safnan ta janye makaman
yak’inta ba.
K’arfe shidd ta k’irk’iri ciwon cikin k’arya bayan da ta tabbatar ta aikata abinda take so successfully… Ba
wanda ya kawo komai Didi ta ce su tafi asibiti da Imaan. Suna zuwa asibiti Doctor ya tabbatar musu sai
an yi admitting Safnan. Iman taso guduwa gida Amma Safnan ta rik’e hannunta tana furta “Why? Idan
kika tafi wa zai zauna da ni, ki bari drip ‘din ya k’are mu tafi tare.” Haka Imaan ta hak’ura ta zauna ba
don ranta yaso ba.
Suna zaune a parlorn Didin Amani ne da Didin kawai. MODDI ya shigo sai ‘daukan ido yake fuskarsa cike
da walwala ya zauna a kujerar da take gefen Didi. Yana kallon Amani da take zaune tana kallonsa cike da
fa’duwar gaba. Wani irin take ji a duk sanda suka kusanci juna. Didi da farin ciki ta furta “Alhamdulilah Ya
ka baro amaryar?” Ya cire hularsa yana jingina da kujera idonsa a lumshe murmushin fuskarsa ya kasa
d’aukewa Ya furta “Tana gaishe ki, da kowa ma.” Amani taji zuciyarta kamar ta tarwatse don haka ta
mik’e kawai zata wuce Moddin ya ce “Ama…” ta juyo jin ya ambaci sunanta ledar hannunsa ya mik’a
mata sai kuma ya mik’awa Didi tata. Daga haka ya mik’e ta gefen Amanin yazo zai shige ya furta “Koma
ki zauna, Dodon naki ya tafi.” Duka jikinta ta ji wani irin yarrr jin yanayin sound ‘din muryarsa. Ta rik’e
ledar a hannunta kafin ta zauna cikin mutuwar jiki. Didi tana kallonta ta furta “Alhamdulillah yau buri na
ya cika Moddi Ya auri kamilar mace wallahi. Baki ganta ba.” Amani ta ‘d’an cije leb’e kawai. Didi ta saki
tsaki “Wai Uban me aka miki ne yau nake ganinki sukuku, ina lura koda aka sha ruwa ba wani abin kirki
kika sha ba, wuce ki je kitchen akwai fura a fridge dana dama Miki don na San ke gwanarta ce ki ‘d’auko
ki sha a gaba na.” Amani ba don tana so ba, sai don tana son Didin ta daina mata hayaniya a kai ta samu
kuma ta barta ta huta yasa ta shiga kitchen ‘din ta ‘d’auko furar ta kawowa Didin. Didi ta zuba a cup ta
mik’a mata tana janyo ledar da Dadan Ya bawa Amanin taga nama ne mai zafi sai Icecream a ciki da
fresh milk. Ta furta “To maza ki zauna ki sha komai, haba yarinya duk kin bi kin fige…” Dole Amani ta
dinga turawa a cikinta, komai ciki take yi cikin rashin kwanciyar hankali. Didin ma ta ja nata tana ci kaza
ce da yoghurt. Amani dai bata San ta kusa shanyewa fresh milk D’in ba ko don da gaske tana jin yunwa
ne. Ta ajiye tana kallon Didi ta mik’e “Zan je na yi freshen up na kwanta.” Didi ta fara kallonta da dishi-
dishin idonta da take jin wani irin masifaffen barci ta ‘daga mata kai. Tun kafin Amani ta kai ‘d’aki Didi ta
mik’e ta shige nata d’akin tsabar barcin da yake idonta. Amanin wanka ta yi ta kwanta rigingine tana jin
yanayin da take ciki yana sake k’arfi. Ta runtse idonta da k’arfin gaske tana hango Dada tana kuma jin
muryarsa a kunnenta kamar yarda ya saba zuwa mata a barci. Abu fa Ya fara zafi ga wani irin yanayi da
take ciki kamar mai maye, ta runtse idonta tana imagining abin wani irin feeling Mara misali take ji, a
yanayin mayen ta mik’e daga ita sai b’ingilar rigar barcin da take jikinta ta fice daga sashen Didin zuwa
sashen Dada, ta ‘d’an walkway ‘din da yake hanyar da zata sadaka da sashen Moddin…. Cikin mayen ta
tura k’ofar parlornsa tana tafiya cikin wani yanayi kamar ba ita ba ta shiga bedroom ‘d’insa. Jin ta take
kamar a mafarki ba abinda take so irin jinta a jikin Moddi yana aikata mata abinda take imagining bata
cikin hayyacinta kamar yarda bata San sanda ta kai kanta gadon ba ta kuma shige jikin Moddin…….
JIKAR NASHE★✍️HADARIN GABAS…….👌
08033748387.
30.
Cikin wani irin hali da shi kansa ya kasa controlling kansa gangar jikinsa da zuciyarsa. Ruhinsa gaba d’aya
baya tare da shi, kamar a maye yake kamar kuma a buge yake a haka komai ya kasance, k’addarar
kusantar junansu a daren ta afku, cikin wani irin hali da su kansu basu sani ba, idonsa ya rufe burin juna
kawai suke…. Sai da ta ji shigarta jikinsa ya bu’de kuma abinda kowace budurwa ke alfahari da shi,
Sannan ta sake fita daga hayyacinta. Wani irin barci mai nauyin gaske barcin da su kansu basu San
yaushe ya ‘d’auke su ba…
A gadon asibitin wani irin fa’duwar gaba ne ya samu Safna. Ta dafe k’irjinta tana karanta addu’oin da ita
kanta ta san da wuya Allah ya amsa mata. Tana tare da tarin manyan laifukanta. Ta sani mai afkuwa ta
afku, ta cika burin Alwan gefe d’aya tana tunanin nata burin ya cika. Burin mallakar Imaam Moddibo,
ruhinsa dukiyarsa. Zata juya shi son ranta sannan zata yi amfani da wannan damar wajen threatening
danginsa. Ta lumshe idonta tana jin zafi a k’asan ranta Wanda ba na komai ba ne sai na tsananin kishi.
Yau Imam ya kusanci budurwa Ya ji d’and’anon budurwa zai gane tarin banbancin da yake tsakanin
budurwa da bazawara. Sai ta dinga jin wani d’aci a ranta. A zafafe ta fisge ledar drip ‘din da yake
hannunta sannna ta mik’e, idanunta akan Imaan da take zaune itama duk ta rasa nutsuwar, wani irin
firgici take ji a ranta. Ta kira wayar Amani yafi a k’irga ba ta ‘daga ba, ta kira Didi itama shiru. Ta kira
Umma Talatu ta tabbatar mata komai da kowa lafiya, kuma Didi Sun kulle sashensu balle ta kai mata. Sai
ta mayar da kiranta kan Dada shima still bai ‘d’auka ba. Haka ta gaji ta zubawa wayar ido tana jin
fa’duwar gabanta na sake k’arfi. “Tashi mu tafin da Safna ta furta shi ya dawo da ita cikin hayyacinta ta
Ware idonta kafin ta mik’e a hanzarce, don tafiyar ita tafi buk’ata, wannan yanayin da take ciki ba zai
zama bakomai ba, dole akwai abinda yake faruwa Wanda ba ta fata mummunan mafarkin da ta yi ya
zama gaskiya. Idan kuwa hakan ta faru bata jin zata yafewa Dada da Amanin kanta. Jiki a sanyaye take
bin Safna da take tafiya da k’arfinta kamar ba patient ba da kallo. Sai ta samu kanta da k’aryata ciwon
Safnan… zuciyarta ta tsananta bugu tana fatan ba wata kitimirmira Safnan ta shirya ba. A motar Safnan
da aka bari a asibitin suka nufi gida. Cikin wani irin rough driving Allah ne ya kai su lafiya. Horn ta dinga
zabgawa mai gadin irin Wanda ta tabbatar zai gigita shi. Ai kuwa ya gigitashin don da sauri ya fito a
mugun gudu. Ya danna remote gate D’in ya zuge ta shiga da motar da wani irin gudu kamar zata take
ma’aikatan gidan. Da sauri suka koma gefe suna mamakin mai yasa ta wannan gudun. Ko jakarta bata
d’auka ba ta fita a fusace sai Iman ce ta rufe k’ofar motar. Tana taku kamar tana tafiya ne da zuciyar ta,
don yanayin takunta yanayin bugun zuciyarta. Ta San komai ya faru kuma recorded kamar yarda ta
mak’ala mitsitsiyar camera a ‘d’akin. Hannunta na rawa ta saka zata bu’de part ‘‘d’in Imam ‘din sai ta
juya ta kalli Iman da ta biyo bayanta. Wani irin fusataccen kallo ta watsa mata, Wanda ko bata fa’da ba
Iman ‘din ta San garga’di ne take mata, na kada ta sake ta kusanto k’ofar. Iman ta yi baya ta koma part
‘din Didi.
Yarda hannunta ke rawa haka jikinta yake b’ari sanda ta tura k’ofar part ‘din Imam ‘din. Haske ne ka’dan
a ‘dakin, sai wani kalar azababben k’amshin turare da ya shiga hancinta. Zuciyarta ta cigaba da bugu.
Idonta a rufe ta danna Switch ‘din wutar ‘d’akin. Idonta ya hango mata su, da gaske komai ya faru don ga
Amani nan bisa k’irjin Ubanta tana barci, shi kuma ya rungumeta sosai… Wani irin ihu Safna ta saka Ihun
kuma bai saka Sun farka ba. A fusace ta bu’de Fridge ‘din da yake d’akin ta bu’de ta ‘d’auko ruwa mai
shegen sanyi ta watsa musu. A gigice suka bu’de ido a tare, kuma hankalinsu a take ya dawo abin ya
dawo musu kamar flash. Da sauri Amani ta janye jikinta tana Ware ido sanin cewa wannan ba mafarkin
da ta Saba bane, don da gaske take jin wani irin zafi a k’asanta, zafin data tabbatar na rasa budurcinta
ne…. Da sauri ta runtse ido jin Ihun da Safna ta sake yi, ihun da ta tabbatar Didi zata ji ta, don windown
ventilation ‘din d’akin Dadan yana fuskantar na Didi kuma duk a bu’de suke. still a cikin maye take don ji
take kamar ta fa’di duk da a zaunen take, amma fa komai ya dawo mata daki-daki kamar majigi da sauri
itama ta zabga nata ihun. Dahdan ma idonsa a runtse suke kawai. Amma dukan da Safna ta kaiwa Amani
ya saka ya bu’de idonsa. Da sauri ya rik’e hannunta “Don’t touch her…” ta fisge hannunta tana masa
wani irin kallo daidai lokacin da Bugun k’ofar Didi da Iman ya cika musu kunne… Safna ta tafi zata bu’de
da wani irin jarumta da fisgo muryar da yake tunanin Anya tasa ce ya furta “Idan kika bu’de a bakin
aurenki, idan maganar nan ta fita shima a bakin aurenki….” Da sauri ta juyo tana zuba masa wani irin
kallo. A zafafe ta ce “Imaam, kana da courageous har kana iya kallo na ka gaya min haka, ni zaka yi
threatening da wannan….” Cije bakinsa ya yi fuskarsa a d’aure sosai ya zira rigar jallabiyarsa, wata irin
kunya yake ji dannewa kawai yake. Ya isa gefenta a fisge yake wani kallonta “Am telling you the truth, ba
laifin yarinya ba ne as we all know nima ba laifina bane, ke kika jawo komai ke kika amince na yi ku’di ko
ta wani hali, so ga hanyar da son ku’dinki ya kai mu nan….” Ihu Amani ta sake saki tana jin zafi a ranta
burinta ta iya mik’ewa ta dak’umi Dada ta shake shi shi da Safna su Mutu. Idan har lissafinta yana tafiya
daidai sun yi amfani da ita ne don son duniya da son su yi ku’di. Tafarfasa zuciyarta kawai take tana jin
bugun k’ofar Didi. Ba zata iya bu’dewa ba don bata da lafiya, jikinta ciwo yake kamar yarda k’asanta ya
matsa mata da ra’da’di da zugi… tana jin Safna ta saki wata shigiyar dariya tana furta “Ni na jawo ko
Imaam, to zan gayaw duniya waye kai zan nunawa duniya abinda ka aikata da y’ar cikinka, zan fallasawa
duniya wannan vedion Har Uwarka Didi wallahi sai na nuna mata sai dai hakan ya yi ajalinta!” Imaam da
yake tsaye ya dinga jifanta da wani irin kallo yana cije bakinsa, kafin ya furta “Bar ‘d’akin nan Safna kafin
ranki ya b’aci, zan iya aikata miki komai I swear…” ya fa’da yana cusa hannunsa cikin tarin sumar da take
kansa cinkus. Safna ta share hawayenta tana furta “Za ka sani Imaam.” Tana kallo ya fisgo hannun Amani
ya bu’de wata k’ofa Ya tura ta ciki, ba zai so Didi ta ganta a haka ba. Don haka duk turjewar Amanin bai
sake ta ba sai da ya saka ta a cikin d’akin, bedroom ne babba da ya sha kayan alatu. Ya fito yana kallon
Safna da still take tsaye kuma har lokacin Didi da Iman basu daina bugun da suke yi ba… hannu yasa ya
‘dau wayarsa ya danna kiran Umma T. Umma T jikinta na rawa ta amsa wayar “Ki zo yanzu please!” Da
sauri ta Ware idonta tana furta “Me ka aikata Kiddo? Shi yasa tun ‘d’azu na kasa samun nutsuwa, me ka
aikata na ce maka.” Murya a can k’asa ya furta “Bakomai, ki zo please akwai matsala..” daga haka ya yi
cutting kiran Ya shige toilet daidai lokacin da Safnan ta bu’dewa Didin k’ofa. Didi tana kallonta cikin
tashin hankali ta furta “Ina Amani?” Safna ta rushe da kukan k’arya tana nuna mata wajen da ba zaka
tab’a cewa d’aki ba ne don ya saje da bangon wajen ba k’ofa. Didi ta ce “Ban gane ba, ina take?” Safna ta
saka kuka tana furta “Ya b’oye ta cikin d’akin sirrinsa, d’akin da yake ajiye tarkacen tsafinsa bayan ya
mata fya’de….” A tare Didi da Iman suka zube k’asa da alama dogon suma suka yi. Moddibo da bai San
abinda ake ba, ya fito jikinsa sanye da kayansa yana sake goge kansa. Ganin Iman da Didi a k’asa yasa ya
ware ido yana kallon Safna, ya yi kanta da sauri, yana furta “Me kika aikata musu?” Ta fincike hannunsa
a wuyanta tana furta “Na gaya musu abinda ka aikata, and so what? Wallahi ka sake ni sai na gayawa
duniya abinda ka aikata, idan kaga ban gaya musu ba ka saki matar da aka aura…” Bai bi ta kanta ba ya
dai cije bakinsa Ya isa kan su Didi yana shafa musu ruwa a fuska. Suka saki ajiyar zuciya a kusan tare. Didi
ta kama hannunsa ta rik’e sosai a hannunta tana furta “Ka gaya min Moddi, ka gaya min mummunan
mafarkin da na Saba ne..” ya yi k’asa da kansa hawayen idonsa yana zuba, Wanda shi kansa bai San
dalilin zubar su ba, bai San a mizanin da zai ajiye su ba. Ya matsa hannunta a hankali ya girgiza mata kai.
Shigowar Umma T, da sauri ne ya saka shi mik’ewa ya matsa daga wajen da suke… a fisge ta ce “Ina
Amani?” Don burinta ganin Amanin ta kuma tabbatar da ba abinda ya sameta. Ya cije leb’ensa kawai
tunda Umma T taga haka ta tabbatar ya yi tsiyar Ya aikata. Sai kawai ta sulale a wajen itama ta zauna
cikin tashin hankali. Da muryar kuka take furta “Why Moddi? Me yasa zaka saka mana ciwon da zamu
kasa warke wa, Amani fa, Amani y’arka da ka haifa….” Iman ma kukan take kawai. Shi kuma Uban gayyar
ya yi k’asa da kansa kawai, shi ‘din ma ba wai yana cikin sukunin zuciya ba ne, and bai san ta inda zai
musu bayani su fahimce shi ba. Didi dai wani irin nishi kawai take, hakan ya ankarar da shi Ya ‘dau waya
ya kira Doctor. Amma kafin zuwa Doctor Didi ta ce lallai sai an fitar da ita daga gidan Moddi ta daina
ganinsa. Bata son ganinsa ta tsane shi. Umma T ce ta dinga bata hak’uri ta saka aka mayar da ita
‘d’akinta amma still hankalinta baya jikinta, bata cikin nutsuwarta hakan yasa Umma T ta sake shiga
tashin hankali bata son Didin ta yiwa Moddinta baki. Suna shiga d’akin ta rufo k’ofar ta saka Didi a jikinta
tana sake kwantar mata da hankali. “Ki yi hak’uri Didi, Moddi a yanzu addu’ar ki yake buk’ata, amma
k’addarar auren Safna ne ta cilla shi cikin wannan halin.” Nan Umma T ta shiga bata labarin abubuwan
da da ita Didi bata sani ba. Didi ta dinga kallonta da wani irin shock ta furta “Fateemah, me yasa kika
b’oye min hakan? Me yasa a sanda na ce Miki me yasa su Magajiya zasu bar gidan nan me yasa kika min
k’aryar akan Moddi yafi son matarsa ne da su shi yasa zasu tafi sun gaji, sanda kika bijiro min da maganar
aurensu da kin gaya min hakan ai da ba wani ja zan amince, me yasa Fateemah yanzu kin ga illar shirunki
ko? Kinga halin da kika jefa mu a ciki ko? Burin Safna ya cika Moddi ya kusanci y’ar cikinsa, ya b’ata mata
rayuwa da wani ido zan kalli jama’a idan Safna ta tona asirin nan…” “Ba zata tona ba Didi, ni na San
Safna ba zata tona ba, abu guda ne dole a mata abinda take so dole Moddi ya fasa auren da ya yi dole ya
amince su rabu da matar, shine na San burinta, to za’a cika mata burinta, in dai akai haka ina tabbatar
miki ba zata furta zancen nan ga kowa ba, zata zauna matsayin matar Moddi ita ka’dai as she wish…”
Didi ta dinga k’ok’arin tattare yawun bakinta ta ha’diye da k’yar, tana jin d’acinsa a mak’ogaranta.
Zuciyarta na cigaba da bugu. Har ta sume bata sani ba. Allah ya taimaka a lokacin Doctor ya zo. Ya yi
k’ok’arin taimaka mata da duk abinda zata buk’ata.
Su Didi na fita Moddi ya zube a saman Otman chair da take d’akinsa. Goshinsa kawai yake durza yana jin
hayaniyar Safna a saman kansa. Muryarta a sama tana furta “Idan Har kana son na rufa maka asiri
wallahi sai ka yarda da duk shara’din da zan gaya maka…” ya ‘d’an bu’de ido yana kallonta kafin ya ja
hannunta Ya fitar da ita daga d’akin, ya mayar da k’ofar yana murza key ya furta “We will talk about it
later….” Sannan ya nufi secret room d’in da yake ‘d’akin. Zuciyarsa na wani irin bugu ya saka hannu Ya
bu’de ‘d’akin. Ta ‘d’ago a fusace idonta ya yi luhu luhu gashin kanta a hargutse kamar mahaukaciya
sabon kamu. Ta zuba masa idanuwan nata. Tana sake jin wata irin wutar tsanarsa da take ruruwa a
zuciyarta…. Da wani irin hanzari ta wawuro side lamp da take gefenta gadan gadan ta kwa’da masa ita
tana furta “Na tsaneka, na tsaneka Dada, na tsaneka Moddi kuma ba zan yafe maka ba wallahi…….
(Na biya bashin na jiya, As we all know bana posting weekend sai Allah ya kai mu Monday. Ku cigaba da
payment into this account don book 1 daf yake da k’arewa. Kuma kaf labarin ba’a fara komai ba.
2118666253 UBA 500, aji na musamman 1k.)
08033748387.
Cikin wani irin hali da shi kansa ya kasa controlling kansa gangar jikinsa da zuciyarsa. Ruhinsa gaba d’aya
baya tare da shi, kamar a maye yake kamar kuma a buge yake a haka komai ya kasance, k’addarar
kusantar junansu a daren ta afku, cikin wani irin hali da su kansu basu sani ba, idonsa ya rufe burin juna
kawai suke…. Sai da ta ji shigarta jikinsa ya bu’de kuma abinda kowace budurwa ke alfahari da shi,
Sannan ta sake fita daga hayyacinta. Wani irin barci mai nauyin gaske barcin da su kansu basu San
yaushe ya ‘d’auke su ba…
A gadon asibitin wani irin fa’duwar gaba ne ya samu Safna. Ta dafe k’irjinta tana karanta addu’oin da ita
kanta ta san da wuya Allah ya amsa mata. Tana tare da tarin manyan laifukanta. Ta sani mai afkuwa ta
afku, ta cika burin Alwan gefe d’aya tana tunanin nata burin ya cika. Burin mallakar Imaam Moddibo,
ruhinsa dukiyarsa. Zata juya shi son ranta sannan zata yi amfani da wannan damar wajen threatening
danginsa. Ta lumshe idonta tana jin zafi a k’asan ranta Wanda ba na komai ba ne sai na tsananin kishi.
Yau Imam ya kusanci budurwa Ya ji d’and’anon budurwa zai gane tarin banbancin da yake tsakanin
budurwa da bazawara. Sai ta dinga jin wani d’aci a ranta. A zafafe ta fisge ledar drip ‘din da yake
hannunta sannna ta mik’e, idanunta akan Imaan da take zaune itama duk ta rasa nutsuwar, wani irin
firgici take ji a ranta. Ta kira wayar Amani yafi a k’irga ba ta ‘daga ba, ta kira Didi itama shiru. Ta kira
Umma Talatu ta tabbatar mata komai da kowa lafiya, kuma Didi Sun kulle sashensu balle ta kai mata. Sai
ta mayar da kiranta kan Dada shima still bai ‘d’auka ba. Haka ta gaji ta zubawa wayar ido tana jin
fa’duwar gabanta na sake k’arfi. “Tashi mu tafin da Safna ta furta shi ya dawo da ita cikin hayyacinta ta
Ware idonta kafin ta mik’e a hanzarce, don tafiyar ita tafi buk’ata, wannan yanayin da take ciki ba zai
zama bakomai ba, dole akwai abinda yake faruwa Wanda ba ta fata mummunan mafarkin da ta yi ya
zama gaskiya. Idan kuwa hakan ta faru bata jin zata yafewa Dada da Amanin kanta. Jiki a sanyaye take
bin Safna da take tafiya da k’arfinta kamar ba patient ba da kallo. Sai ta samu kanta da k’aryata ciwon
Safnan… zuciyarta ta tsananta bugu tana fatan ba wata kitimirmira Safnan ta shirya ba. A motar Safnan
da aka bari a asibitin suka nufi gida. Cikin wani irin rough driving Allah ne ya kai su lafiya. Horn ta dinga
zabgawa mai gadin irin Wanda ta tabbatar zai gigita shi. Ai kuwa ya gigitashin don da sauri ya fito a
mugun gudu. Ya danna remote gate D’in ya zuge ta shiga da motar da wani irin gudu kamar zata take
ma’aikatan gidan. Da sauri suka koma gefe suna mamakin mai yasa ta wannan gudun. Ko jakarta bata
d’auka ba ta fita a fusace sai Iman ce ta rufe k’ofar motar. Tana taku kamar tana tafiya ne da zuciyar ta,
don yanayin takunta yanayin bugun zuciyarta. Ta San komai ya faru kuma recorded kamar yarda ta
mak’ala mitsitsiyar camera a ‘d’akin. Hannunta na rawa ta saka zata bu’de part ‘‘d’in Imam ‘din sai ta
juya ta kalli Iman da ta biyo bayanta. Wani irin fusataccen kallo ta watsa mata, Wanda ko bata fa’da ba
Iman ‘din ta San garga’di ne take mata, na kada ta sake ta kusanto k’ofar. Iman ta yi baya ta koma part
‘din Didi.
Yarda hannunta ke rawa haka jikinta yake b’ari sanda ta tura k’ofar part ‘din Imam ‘din. Haske ne ka’dan
a ‘dakin, sai wani kalar azababben k’amshin turare da ya shiga hancinta. Zuciyarta ta cigaba da bugu.
Idonta a rufe ta danna Switch ‘din wutar ‘d’akin. Idonta ya hango mata su, da gaske komai ya faru don ga
Amani nan bisa k’irjin Ubanta tana barci, shi kuma ya rungumeta sosai… Wani irin ihu Safna ta saka Ihun
kuma bai saka Sun farka ba. A fusace ta bu’de Fridge ‘din da yake d’akin ta bu’de ta ‘d’auko ruwa mai
shegen sanyi ta watsa musu. A gigice suka bu’de ido a tare, kuma hankalinsu a take ya dawo abin ya
dawo musu kamar flash. Da sauri Amani ta janye jikinta tana Ware ido sanin cewa wannan ba mafarkin
da ta Saba bane, don da gaske take jin wani irin zafi a k’asanta, zafin data tabbatar na rasa budurcinta
ne…. Da sauri ta runtse ido jin Ihun da Safna ta sake yi, ihun da ta tabbatar Didi zata ji ta, don windown
ventilation ‘din d’akin Dadan yana fuskantar na Didi kuma duk a bu’de suke. still a cikin maye take don ji
take kamar ta fa’di duk da a zaunen take, amma fa komai ya dawo mata daki-daki kamar majigi da sauri
itama ta zabga nata ihun. Dahdan ma idonsa a runtse suke kawai. Amma dukan da Safna ta kaiwa Amani
ya saka ya bu’de idonsa. Da sauri ya rik’e hannunta “Don’t touch her…” ta fisge hannunta tana masa
wani irin kallo daidai lokacin da Bugun k’ofar Didi da Iman ya cika musu kunne… Safna ta tafi zata bu’de
da wani irin jarumta da fisgo muryar da yake tunanin Anya tasa ce ya furta “Idan kika bu’de a bakin
aurenki, idan maganar nan ta fita shima a bakin aurenki….” Da sauri ta juyo tana zuba masa wani irin
kallo. A zafafe ta ce “Imaam, kana da courageous har kana iya kallo na ka gaya min haka, ni zaka yi
threatening da wannan….” Cije bakinsa ya yi fuskarsa a d’aure sosai ya zira rigar jallabiyarsa, wata irin
kunya yake ji dannewa kawai yake. Ya isa gefenta a fisge yake wani kallonta “Am telling you the truth, ba
laifin yarinya ba ne as we all know nima ba laifina bane, ke kika jawo komai ke kika amince na yi ku’di ko
ta wani hali, so ga hanyar da son ku’dinki ya kai mu nan….” Ihu Amani ta sake saki tana jin zafi a ranta
burinta ta iya mik’ewa ta dak’umi Dada ta shake shi shi da Safna su Mutu. Idan har lissafinta yana tafiya
daidai sun yi amfani da ita ne don son duniya da son su yi ku’di. Tafarfasa zuciyarta kawai take tana jin
bugun k’ofar Didi. Ba zata iya bu’dewa ba don bata da lafiya, jikinta ciwo yake kamar yarda k’asanta ya
matsa mata da ra’da’di da zugi… tana jin Safna ta saki wata shigiyar dariya tana furta “Ni na jawo ko
Imaam, to zan gayaw duniya waye kai zan nunawa duniya abinda ka aikata da y’ar cikinka, zan fallasawa
duniya wannan vedion Har Uwarka Didi wallahi sai na nuna mata sai dai hakan ya yi ajalinta!” Imaam da
yake tsaye ya dinga jifanta da wani irin kallo yana cije bakinsa, kafin ya furta “Bar ‘d’akin nan Safna kafin
ranki ya b’aci, zan iya aikata miki komai I swear…” ya fa’da yana cusa hannunsa cikin tarin sumar da take
kansa cinkus. Safna ta share hawayenta tana furta “Za ka sani Imaam.” Tana kallo ya fisgo hannun Amani
ya bu’de wata k’ofa Ya tura ta ciki, ba zai so Didi ta ganta a haka ba. Don haka duk turjewar Amanin bai
sake ta ba sai da ya saka ta a cikin d’akin, bedroom ne babba da ya sha kayan alatu. Ya fito yana kallon
Safna da still take tsaye kuma har lokacin Didi da Iman basu daina bugun da suke yi ba… hannu yasa ya
‘dau wayarsa ya danna kiran Umma T. Umma T jikinta na rawa ta amsa wayar “Ki zo yanzu please!” Da
sauri ta Ware idonta tana furta “Me ka aikata Kiddo? Shi yasa tun ‘d’azu na kasa samun nutsuwa, me ka
aikata na ce maka.” Murya a can k’asa ya furta “Bakomai, ki zo please akwai matsala..” daga haka ya yi
cutting kiran Ya shige toilet daidai lokacin da Safnan ta bu’dewa Didin k’ofa. Didi tana kallonta cikin
tashin hankali ta furta “Ina Amani?” Safna ta rushe da kukan k’arya tana nuna mata wajen da ba zaka
tab’a cewa d’aki ba ne don ya saje da bangon wajen ba k’ofa. Didi ta ce “Ban gane ba, ina take?” Safna ta
saka kuka tana furta “Ya b’oye ta cikin d’akin sirrinsa, d’akin da yake ajiye tarkacen tsafinsa bayan ya
mata fya’de….” A tare Didi da Iman suka zube k’asa da alama dogon suma suka yi. Moddibo da bai San
abinda ake ba, ya fito jikinsa sanye da kayansa yana sake goge kansa. Ganin Iman da Didi a k’asa yasa ya
ware ido yana kallon Safna, ya yi kanta da sauri, yana furta “Me kika aikata musu?” Ta fincike hannunsa
a wuyanta tana furta “Na gaya musu abinda ka aikata, and so what? Wallahi ka sake ni sai na gayawa
duniya abinda ka aikata, idan kaga ban gaya musu ba ka saki matar da aka aura…” Bai bi ta kanta ba ya
dai cije bakinsa Ya isa kan su Didi yana shafa musu ruwa a fuska. Suka saki ajiyar zuciya a kusan tare. Didi
ta kama hannunsa ta rik’e sosai a hannunta tana furta “Ka gaya min Moddi, ka gaya min mummunan
mafarkin da na Saba ne..” ya yi k’asa da kansa hawayen idonsa yana zuba, Wanda shi kansa bai San
dalilin zubar su ba, bai San a mizanin da zai ajiye su ba. Ya matsa hannunta a hankali ya girgiza mata kai.
Shigowar Umma T, da sauri ne ya saka shi mik’ewa ya matsa daga wajen da suke… a fisge ta ce “Ina
Amani?” Don burinta ganin Amanin ta kuma tabbatar da ba abinda ya sameta. Ya cije leb’ensa kawai
tunda Umma T taga haka ta tabbatar ya yi tsiyar Ya aikata. Sai kawai ta sulale a wajen itama ta zauna
cikin tashin hankali. Da muryar kuka take furta “Why Moddi? Me yasa zaka saka mana ciwon da zamu
kasa warke wa, Amani fa, Amani y’arka da ka haifa….” Iman ma kukan take kawai. Shi kuma Uban gayyar
ya yi k’asa da kansa kawai, shi ‘din ma ba wai yana cikin sukunin zuciya ba ne, and bai san ta inda zai
musu bayani su fahimce shi ba. Didi dai wani irin nishi kawai take, hakan ya ankarar da shi Ya ‘dau waya
ya kira Doctor. Amma kafin zuwa Doctor Didi ta ce lallai sai an fitar da ita daga gidan Moddi ta daina
ganinsa. Bata son ganinsa ta tsane shi. Umma T ce ta dinga bata hak’uri ta saka aka mayar da ita
‘d’akinta amma still hankalinta baya jikinta, bata cikin nutsuwarta hakan yasa Umma T ta sake shiga
tashin hankali bata son Didin ta yiwa Moddinta baki. Suna shiga d’akin ta rufo k’ofar ta saka Didi a jikinta
tana sake kwantar mata da hankali. “Ki yi hak’uri Didi, Moddi a yanzu addu’ar ki yake buk’ata, amma
k’addarar auren Safna ne ta cilla shi cikin wannan halin.” Nan Umma T ta shiga bata labarin abubuwan
da da ita Didi bata sani ba. Didi ta dinga kallonta da wani irin shock ta furta “Fateemah, me yasa kika
b’oye min hakan? Me yasa a sanda na ce Miki me yasa su Magajiya zasu bar gidan nan me yasa kika min
k’aryar akan Moddi yafi son matarsa ne da su shi yasa zasu tafi sun gaji, sanda kika bijiro min da maganar
aurensu da kin gaya min hakan ai da ba wani ja zan amince, me yasa Fateemah yanzu kin ga illar shirunki
ko? Kinga halin da kika jefa mu a ciki ko? Burin Safna ya cika Moddi ya kusanci y’ar cikinsa, ya b’ata mata
rayuwa da wani ido zan kalli jama’a idan Safna ta tona asirin nan…” “Ba zata tona ba Didi, ni na San
Safna ba zata tona ba, abu guda ne dole a mata abinda take so dole Moddi ya fasa auren da ya yi dole ya
amince su rabu da matar, shine na San burinta, to za’a cika mata burinta, in dai akai haka ina tabbatar
miki ba zata furta zancen nan ga kowa ba, zata zauna matsayin matar Moddi ita ka’dai as she wish…”
Didi ta dinga k’ok’arin tattare yawun bakinta ta ha’diye da k’yar, tana jin d’acinsa a mak’ogaranta.
Zuciyarta na cigaba da bugu. Har ta sume bata sani ba. Allah ya taimaka a lokacin Doctor ya zo. Ya yi
k’ok’arin taimaka mata da duk abinda zata buk’ata.
Su Didi na fita Moddi ya zube a saman Otman chair da take d’akinsa. Goshinsa kawai yake durza yana jin
hayaniyar Safna a saman kansa. Muryarta a sama tana furta “Idan Har kana son na rufa maka asiri
wallahi sai ka yarda da duk shara’din da zan gaya maka…” ya ‘d’an bu’de ido yana kallonta kafin ya ja
hannunta Ya fitar da ita daga d’akin, ya mayar da k’ofar yana murza key ya furta “We will talk about it
later….” Sannan ya nufi secret room d’in da yake ‘d’akin. Zuciyarsa na wani irin bugu ya saka hannu Ya
bu’de ‘d’akin. Ta ‘d’ago a fusace idonta ya yi luhu luhu gashin kanta a hargutse kamar mahaukaciya
sabon kamu. Ta zuba masa idanuwan nata. Tana sake jin wata irin wutar tsanarsa da take ruruwa a
zuciyarta…. Da wani irin hanzari ta wawuro side lamp da take gefenta gadan gadan ta kwa’da masa ita
tana furta “Na tsaneka, na tsaneka Dada, na tsaneka Moddi kuma ba zan yafe maka ba wallahi…….
(Na biya bashin na jiya, As we all know bana posting weekend sai Allah ya kai mu Monday. Ku cigaba da
payment into this account don book 1 daf yake da k’arewa. Kuma kaf labarin ba’a fara komai ba.
2118666253 UBA 500, aji na musamman 1k.)
31.
★★★★★
Hannu yasa inda yaji danshin ko bai duba ba, ya san jini ne, ciwo Amani ta ji masa. Ya cancanci haka ko
na ce fiye da haka a wajen ta. Don haka bai ji zafi ba, madadin haka ma tausayinta ne ya cika masa
zuciya. Ya lumshe ido bai damu da jinin da yake zuba daga goshinsa ba, burinsa isa wajenta kawai ta
amince kuma ya taimaka mata. Sai dai a idonta ya dinga hango tarin tsanarsa, a cikin idon ya hango zata
iya kashe shi saboda Jin haushinsa da take. Idanun Sun birkice zuwa wata color daban. Jingina ya yi da
bango yana Jin sautin kukanta yana kewaye kwanyarsa. Kuka ne da take yinsa da yake bayyana irin zafi
da k’uncin da zuciyarta take ciki. Idonsa kawai ya lumshe yana cigaba da Jin k’uncin zuciyarsa. Ganin tana
shirin shi’dewa ya yi saurin isa wajenta da niyyar kamata da sauri ta dakatar da shi ta hanyar sake rotsa
masa Abu a d’aya b’arin goshinsa. Bai damu ba ya yi saurin gocewa yana furta “Ki tsaya Ama… just wait,
you need help…” A fusace ta sake d’agowa sai dai idanunta basa gani sannan gangar jikinta ta yi rauni
bata da wani k’arfi sai na zuciya, don tana Jin zuciyarta kamar k’arfe tana Jin kuma zata iya aikata komai
sai dai sassan jikinta Sun k’i bata ha’din Kai. Don haka tana ji tana gani Dadan ya d’agata cak zuwa
lallausa kuma faffa’dan gadon. Zata yi masa gardama ya yi k’ura mata ido yana furta “Shsssh, relax.” Ta
runtse ido kawai tana Jin Amon muryar tasa a tsakiyar kanta. Muryar da da take son ji yanzu ba muryar
data tsana saboda ita. Wayarsa ya danna tana ringing Doctorn ya d’aga “Please ka zo railway akwai
patient, come with a nurse…” ya furta yana sake damk’e hannun Ama da take k’ok’arin fisgewa tana son
ta mik’e. Tsuke fuskarsa ya yi sosai ya ha’de rai yana kallonta ya furta “Ba zaki bari ba, me ye haka?” “Ka
bari Dada ka cuce ni. Wallahi na tsane ka, bana son kallonka kuma ma…” sai ta kuma rushewa da kuka.
Fisgar leb’ensa ya yi yana furta “Don’t forget bani na kawo ki ‘dakina ba, ke zan tuhuma me yasa kika zo?
Me kika zo yi min?” Sai ta rushe da kuka tana furta “Kai ne Dada, kuma ka sani Kai ne silar fa’dawa ta
cikin wannan halin kai kake tsafi da gangar jikina….” Turo k’ofar da aka yi ne yasa ta ha’diye sauran
maganar. Ganin Umma T ce yasa Moddi mik’ewa fuskarsa a ‘daure ya koma gefe yana kallon Umma T
‘D’in da tata fuskar tafi ta shi d’aurewa, idanunta Sun yi jajir ta kau da Kai tana kallonsa…. Sai kuma ta
cije bakinta ta fara magana k’asa k’asa… “Fita waje Moddi.” Ya yi kamar bai ji ta ba kamar ba zai fita ba,
sai kuma ya fitan. Umma T. Ta nufi toilet ranta duk a jagule. Ruwa mai zafi ta ha’da mata sannan ta fito.
Hannu kawai ta saka ta mik’ar da Amanin tsaye. Da sauri Amanin ta saka k’ara ka’dan. Tausayinta ya
kama Fateemah amma ta cije tana furta “Wannan ne kawai gatan da zan miki, a yanzu kam Ban San me
zan ce miki na rarrashi zuciyarki ba, cuta dai Safna ta riga ta yi mana ita wacce ba Wanda zai iya warkar
da mu.” Ta fa’da suna shiga toilet ‘din. Towel k’arami ta mik’a mata tana furta “Ki cire kayanki ki shiga
cikin ruwan can, shi zai saka ki warware jikinki ya daina ra’dadin da yake.” Amani kamar ta zunduma ihu
haka take ji. Don dole ta runtse idonsa ta shiga cikin ruwan wani bak’in ciki na ratsata ta sha mafarkin
hakan Amma ga mijinta na halak ta sha mafarkin wannan ranar da yarda mijinta zai lallab’a ta idan
hakan ta kasance, sai gashi lamarin yazo mata a abinda zata kira mummunar k’addara. Umma T ta juya
tana furta idan ya salamce sai ki tara wani ki yi wankan tsarki. Amani ta lumshe ido hawaye suna sake
zubo mata kamar da bakin k’warya.
Fateemah tana fita daga toilet ‘din ta fita parlor, itama nata idanun hawayen suke zubarwa, da gaske
tana Jin wani irin ciwo a zuciyarta, sai take ga kamar Sun ci amanar mahaifiyar yarannan Sun ci amanar
Y’ar riga. Me yasa Moddi ya kasa hak’uri da aka hana shi auren Safna, ya turje ya dage sai da ta aurota ba
tare da amincewarsu ko na Didi ba? Y’ar riga suka so, suka kuma yi masa sha’awar zama matarsa ba don
komai ba sai don kyawawan d’abi’unta. Ta tuna ranar da suka je Kai kayan lefen aurensa, bai sani ba bai
San ana nema masa aure ba. Su kansu iyayen y’ar riga basu sani ba sai da suka je, a take a wajen
Mahaifinta ya ce ya basu aurenta, bai b’oye musu ba ya sanar da su y’ar riga bazawara ce ta tab’a aure,
sai dai auren da wata guda Mijin ya mutu ta hanyar hatsarin mota. Basu wani ji komai ba Sun San Didi ba
zata k’i ba suka bayar da kayan aka kuma saka rana sati biyu. Sanda suka sanar Didi ai y’ar riga bazawara
ce cikin murmushi ta ce “Shikkenan sai Moddi ya raya ingantacciyar sunna, Manzon Allah ma da
bazawara ya fara…” a haka aka nema masa auren, bai sani ba har sai ranar d’aurin auren da aka gaya
masa aka kuma sanar da shi da y’ar riga aka d’aura. A take a wajen ya tubure ya kuma rantse baya sonta
me zai yi da ita gashi an sanar da shi bazawara ce… “ ta saki ajiyar zuciya Jin taku a bayanta, hakan ne ya
dawo da ita daga duniyar tunanin data shilla. Idanu ta zubawa Kiddo ganin likita a bayansa. Fuska a
‘d’aure ta masa filatanci don bata son likitan ya fahimci abinda take fa’da… “Baka da hankali ne Moddi,
tona mana asiri kake son yi? To ba zai duba ta ba ka ja shi ku koma, tun kafin ranka ya b’aci. Oo walla
hakki…” ta cigaba da masifa da filatanci. Moddi dai yana jinta bai ce komai ba, ya ja hannun Doctorn
suka fice. Sai da taga fitarsa sannan ta ja ajiyar zuciya tana jin yarda zuciyarta ke zafi. bedroom D’in ta
koma suka sake fitowa da Amani da take taku a hankali. Sashen Didi suka shiga daf da asuba. Didi na
kwance ta dinga bin Amani da kallo kafin ta lumshe ido ta d’aga hannu alamar tana kiran Amanin.
Amanin ta k’arasa wajenta ta shige jikinta. A tare suka saki ajiyar zuciya da Didin suka kuma saki kuka a
tare. Didi ta dinga Shafa mata kai tana furta “Ki yi hak’uri kin ji Magajiya, sannan kuma ki yafewa
Moddibo duk da bai cancanci yafiyar a wajenki ba, na San da ciwo Amma don Allah kada ki fitar da
wannna sirrin don fitarsa kamar tonuwar sirrin ki ne, don Allah ki rufa mana asiri ki rufawa kanki asiri…”
Ama kuka Kawai take tana jin zuciyarta na zafi. Me yasa Didi zata ce kada ta fitar da wannan sirrin? Me
yasa bata son ta tonawa Moddi asiri? Akwai adalci akan hakan? Ita bata k’i ta tona asirin ba abu guda ne
ta San ba zata samu Mijin aure ba to sai me? Dama ita bata jin zata yi aure a duniyar nan. Fateemah ta
zauna a gefenta itama. Hannayenta ta kama ta saka cikin nata tana matsa su a hankali. “Ba wai don
Moddi muka ce ki rufa wannan maganar ba, sai don kan ki Ama.” Ta fa’da cikin murya mai cike da sanyi.
“Ki rufa mana asiri yarda daga ni sai ke sai Moddi Safna, Didi da Iman ne muka San maganar nan to don
Allah ki barta a iya mu ‘din, hakan shine alheri a wajenki.. kin ji My daughter?” Amani ta ha’diye wani
abu da ya tsaya mata a mak’ogaro kafin ta sake sakin kuka, bata jin har abada zata iya rufawa Moddi
asiri, dole sai ta sanar da duniya waye shi? Uban da ya yiwa y’arsa fya’de saboda son duniya. Fateemah
ta kwantar da ita a saman gadon Didin bayan ta tilasta mata shan maganin pain reliever. Shiru ta yi
kawai sai dai ba barci take ba, sak’a da warwara zuciyarta kawai take mata. Kiran sallahr da ake ne ya
saka su Didi mik’ewa daga zaman jigum da suke suka fara shirin sallah. Sai itama ta samu kanta da tashi
ta yi sallahr….
Yana idar da Sallah ya nufi sashen Didi. Fuskarsa fayau kamar Wanda ya tashi daga zazzab’i. Fargabar jiya
ce kawai ta saka idanunsa suka fa’da ciki. A hankali yake taku hannunsa rik’e da counter yana matsawa a
hankali. Ya yi sallama cikin k’asa da muryarsa kafin ya tura k’ofar ‘dakin. Da sauri Amani ta runtse idonta
bata son ganinsa sam. Didi ma ‘d’auke masa kai ta yi, ta cigaba da laziminta tana fatan Allah ya rinjayi
zuciyarta daga tarin fushin da yake cikinta kada ta yiwa Moddibo baki. A kasalance ya zauna a k’asan
carpet d’in. Idanunsa a k’asa ya hau furta “Mun tashi lafiya Didi?” Shiru Didi ta yi, tana hak’ilo da
zuciyarta wajen ganin ta togace kanta daga samba’da wa Moddin zagi. Ya sake maimaitawa still bata
amsa masa ba har sai da Fateemah ta ji tausayinsa ta ce “Didi yana gaishe ki?” A fusace Didi ta ce
“Fateema kada kice min kina goyon bayansa? Kada kice min tausayinsa ki ke?” Fateema ta hau girgiza kai
“Ko ka’dan Didi, ai girman laifinsa ba zai bari a ji tausayinsa ba ko ka’dan, ai aikin gama ya riga ya gama
sai dai ai fatan Allah ya kiyaye na gaba…” Kallon Didi ta zuba mata ne yasa ta yi shiru sai kuma taga Didin
ta mik’e idanunta jajir a kansa ta furta “Moddibo!” Da sauri ya ‘d’aga kai yana mamakin Amon muryar da
tayi amfani da shi wajen kiran sunansa…. Bai san sanda ya samu kansa da furta “Ki yi hak’uri Didi….”
Kallon da ta masa ne yasa shi ha’diye sauran maganarsa. Kallo ne mai nuni da garga’di gare shi, a idanun
Didi yake hango yarda take jin haushinsa. Muryarta a fisge ta ce “Ba zan maka baki ba Moddi, ba zan ce
jeka ka gani ba, zan maka addu’a Allah y’a shiryeka, Allah ya dawo da kai kan tafarkin sira’dil
Mustak’ima. Amma ba zan iya zama a gidanka ba, ba zan iya zama inuwa guda da kai da matarka ba, zan
tafi zan tafi zan koma gida na idan ba ina so zuciyata ta buga ba ne, sai dai zan gaya maka zan aurar da
yaran nan zan aurar da marayun Allah, tun kafin mutane su farga su k’i aurensu, kuma tare da su zan
tafi. Allah ya shiryeka shine kawai addu’ar da zan maka.” Ta fa’di tana k’ok’ari sosai wajen ganin k’wallar
ta bata zuba ba. Moddi kasa cewa komai ya yi, to me zai ce? Yana kallonta ta fara shirya kayanta. Ya
runtse idonsa kawai yana son yi mata magana, irin maganar da zata kwantar mata da hankali, amma
harshensa ya gaza, Ya kasa bashi ha’din kai don haka kawai sai Ya kifa kansa a hannun kujera ya yi shiru
kawai. Fateemah ce ta katse shirun nasu ta hanyar furta “Amaryarsa fa Didi? Amaryar da aka ‘d’aura
musu aure? Yaushe zata tare?” Didi ta gintse fuskarta tana nuna Fateemah da yatsa ta furta “Ki shiga
hanaklinki Fateemah, ki kuma fita hanyata matuk’ar maganr Moddi ce zata ha’da ni da ke, bana so bana
so ki sake jefa ni cikin zancen Moddibo, Ya je ya yi abinda yake so, Ya aikata abinda duk abinda yake so,
na daina ba shi umarni tunda ba bin umarnin nawa yake ba.” Shiru Fatima ta yi bayan ta furta “Ki yi
hak’uri Didi.” Moddi kuma ya mik’e waya a kunnensa. Basu San me yake cewa a wayar ba don muryarsa
ta yi k’asa da yawa. Fateema dai ta bi shi da kallon k’asan ido, gefe guda na zuciyarta na jin wani irin
tausayinsa.
A bedroom d’inta Ya sameta. Tana zaune hannayenta zube a k’uncinta. Ta d’ago tana kallonsa da sauri ta
janye idonta don ba zata jure kallon birkitattun idanunsa ba, Sun canja sun zama wata kala daban mai
razana zuciya… taku Ya yi na k’asaita ya shiga cikin ‘d’akin sosai. Idanunsa a kanta ya furta “Burinki Ya
cika ko? Sai ki gaya min kuma next abinda zan yi, bana son maganar nan ta fita, ba kuma wai ina rok’onki
ba ne, Aa umarni nake baki, idan kuma kin k’i…” sai ya ciza leb’ensa ba tare da ya furta komai ba. A
fusace Safna ta ‘d’ago tana kallonsa “Idan na k’i me? Na ce idan na k’i me zaka min Moddibo? Saki na za
ka yi ko? Na San shine abinda kake so….” Sai ta tuntsire da dariya “Saki na shine abu na k’arshe da zaka
yi regretting ‘d’insa a rayuwa wallahi, don kana saki na zan bayyana wannan vedion a duniya na rantse
da Allah ba Wanda zai hana ni, a yanzu ma idan baka amince ka yi min abinda nake so ba, sai na saki
vedion nan…” Kallonta yake sosai, yana taune lips ‘dinsa. Ya sunkuya daf da ita yana furta “Me kike so na
Miki?” Cikin wata irin murya da ta yi k’asa sosai. Safna ta ji muryar na nemar d’auke mata numfashi ga
k’amshin turaren da ya baibaye mata hanci, sai ta ji tana neman ta rasa hankalinta. Sai da ta yi da gaske
sannan ta fisgo muryarta da bata da amo sam ta furta “So nake ka saki matar da ka aura Jiya…..”
32.
★★
Wani irin kallo yake mata,kafin Ya furta “Na saketa fa kika ce?” Ta ‘d’aga kai tana furta “Eh, ka saketa na
ce, idan Har kana son na rufa maka asiri…” Sai ya cije lips d’insa ya furta “Idan ina so ki tona fa?” “Kada
ka saketa, ka sha mamaki, wallahi a yau zan saki vedion nan.” Ya waro ido yana furta “Wai da gaske kike
za ki iya tona min asiri?” “Me zai hana?” Ta fa’da tana jijjiga jikinta… “Shikkenan, zan saketa, ba dai
matar da Didi ta aura min ba, ki je ki samu Didin idan ta amince min a yau ma ba sai gobe ba zan saketa,
don dama ba wani son yarinyar nake ba, sau ‘d’aya na tab’a ganinta kinga idan kika saka na saketa kin
taimaka min zama da abinda bana so…” Farin ciki ne zalla ya cika zuciyarta, ta dinga jin zuciyar na wani
irin kumbura tsabar murnar da take ciki. Ashe har yanzu ita take da Moddi ita Moddi yake so ba wata
banza ba can, ashe zata iya tursasa Moddibo Har yanzu. Sai ta samu kanta da b’acewar b’acin ranta, farin
ciki fal Ya cika zuciyarta. Sai ta mik’e kawai tana yafa d’an mayafinta ta fita zuwa sashen Didin. Moddi ya
bita da ido yana girgiza kansa. Lamarin Safna mamaki yake bashi, ta yarda take nuna son kanta
tsagwaron sa, in dai zata samu farin ciki ba ta k’i kowa ya rasa nasa farin cikin ba. Ji ya yi yana son yaga
drammerr da za’a buga da Didi da Safna don haka yaga bari Ya je, duk da idanunsa basa son ha’duwa da
Didin ba don komai ba sai don b’acin ransa da yake gani a idon nata, da gaske ya san Didi na jin
haushinsa. Sai ya cije leb’ensa hannayensa zube a aljihu ya nufi sashen Didin.
A zaune ya gansu, Fateema har a lokacin tana zaune hannayenta zube da k’uncinta. Sai ya ji tausayinta
ya mayar da kallonsa kan Amani da Imani da suka yi wani irin zuru zuru. Idanunsu Sun fa’da sun kuma
nuna alamun Sun ci kuka sosai. Ya zauna yana sakin ajiyar zuciya ba tare da ya yarda ya yiwa Didi second
look ba. Ba zai jure ba, ba zai jurewa yanayin kallon da take masa ba. Kowa Safna take kallo da take
zaune k’afa ’d’aya kan d’aya. Tana wurga musu wani irin kallo tana taunar chewingum. “Didi wajen ki na
zo.” Didi ta zuba mata ido ba tare da ta ce komai ba, don a Yanzu bata ganin lefin Safna komai ta yi
Moddi ne ya jawo mata. “Yauwa Didi, dama a kan maganar nan ne, idan Har ba so kuke maganar ta fita
waje ba, ina son Moddi ya saki matar da kika aura masa jiya….” Kowa ya ‘dago yana wurga mata wani
irin kallo. Ta girgiza k’afa tana furta “Haka nake so a yi, idan ba haka ba zan saki vedion nan wallahi a
gari, don duk abinda suka aikata jiya da y’ar cikinsa ina da recording d’insa, kamar na San akwai abinda
Imam yake aikatawa na saka k’aramar camera a d’akinsa ba tare da Ya sani ba, sai gashi kuwa ashe yana
aikata abinda nake zarginsa d’in. Didi idan baki sani ba ki sani akwai wani sirri bayan wannan da Moddi
yake aikatawa, akwai d’akin sirrinsa da baya bari kowa Ya shiga, idan kuma ya ce ba haka bane ya bu’de
ku shiga ku gani….” Wani irin kallo Didi ta zubawa Moddibo tana jin hankalinta yana sake tashi, da gaske
Moddi yana shirin bugar mata da zuciya. Moddin cikin takaici yake hararar Safna. Fateemah kuwa runtse
idonta ta yi ta dafe k’irjinta tana fitar da wani colorr numfashi. Amani kuwa ta dinga jin zuciyarta na
tsananta bugu. Idanunta akan Dadan tana son taga ko zai musa. Sai dai ko ‘d’aga kansa bai yi ba. Kan
nasa yana sunkuye a haka yake kallon kowa. “Tashi mu je ka bu’de min d’akin Moddibo, idan baka naso
yau na maka abinda baka tab’a zata ba…” Runtse idonsa Ya yi yana girgiza kai. “Ki yi hak’uri Didi, shigar ki
d’akin bashi da wata fa’ida, don Allah ki yi hak’uri.” Zubewa kawai ta yi akan kujera wannan karan sam ta
kasa togace hawayen da suke zubo mata… ta saki kuka sosai tana furta Ya Allah! Safna ta mik’e tana
sakin murmushi tana kallon Fateemah da ta zama kamar statue. Sai ta kai wayarta daidai fuskarta ta
furta “Ke kin san komai, kin san Moddi ya cusawa y’arsa k’aunarsa da sha’awarsa ta hanyar tsafi, kin ga
abinda kika gani a wayarta, sannan ga vedio, idan baku saka ya saketa ba a Yanxun nan zan saki vedion
nan a tiktok wallahi…..” Ta fa’da tana kunna vedion sannan ta shiga Tiktok. Da sauri Fateemah ta rik’e
hannunta tana furta “Moddibo saki Jameela saketa, Safna ta shirya tona mana asiri, ta shirya lalata mana
sunan family…” Moddibo ya kalli Fateemah. Ta ce “Ka saketa na ce.” Fateemah ta furta a tsawace.
Moddi ya lumshe idonsa yana furta “Na saketa…” Fateemah ta saki hannun Safnan tana sakin ajiyar
zuciya. Idonta na cigaba da zubar hawaye. Safna ta tuntsire da dariya tana furta “Ko yanzu nice da riba,
na gaya muku na zame muku k’arfen k’afa.” Ta fice tana cigaba da dariyarta, daga jinta ka san tana cikin
farin ciki. Shiru duka ‘dakin ya ‘d’auka baka jin komai sai sautin ajiyar zuciyoyinsu da suke yi a jere a jere.
Didi ce ta fara magana “Hankalinka Ya kwanta Moddi, ka saki matar da na aura maka, Duk abinda kake
b’oyewa kuma Ubangiji Allah ya tona maka asiri kwana kurkusa, idan kuwa na sameka a matsayin
matsafi Wanda Ya yi ku’di ta hanyar tsafi wallahil azeem ba ni ba kai, Fateemah ki zama shaida…”
Fateemah ta lumshe ido bayan jin sautin bugun k’irjinta Ya tsananta. A idanun Didi ta dinga ganin duk
abinda ta fa’da gaskiya ne Har k’asan ranta. Don haka ta mik’e zuwa gabanta ta durk’ushe murya a k’asa
ta furta “Ki yi hak’uri Didi.” Wani kallo ta mata da yasa Fateemahn ta ja baki ta tsuke tana matsa yatsun
hannunta. “Kada ki ce min komai Fateemah, duk abinda Ya faru ace kin b’oye min? Kin san abubuwa da
dama amma kika rufe min? Kina tunanin gata kika yiwa Moddibo, y’ar cikinsa fa? Da kin gaya min
tuntuni da abin bai kai haka ba ai, baki kyauta min ba Fateemah kuma ina fushi da ke.” Fatima ta saka
kuka tana kama hannun Didin ta furta “Ki yi hak’uri Didi, Ban gaya Miki bane saboda bana son ranki ya
b’aci, kuma sai da na ja kunnen Moddibo na ce kada Ya aikata Amma sai da ya aikata, ni kaina yanzu ina
jin zafin Moddibo fiye da tunaninki, komai shi ya jawo Amma ta hanyar gudumowar Mace Mara imani,
wacce take son Ya yi ku’di ko ta wace hanya…” Didi ta mik’e tana furta “Ai ga ku’din nan ya samu, sai ta
ci ku’din shi kuma ta cigaba da walagigi da rayuwarsa…” ta shige toilet wannan ne Ya bawa Moddi damar
mik’ewa zai fice Fateemah ta bi bayansa da sauri. Jin motsin ta yasa ya juyo ta ja hannunsa “Mu je
d’akinka, ka nuna min abinda kake b’oyewa a d’akin sirrinka idan ba haka ba ba ni ba kai Moddi…” Ya ja
ya tsaya, ba tare da ya cigaba da tafiya ba, fuskarsa a tamk’e ya furta “Amma kin san ni ba yaro ba ne
ko? 38 yrs ya wuce wasa na San ciwon kai na, na San abinda zan aikata mai kyau ko mara kyau ko?”
Fateemah ta dinga kallonsa cike da mamakin furucinsa ya cije bakinsa yana furta “Tunda Ban bu’dewa
Didi d’akin can ba, bana jin zan iya bu’dewa wani don haka leave me alone….” Turus ta tsaya tana
Kallonsa. Eeh lallai da gaskiyar Safna da ta ce koma meye a cikin d’akin ba na alkhairi ba ne, tunda har
Moddi ya iya kallon k’wayar idonta ya gaya mata haka. Idanunta suka kawo ruwa tana ji Moddi ya rab’a
ta gefenta ya wuce. Sai kawai ta zame ta zauna a walk way d’in don bata jin k’afafunta za su iya
d’aukarta.
Daga lokacin gidan bai sake zama lafiya ba. Safna ce take zuba mulkin ta son ranta, Didi bata bar gidan
ba don zuciyarta ta kasa amince mata ta yi nesa da Moddi. Addu’a take masa sosai kuma tana sawa a yi
masa. Yaran gidan suka daina walwala haka jama’ar da suke cikin gidan. Kullum Amani na ‘d’aki bata ma
fitowa balle ta ga Dada Wanda kallonsa yake k’ara wutar tsanarsa a zuciyarta. Sanda aka yi sati biyu da
abin sannan Umma T wani tunani yazo mata da sauri ta mik’e jin abin yazo mata a bazata. “Idan Amani
ta samu ciki fa?” Sai ta ji fa’duwar gabanta ta tsananta ta fice da sauri ta shiga motarta. Chemist ta je ta
samu maganin da ta tabbatar zai yi flurshing marar Amanin. Wanda ba zai mata illa ba.
Daga nan gidan Moddi ta je, duk da bata son shiga gidan don yanayin Didi baya mata da’di. Su kansu
Amanin da Iman basa cikin hayyacinsu. Duk da Didi ta matsa da maganar aurensu. Mahmud D’in Umma
Dee dai shi za’a bawa saboda har yanzu su basu San abinda Ya faru ba. Kuma wata hu’du kacal aka saka.
Ba tare da Moddi ya sani ba don ko sako shi a zancen yaran Didi bata yi. Kamar ko yaushe Didi da Iman
kawai ta samu a parlorn. Ta zauna tana gaishe da Didi. Ta amsa mata cikin yanayin da ta Saba. Tana nuna
mata wasu kayan kitchen da ta fara siyawa su Amanin. Ta gani ta kuma yaba. Sai ta kalli Iman tana furta
“Ina Amani?” Iman ta mik’e sai Fateemahn ta ce mata ta dawo ta zauna zan je na ganta da kai na.
A zube a saman gadon ta ganta. Idonta a lumshe gaba d’aya ta fita daga hayyacinta kamar ba Amani y’ar
gayu ba. Ta saki ajiyar zuciya ta zauna tana saka hannunta kan gashin Amanin ta mayar da shi baya don
ya rufe mata fuska. Duk gashin a cukurku’de yake ba ya samun gyara. Amani ta bu’de lumsassun
idanunta ta zube su a kan Umma T ‘D’in. Sai ta mik’e a hankali don jikin duk ba k’wari ba wani abincin
kirki take iya ci ba. Gaishe da Umma T D’in ta yi data zuba mata ido cike da tausayi take dubanta. “Ama..
ba zaki cire damuwa daga ranki ba ko? Sai wani ciwon ya same ki ko? Dubi yarda fa kika zama?” Amani
lumshe idonta ta yi kawai tana jin dama wani ciwon zai sameta har ya zama ajalinta da tafi kowa son
haka. Hannu Umma T d’in ta saka a bakinta, hakan yasa ta bu’de ido tana kallon tafin hannun Umma T
D’in. Tablets ta gani. Umma T ta ce “Bu’de ki sha, yanzu abin yazo min kada mu je ko kin samu ciki mu
shiga uku, gwara tun wuri a koro duk abinda yake cikin mahaifar.” Zuciyar Amani ta dinga wani bugu. Ta
dinga jin a zuciyarta tabbas da zata samu ciki ba abinda zai hana ta bar shi ba don komai ba sai don ta
tonawa Dada asiri, don ita Har a lokacin ba wai ta hak’ura ba ne, tana dai kallonsu suna budirinsu da son
rufawa Dada asiri, amma a zuciyarta tana jin ba afuwa tsakaninta Dada tilas Ya girbi abinda ya shuka. Ba
zata so ta samu ciki ba balle ta sake b’atawa kanta suna duk da a wautar ta hakan shine abinda ya
kamata. “Ki sha” Fateemah ta furta tana tura mata tablets ‘din. Sai ta sha ‘din zuciyarta tana addu’ar
Allah yasa bata samu cikin ba. “Ba zai miki illa ba, amma nan da 1 hour na San za ki fara bleeding Wanda
zai
Zama period d’inki na San shikkenan mahaifarki ta wanku.” Amani ta lumshe ido kawai tana d’aga kai.
Umma T ta zauna tana mata nasiha game da Dada sai ta ji zuciyarta ta ‘d’an samu sauk’i. Sai kuwa ga
mararta tana mur’dawa ka’dan. Kamar wasa sai bleeding. Umma T, ta ce “To Alhamdulilah hankalina ya
kwanta. Sai maganar karatunku na gayawa Mahmud dole zaki fara karatu da zarar an fara next session a
Sky Line.” D’aga kai kawai Amani ta yi tana mayar da kanta saman pillow don ita yanzu bata jin tana da
wani buri a duniya. Sai da marar ta lafa mata sannan Umma T ta tafi gida.
A kwana a tashi zuciyarta ta fara sanyi, Har ta koma walwalarta kamar da, suka cigaba da soyayyarsu da
Mahmud, kan dole ta cusawa kanta son sa, don ko bakomai tana jin auren shine rufin asirinta. Duk da
bata San me zata cewa Mahmud a sanda zai kusanceta ya jita ba budurwa ba. Wani kallo zai mata shine
abinda yake ‘d’aga mata hankali. Dada tun bayan faruwar abin bai fiye zama a k’asar ba, ga wani
arzikinsa da yake sake bunk’asa kullum yana jirgi daga can k’asar zuwa can. Don haka sam bai San abinda
ake shiryawa na auren su da Mahmud ba, Didi bata gaya masa ba kamar yarda ta ja kunnen y’ay’anta
akan kada kowa ya gaya masa. Da Umma D, ta tambayi dalili sai ta ce mata saboda Moddi ba ya son a yi
auren nan kusa, ya fi son yaransa su yi karatu.” Da wannan ta kashe bakin Umma D, don itama yanzu ba
abinda take buri irin auren Mahmudu da Amani ba don komai ba sai don ku’din Moddi da take gani,
Moddi ba shi da magaji idan har Mahmud ya auri Amani ta San sune da riba. Haka Safna ma bata San me
suke shiryawa ba. Ita yanzu hankalinta a kwance yake tana samun ku’di irin ku’din da take so. Burinta ya
cika Muhammad Alwan ya cikata da naira. Ga Moddi ma yana sakar mata ku’di duk da bashi da lokacinta
don ya yi keeping kansa busy.
Ranar da Amani ta san tana da ciki a ranar saura sati biyu auren su, kuma a ranar Didi ta sanar da Moddi
zata aurar da su Amani. Runtse idonsa kawai ya yi yana mamakin abinda Didin ta ce sai dai bai furta
komai ba, don ba’a ba shi damar furtawar ba. Yana kallo ta mik’e ta fice daga parlorn sa. Sai kawai ya
cusa hannunsa cikin sumar kansa yana fisga ka’dan ka’dan…
Wannan shine abinda ya faru….
★★★★
An dawo labari…
Cikin dare Amanin ta dinga jin motsi a ‘dakin da take kwance a asibitin. Ba barci take ba hakan yasa ta
bu’de ido tana kallon mutanen da suka shigo cikin d’akin jikinsu sanye da black wears… fuskarsu a sink’e
cikin face mask. Tana kallo suka gudawa duka mutanen d’akin wata powder. Tana shirin ihu itama suka
busa mata… daga nan bata San me Ya faru ba. Sai bu’de idonta ta yi ta ganta a wani irin d’aki……
JIKAR NASHE
✍🏽
Saura 2 pages a gama book 1. Shine kuma free. Don samun cigaba ki tura 500 ko 1k don shiga aji na
musamman ta wannan account D’in. 2118666253 UBA.
HADARIN GABAS YANZU AKA FARA!HADARIN GABAS…..👌
33.
08033748387.
Ware idonta ta yi sosai tana duban babban bedroom d’in, da ya sha Kayan more Rayuwa masu
azababben kyau. D’akin banda fitar da wani irin sassanyan k’amshi ba abinda yake yi. Ta dinga bin d’akin
da kallo tana mamakin ina ne nan? Bata samu amsa ba kasancewar ba kowa a wajen. Ta mik’e tana jin
yarda kanta ya wani irin sarà mata kamar zai fa’do, hakan yasa ta rik’e kan nata tana cije bakinta ka’dan.
Ta koma ta zauna don ba zata iya tafiya ba, wani irin ciwon kai take ji ga mararta data matsa mata da
ciwo. Tsawon mintuna tana zaune a gefen tattausan gadon ba tare da ta San abin yi ba. Sai ta dinga jin
motsi alamar ana bu’de k’ofar d’akin. Ido ta Ware ganin wacca ta shigo. Mace ce cikin kamilalliyar shiga
sai kallonta take murmushi fal fuskarta ta furta “Kin tashi?” Madadin Amanin ta amsa mata sai ta d’auke
kanta, zuciyarta na wani irin bugu ta furta “Ina ne nan? Wa ya d’auko ni daga asibiti ya kawo ni nan?”
Girgiza kai matar ta yi tana furta “Sanin ba shi da wani amfani, don haka gwara ma ki daina tambaya ki
fuskanci abinda yake gabanki, Uwargida ta ce a yi Miki duk abinda kike so, mu lallab’aki tamkar
sarauniya don haka yanzu zamu cigaba da bin Umarninki…” “Uwargida?” Amani ta furta cikin sigar
tambaya. Matar ta sake sakin murmushi ta furta “K’warai kuwa, na San baki Santa ba, amma nan gaba
ka’dan za ki Santa, ta ce tana gaisheki ki kuma kula da kanki da abinda ke cikin ki, don a yanzu bata da
wani abu mafi soyuwa da ya zarce ke da ‘d’an cikinki a duniyar nan….” Hannu Ama ta saka ta Shafa cikin,
zuciyarta na wani irin wuntsilawa bata so ta gasgata abinda yake ranta, amma tabbas ko ta k’i ko ta so
dole ta yarda Dada ya siyar da ita, Ya kawo ta inda za’a tsafaceta a tsaface d’an cikinta…sai ta dinga jin
wani irin takaici zuciyarta ta dinga zafi. A zafafe ta kalli matar ta ce “Idan burinku d’an cikin, ku cire shi ku
bar ni naje na yi rayuwata kamar yarda kuke so…” “Ba hurumina bane wannan…” Matar ta fa’da tana
sakin dariya. Sai kuma ta jawo food warmers masu kyau ta shiga zuba lafiyayyen abinci a cikin plate ta
tura gaban Amani. Kallon abincin ta yi kafin ta furzar da huci. “Ba zan ci ba, ki d’auke daga gabana.” Bata
bi tata ba ta fice ta bar mata d’akin. Amani ta yi saurin mik’ewa zuwa bakin k’ofar. Sai ta tarar k’ofar irin
mai thumbprint ce dole ba zata iya fita ba komai zata yi. Hawaye ya zubo mata, a hankali ta zube a
saman tattausan carpet ‘din tana sakin kuka. K’amshin abincin ya dinga rinjayar yunwar da take ji don
haka bata San sanda ta ja plate D’in ta fara ci ba. Ita kanta ta manta yaushe rabonta da abinci don haka
ta zage ta ci abincin sosai. Ta kuma sha sassanyan kunun ayar da aka ajiye mata.
_______
Sai da gari ya yi haske sosai sannan Iman ta farka daga sumar da ita da aka yi a d’akin asibitin, aka sakata
barcin dole. Su Didi da Umma T, ta fara kalla kafin ta mik’e tana jin kanta na wani irin sarawa. Bu’de ido
ta yi ganin agogo Ya nuna har k’arfe 9:00 ta fara tunanin wani irin barci suka yi, don dai bata jin duka
mutanen d’akin sun yi sallahr asuba, idan kuma Sun yi me yasa ita basu tashe ta ta yi ba. Saman gadon
Amani ta kalla sai ta ga wayam. Tunaninta tana toilet sai dai duk zaman jiran da ta yi, ba Amani ba
labarinta. Da sauri ta mik’e ta isa bakin toilet d’in tana zabga kiran Amanin jin shiru yasa ta tura k’ofar
toilet D’in taga wayam. Da sauri ta dawo ‘d’akin idonta Ya hasko mata takarda. Ta isa da sauri ta fara
karanta takardar tana jin bugun zuciyarta na k’ara gudu ganin abinda yake cikin takardar. “Kada ku neme
ni, ba zan dawo ba, na yi nisan da ba zaku tab’a samu na ba, ba zan iya zama ba, ba zan iya cigaba da
rayuwa da ku ba…” Ta dinga kallon rubutun tana son ta tantance na Amanin ne ko na wani daban.
Idonta ya fara zubar da ruwa. Bata san sanda ta k’walla ihu ba. A razane Umma T, ta farka kafin Didi ma
ta farka. Suka furta “Lafiya Iman?” Takardar hannunta ta nuna mata tana furta “Ama…Umma T, ta gudu
ta tafi ta bar mu.”
Umma T, ta zauna turus a saman gefen gadon dafe da k’irjinta da ya matsanta mata da bugu. “Kira
wayarta Imaan, kira mu ji idan Har wayar na yi zan saka a yi tracking d’inta duk inda take.” Iman ta yi
saurin d’aukar wayar ta fara kira sai dai me, wayar Amanin tana d’akin tana ringing alamar bata tafi da
ita ba. Umma T, ta runtse idonta tana jin tashin hankalinta na sake girmama, ina Amani zata tafi? Wace
rayuwa zata je ta yi shine abinda ya tsaya mata a rai. Didi kuwa ba bakin magana don maganar ma ta
d’auke sai bin su take da ido cikin tashin hankali. Turo k’ofar da aka yi ne ya saka su juyawa gaba ‘d’aya.
Ya shigo cikin d’akin fuskarsa ba yabo ba fallasa. Sai zabga k’amshi yake kasancewar garin sanyi ne,
jikinsa sanye yake da riga da wandon jeans sai jibgegiyar rigar sanyi a jikinsa, hannayensa sanye cikin
aljihun rigar. Umma T ta d’auke kai daga kallonsa. Har cikin d’akin ya shiga yana kallonsu da yanayin
tambaya a idonsa sai dai ya kasa bu’de baki ya yi tambayar. A zafafe Umma T ta ce “Hankalinka ya
kwanta ko? Ka Yi ruining rayuwar Amani, ta tafi ta shiga duniya tunda hakan ka zab’ar mata.” Ya waro
ido yana furta “What?” Fateemah ta yi tsaki tana furta “Ai na San ka ji sarai abinda na ce, Amani ta tafi,
ba irin kunnenka da ban ja ba Moddi amma sai da ka aikata abinda ka so, yanzu me gari ya waya? Me
kake so muce da mutane?” Shiru ya yi yana taune lips d’insa, yana danna waya sai kuma kamar Wanda
aka ce tashi, ya tashi da sauri ya nufi waje wayar a kunnensa… “ Fateemah ta bi shi da kallo idanunta har
yaji suke saboda hawayen da Moddibo yake saka ta. Didi ma binsa ta yi da kallon don ita yanzu ko
magana bata iya yi ciwon hawan jini ya saka muryarta ta karye… Iman kuwa haushin Dada kamar ya
kasheta abinda ta lura da shi kamar bai damu ba, kamar ba abinda ya dame shi da tafiyar Amanin, tunda
burinsa ya cika..
Yana fita ya shiga motarsa, tsabar turirin da zuciyarsa take masa ne yasa ya kasa driving d’in ya zubawa
wayarsa ido. Still numberr Alwan ta k’i shiga. Taune lips d’insa kawai yake yana Jin kamar ya rufe ido ya
gan shi a Abuja. Kamar wasa a karo na barkatai wayar ta shiga sai dai instead of Alwan d’in ya yi picking
sai bai yi ba, ya turo masa text message “Ka daina kira na, don ba zan amsa ba, ka gama mana aikin mu
bamu da wani sauran business da kai… yarinya kuma tana hannun mu.” Moddibo ya waro ido yana sake
kallon message ‘din mai hakan yake nufi? Alwan ya yaudare shi kenan? Har Abuja ya je Amma an sanar
masa Alwan baya nan. Bai dawo daga wancan firgicin ba wani message ‘din ya shigo masa…. “Amani
bata Nigeria Imam, kada ka yi wahalar nemanta zamu dawo da ita da zarar mun samu abinda muke so,
Nima kuma ba zaka sake samu na ba…..” da k’arfi Moddi ya ce “Don’t Alwan, Don’t ba haka muka yi da
kai ba…” ya fa’da a zafafe kamar Alwan ‘din yana gabansa. Ya tura masa message amma bai tafi ba, da
alama da gaske Alwan ya daina aiki da layin. Me kenan ya aikata me ya shiga Kansa da ya aikata komai
ba shaidu? Me zai ce da Didi wani bayani zai yi musu? Dole ne ya yi shiru kawai da bakinsa… ya dinga
cijen leb’ensa yana Jin kwanyar Kansa kamar ta tarwatse… ba kowa ya jawo masa wannan matsalar ba
sai Safna… ta ina zai fara? Kiran numberr Alwan yake amma still wayar bata shiga. Ya kifa kansa kawai a
saman sitiyarin motar yana sakin huci a hankali. A haka ne yake pretending kamar bakomai, kamar ba ya
Jin komai a zuciyarsa Amma shi ya San abinda yake zuciyar tasa… kamar an tsikare shi, ya sake fincikar
motar da mugun speed. Allah ne ya kiyaye, Allah ne kuma ya kai shi gida lafiya… ko motar bai rufe ba ya
fito ya nufi cikin gidan…. A bedroom ‘dinta ya dinga jiyo hirarsu da dariyarsu basu San da zuwansa ba shi
yasa suka cigaba da hirar cikin ‘daga murya. Boss lady ta ce “Kice dai gida ya zama naki, kai Safna kin iya
tsiya, ya aka yi wai aikin ya ci har haka?” Ba za ki gane ba Na’ima, bafa k’aramar tsanar yarinyar nan na yi
ba, duk wani aiki da na yi a kanta baya tafiya min successfully. Ba k’aramin asarar ku’di take saka ni ba,
yarinya sai ka ce aljanna. Alwan shine tsani na na cikar buri na, da abinda ya bani na yi amfani, na saka
mata a furar da na san tana sha duk dare, na san Didi bata Shan sugar don haka mazubin da ake zuba
mata daban ne, a cikin na Didin na saka maganin barci, shi kuma Imaam a kettle ‘din shayinsa da yake
sha duk dare kamar ibada anan na zuba maganin da na karb’o wajen bokan, Wanda ya tabbatar min in
dai suka sha a tare sai sun kusanci juna, koda ba’a cikin hayyacinsu ba ne, na kirkirarwa kaina ciwon
k’arya don kawai na cika buri na… sai gashi komai successfully, ai ina ta jira ki dawo daga South Africa ki
sha labari. Zancen da nake miki suna can har tsohuwar zube a asibiti sakamakon bayyanuwar ciki a jikin
yarinyar, cikin da na tabbatar koda tsiya koda tsiya tsiya sai na zubar da shi….” Da sauri Dada ya ja baya,
yana k’ok’arin controlling zuciyarsa… Ashe Safna ce da wannan mugun aikin, yaransa suke zargin shi ya
saka musu magani suka kusanci juna. Ya dinga jin jiri a Kansa fisgar leb’ensa kawai yake, yana k’ok’arin
danne b’acin ransa, bai kamata ya nunawa Safna ya ji komai ba, zai yi maganinta a lokacin da bata
tsammani ba, shi yanzu burinsa ganin inda Amani take. Don haka ya shige part ‘d’insa hankalinsa a
tashe, duk wani layin Alwan da na Boss ‘d’insa ba Wanda bai kira ba sun k’i shiga…
★★
A karo na biyu ta sake Jin motsi a bakin k’ofar d’akin… da sauri ta gyara zamanta don wannan karan kam
ta shirya fita daga gidan koda hakan yana nufin sai ta sumar da mai kawo mata abincin ne. A lissafin ta
kwananta biyu a gidan ko wanka bata yi ba, ba kuma ta damu ta yi ba duk da nacin matar da take kula da
ita. Ta d’auki k’ullin yajin data b’oye a hannunta ta tsaya da shirin ko ta kwana. Ana bu’de k’ofar ta nufi
kan Wanda ya bu’de k’ofar da niyyar ba’da masa yajin sai dai da sauri ta ja baya tana Ware ido ha’de da
nuna Wanda yake tsaye a bakin k’ofar murya a sark’afe ta furta “You?”
34.
NAZEEFAH SABO NASHE★✍️
08033748387.
Lumshe ido Alwan ya yi yana d’aga mata Kai ya furta “Yes Me…” Sai ta zauna jikinta na rawa ta furta
“Uncle kai ka kawo ni nan?” Ya ‘d’aga mata kai yana cigaba da fa’din “To save your life from danger ba.”
Sai ya zauna idanunsa a kanta yana kewayeta da wani irin kallo da ta kasa fassara shi. “Akwai dalili babba
na kawo ki nan, dole zan nesantaki da jama’a gudun idon mutane a kanki, zaki haihu anan ba tare da
kowa ya san abinda ya faru ba, Boss zata karb’i Babyn ta rik’e ke kuma sai a samar miki admission ki tafi
karatu bayan kin je kin yi sallama da su Didi. Abu guda da zan gaya Miki ki aikata duk abinda aka
umarceki bana son musu, idan ba haka ba komai zai iya faruwa, bana son tsiwa bana son rashin kunya
kin ji ko?” Da k’yar ta tattaro nutsuwa ta saka a fuskarta tana Jin yawun bakinta na son d’aukewa. Ta
furta “Ni dai Uncle ka mayar da ni, na San Didi da Imaan suna can hankalinsu a tashe…” “Da kuma Dada
ba.” Ya furta yana kallon cikin k’wayar idonsa with a smile kwance a fuskarsa. Ta turo bakinta tana Jin
wani b’acin rai a zuciyarta bata son zancen Dada da duk abinda ya dangance shi. “Ni Ban ce maka Dada
ba..” ya sake fad’ada dariyarsa murya a k’asa y’a furta “But Why? Dada kuma ya damu dake fiye da zaton
ki, banda ma damuwar da yayi da ke ‘din da tuni wani zancen ake ba wannan ba…. Tun jiya yake kirana
don ma na yi blocking line d’insa, amma me Dadan ya Miki ba kya son zancensa?” Ta lumshe idonta tana
Jin zuciyarta na sake nauyi da k’yar take fusgar numfashinta ta furta “I hate him…” sai ta danne lips D’in
kalar yarda Dadan yake yi.
Alwan ya tuntsire da dariya yana furta “Like daughter like father, so duk kin ‘debe wannan halin cije
leb’en nasa…” Ta sake turo Baki tana furta “Ni bana Kama da shi…” “Ni ban ce kina Kama da shi ba…” ya
fa’da yana kwaikwayon muryarta with happiness in his voice. Sai ya kalli kwanonin abincin ya ‘d’ago
kuma yana kallonta “Me yasa ba kya son cin abinci? Idan kina son fa kina son kullum na dinga zuwa,
sai kin dinga yarda ana miki duk abinda ake so, ki dinga musu biyayya idan ba haka ba….” Sai ya girgiza
kansa. Da sauri Amani ta ce “Idan ba haka ba me?” Ya ja hancinta yana furta “Idan ba haka Boss zata yi
fushi, kuma fushinta means a lot.. don haka ki kiyaye, bana son wani Abu ya samu Babyn Dada, nafi son
yarda muka d’auko ki mu mayar da ke, ba tare da ko kwarzane ya same ki ba, Boss Babyn jikinki take so
kawai sai a sallame ki, kin ga ba Wanda zai San kin haihu ko?” Ta wani irin waro ido, tana kallonsa ta
furta “Me zata yi da shi?” Ya bu’de hannunsa ya wara su alamar he don’t know. Sai ta turo bakinta tana
furta “You meant zan yi five months anan kenan?” Ya ‘daga mata Kai yana furta “Sure, after kin haifi
Babyn za’a mayar da ke wajen Dadan ki…” Sai ta saki kuka da k’arfin gaske. Alwan ya yi saurin kallonta
yana furta “Oh sorry, Ban sani ba Nima ban sani ba, idan kika yi musu biyayya zasu bari ki tafi, kin San ina
nan ko? Zan dinga zuwa kuma, ba zan bari a cutar da ke ba…” ta ji wani relief a ranta. Ta San Alwan kam
yana son su, Don idan suka yi tafiya da shi ba abinda ba ya siyar musu, yana kula da su sosai. “Anan ka
ke?” Ya d’aga mata kai “Aiki nake ma Boss…” “Wai wacece Boss ‘din nan?” Alwan ya yi dariya yana furta
Zaki ganta as soon ta dawo daga tafiyar da ta yi… kina so ki ganta ne?” Amani ta ‘daga Kai tana amsar
plate ‘din da ya cika mata da abinci. Sai ta samu kanta da cin abincin sosai ko don yana ta janta da hira
ne. At last ta saka hannu zata ‘debi abincin sai taji wayam. Ta yi saurin kallon plate ‘din tana waro ido.
Shima Alwan waro idon ya yi ya ce “Duka kika cinye?” Kunya ta kamata ta yi saurin sunkuyar da kai.
Alwan ya yi dariya yana janyo leda ya tura mata a gabanta. Chocolates ne da Ice cream masu mugun
tsada. Farin ciki ya bayyana a fuskarta sosai don ta yi missing ‘dinsu. Da sauri ta ja robar Icecream ‘din
mai flavor ‘din chocolate ta fara sha. Tana furta “Thank you Uncle…” Alwan ya saki ajiyar zuciya yana
mayar da fuskarsa serious face ya furta “Kina so na cigaba da zuwa?” Ta d’aga Kai. “To ki dinga yin duk
abinda aka saki, kin ji? Bana son musu kuma ko me aka baki ki ci, a yanzu dai ba zasu cutar da ke ba, don
ba su d’auko ki don haka ba, but idan kika musu taurin Kai zasu iya cutar da ke.” Hawaye ne yazo idonta
ta yi saurin Kama hannunsa tana girgiza kai. Don’t live here Uncle, ka zauna please…” ya duba watch d’in
hannunsa yana girgiza kai “I have a meeting, but bari na kunna Miki kallo akwai Korean movies da Indian
movies ki kalla zasu dinga d’auke miki kewa…” ta bi babbar Wall Tv ‘din da kallo ita ta manta ma da wani
zancen kallo saboda tashin hankalin da take ciki. Sai ta ji wani relief ganin Uncle Alwan yasa ta ji ta samu
nutsuwa sosai, a yarda ta ‘d’auke shi kuma a inda yake mu’amalantar su sai taga kamar ba zai cutar da
ita ba. Ya kunna mata kallon sannan ya fita bayan ya ce mata ta yi wanka. Bata yi musu ba kuwa yana fita
ta mik’e ta shiga wankan, don ita da kanta ta san tana buk’atar wankan a yanayin yarda take Jin jikinta.
Wanka ta yi sosai a ha’dadden toilet ‘din. Kuma ta samu Skin routine masu kyau sosai. Ta wanke gashin
kanta. A mirror ta tsaya tana kallon cikinta da ya fara tasawa ka’dan. Sai ta dinga Jin tausayin cikin tana
mamakin dalilin da yasa Alwan ya ce cikin kawai suke so, amma ta San ya yi haka ne don ya taimaketa,
don da kansa ya furta shi yasa aka ‘d’auko ta don baya son a San ta haihu. Hankalinta ya kwanta ta ji
bata da wata damuwa tabbas hakan shine rufin asirinta…..
Duk inda tashin hankali yake to Familyn Lami’do suna cikinsa. Ba inda basu duba Amani ba sai dai ba ita
ba labarinta. Didi kam ciwo ya sake rikicewa, ga Umma D data saka su a gaba da tijara iri iri, tana furta
“Ashe citata aka so a yi, shi yasa aka dinga cusawa ‘dana ita, to yanzu kam Asiri ya tonu, ai na San za’a
kai ga haka, wannan dukiya ta Moddi ai abin a binciki hanyar da ya samu ne, ga abinda sangarcin da kuka
masa ya janyo, sannan ake tunanin na rufa masa asiri bayan Allah ya tona masa….” Didi ta dinga kallonta
tana tuno sanda ta haifeta da kanta a cikin d’aki, bada haka da sai ta ce canja mata Dijatu aka yi. Hawaye
take fitarwa cikin karyayyen harshenta ta furta “Dijatu, kika furta labarin nan ga kowa Allah ya isa ban
yafe Miki ba, d’anki dai Amani ba zata aure shi ba, ba shikkenan ba…” “Bas kuwa.” Fateemah ta furta
zuciyatta cike da jin haushin y’ar uwarta. Dijatu ta watsa mata wani kallo ta furta “Eh Mahmud ba zai
aureta ba, ke ki aura mata wani cikin y’ay’anki, kinibabbiya kawai.” Fateemah ta sauke wani murmushi
tana furta “In dai ni na haifi yara na kuwa kuma na isa da su zaki sha mamaki…” fa’da fa ya kaure a
tsakanin su. Moddi yana ji ya lumshe idonsa kawai ya yi shiru. Sai yamutsa sumar kansa yake zuciyarsa
na fitar da wani irin hucin turiri. Idan har ya ce zai bu’de bakinsa ya yi magana abinda zai fa’da ba zai
zama mai sauk’i ba, zai kuma iya yiwa Dijatu mugun duka idan ya bu’de idonsa ya ganta. Shi yasa ya rufe
idon ruf. Shi duk ba wannan ne a gabansa ba ina Amani ta shiga shine tambayar da yake wa kansa. Ina
Alwan ya kai ta. Furucin Didi shi ya togace Dijatu daga yama’di’di da zancen, sai dai an ce zancen duniya
baya b’uya don labari sai ya fara baza gari da ka’dan ka’dan.
★★★★
Ita ka’dai take juyi a saman gadon. Bayan shigar Dada toilet ya kuma gaya mata ta shirya zasu Paris.
“Duniya sabuwa!” Ta furta cikin wata irin murya mai nuna zallar farin cikin da take ciki. Komai yazo mata
a sauk’i burinta ya cika. Amani ta bi duniya. Dama yarinyar ce take togace ta da komai. Don ba k’aramin
shakkar yarinyar take ba. “Y’ar banza mai kafaffar zuciya, yau kema kin bi Uwarki…” ta furta tana sakin
dariya. Imaam kuma shi da aure har abada. Sai ta sake jin wani relief a zuciyarta. Fitowar Moddi ce yasa
ta ta yi shiru ta dawo cikin hankalinta ta dinga binsa da kallo tana son furta abinda ke k’asan ranta, ta
wani gefen tana shakkarsa. Mik’ewa ta yi ta isa wajensa tana karb’ar lotion ‘din da yake shafawa cikin
yaudara ta dinga Shafa masa. Murya a k’asa ta furta “Amma idan mun je, this time zaka
Amince naga Doctor Akan maganar rashin haihuwar nan…” D’auke kansa ya yi kafin ya furta “No need…”
da sauri ta kalleshi cikin harzik’a ta furta “Wai me yasa Moddi? Me yasa duk sanda na maka magana
akan matsalar rashin haihuwarta sai ka ce wani No need? So kake sai na wuce haihuwar? Ya ‘d’ago ya
kalli cikin idanunta. Sai Ya saki murmushi yana furta “Ba zaki tab’a haihuwa ba…” Da sauri ta saki lotion
‘din a k’asa jikinta na rawa ta furta “Saboda me?” Ya lumshe idonsa yana fusgar lips ‘d’insa ya furta
“Saboda na bada mahaifarki Safna, na bayar da mahaifarki a lokacin da kika umarce ni komai su Alwan
suke so na amince ciki har da ran Uwata, y’an uwana, da yara na, sai abin yazo min da sauk’i don basu
nemi komai ba sai mahaifarki ni kuma take na basu, saboda kince ana yin komai saboda ku’di…..” Ya
fa’da yana ‘dage mata gira guda. Wani irin tashin hankali ta shiga, tashin hankalin da har ganinta ya
‘d’auke na wuncin gadi, ga wani irin zufa da take zubarwa zuciyarta sai fisga take. Bata San sanda ta
cakumo Moddi ba tana furta “Muguntar da ka min kenan?” Ya ‘dan waro ido yana furta “Na miki ko kika
ma kanki? Ku’di kike so kuma kin samu, ina da ku’din da har ki Mutu ba zaki gama cin su ba. Kwanciyar
hankali dai kika saka muka rasa…. Don’t blame, blame yourself…” ya fisge rigarsa ya fice ya bar mata
masifaffen k’amshin turarensa “6;00 pm… jirginmu zai tashi.” Ya furta yana rufo d’akin da k’arfin gaske.
Buguwar k’ofar ya yi daidai da sake buguwar zuciyarta da k’arfin gaske bata San sanda ta dafe zuciyar ba
tana sakin kuka. Me take shirin ji? Abinda Moddi ya yi mata kenan, tana ta sak’ar yarda zata samu
haihuwa sai yazo mata da wannan banzan zancen, har tunani ta fara yi ko cikin k’arya zata k’irk’ira ta
siyo jariri a asibiti, Ashe shi ya Riga ya siyar da mahaifarta ba zata tab’a ganin gudan jininta ba har abada!
★★★
Amani ta samu nutsuwa sosai ta daina fargabar komai, don ba taga alamar cutarwa daga ahalin gidan
ba. Ta sake wani irin kyau saboda komai aka kawo mata tana ci tana gyara jikinta da kayan gyaran jiki da
suke zube a toilet ‘din. Fatarta ta sake fresh kuma Alwan kullum yana tafe wajen ta yana kula da ita
sosai. Kyau fa kam iya kyau ta yi sha ga na ciki ga na zama waje ‘daya. Akwai abubuwa da yawa da idan
suka bata kawai sha take ba tare da ta tambayesu na menene ba. Kyau kuma ta sake yinsa sosai. Boss ce
dai bata tab’a ganinta ba don an sanar da ita bata gari tana Paris. Yau ma tana zaune Sadiya mai kula da
ita ta shigo. Waya a kunnenta tana sakin dariya k’asa-k’asa ta furta “Ma’am ga ajiyarki, tana nan lafiya
sai ma kyau da ta k’ara…” ta sakawa Amani wayar a kunnenta. Sannan ta juya ta fita daga d’akin. Amani
ta yi shiru bata ce komai ba a cikin wayar kamar yarda Boss itama ta yi shirun… sai can Amanin ta ji ta
saki ajiyar zuciya tana furta “Ama… tana kan line?” Aman ta ‘d’an cije bakinta tana jin Voice ‘din matar
ya cika kunnenta muryar y’an gayu sosai. “Kina ji na?” A hankali Amani ta furta “Yes Ma’am.” Matar ta
saki dariya tana furta “Ke ma Ma’am ‘din zaki kira ni? Whatever dai ki shirya gobe za’a kawo ki waje na.
Zamu ga juna gobe, hope Baby na ya lafiya?” Amani ta saka hannu ta Shafa cikinta, sai dai bata ce komai
ba. “Ki shirya Sosai Sadiya zata baki kaya masu kyau ki saka, don gobe zaki San dalilin da yasa nake
bibiyar cikin ki, zaki ha’du da mutane ki yi shiga mai kyau, bana son Gardama…” Amani haka kawai ta ji
gabanta ya fa’di kafin ta yi wani furuci an katse kiran. Tabi wayar da kallo tana kallon rututun Numbers
‘D’in da aka kira da su. Da alama Boss ba y’ar Nigeria ba ce don muryarta bata mata Kama data y’an
Nigeria ba. Karyayyiyar Hausa take, mai caku’de da wani irin English mai da’din saurare. Sai ta ajiye
wayar tana sakin ajiyar zuciya. Turo k’ofa aka yi Sadiya ta shigo fuskarta still da murmushi ta ce mata
“Akwai Wanda suka zo zasu miki predicare da manicure, zaku ma a Miki gyaran gashi…” Amani kallonta
kawai yake kafin ta furta “Ina son ganin uncle.” Sadiya ta San wa take cewa Uncle don haka ta ce “Baya
k’asar, zasu dawo da Ma’am gobe, saboda suna da taro….” Amani ta bita da kallo kawai har masu gyaran
jikin suka shigo. Cikin babban toilet ‘din akwai komai da suke buk’ata wasu kuma Sun zo da su don haka
suka fara aikinsu kawai. Sai ga Amani ta fito ta sake wani masifaffen kyau. Duk da cikinta watanninsa
biyar Amma bai fito ba, ya dai ‘dan tasa ka’dan. Jikinta ya yi wani irin soft and silk kamar na jarirai. Bin su
take kawai da kallo kawai don Boss zata da ita taro sai an mata wannan irin gyara kamar wacce bata
wanka…
Kashegari kuwa da wani irin fa’duwar gaba ta tashi. Don haka har yamma tana na’de a gado. Sai da aka
ce ga mai shirya ta tazo sannan ta mik’e. Ta yi wanka aka kuma shirya ta cikin rantsatstsen Hkg lace. Aka
mata Light make up. Sannan around 5:30 Sadiya ta ce ta fito su je, motocin da zasu kai su airport sun zo.
A airport taga Uncle Alwan Amma bata ga Boss ba. Don haka da sauri ta isa wajenta sai Ya mata alamar
da su tafi cikin jirgi kawai. Haka ta saka k’afa ta bi shi sai a sannan ta San a Abuja suke zasu tafi Kano… ta
dinga Jin dama Alwan ya kaita gidansu sai dai bata da halin tambaya.
Babban hall d’in Event D’in ya cika mak’il da manyan mutane. Haka kawai Amani ta dinga jinta
Uncomfortable don haka ta cafki hannun Sadiya da take kusa da ita ta damk’e. Tana kallon yarda
mutanen wajen suka sha kwalliya, ba Wanda ta sani a wajen, banda Sadiya da Uncle Alwan. Sai ta dinga
Jin fargabarta tana k’aruwa ta yi saurin jan mayafinta rufe fuskarta. Bata San da shigowar Boss ‘d’in ba,
ta dai ji ki’dan Band ‘din ya canja sai kuma Mc ya dinga kwararaton shigowar mai girma shugabar taro.
Ta ‘d’an bu’de idonta tana kallon Hamshak’iyar matar mai masifar kyau da ita… suka ha’da ido matar ta
sakar mata murmushi tana zama a wajen da aka tanada don zamanta. Aka cigaba da gudanar da taron
yarda ya kamata kafin Boss ta amshi mic D’in. Cikin muryarta mai bayyana ajinta ta furta “Mak’usidin
wannan taron don ku taya ni murnar ha’duwa da gudan Jini na a yau da nayi bayan d’aukar tsawan
shekaru ina gujewa ha’duwar mu. A yau nake son nunawa jama’a ita tare da sanar da su auren ta da aka
‘d’aura da Uban rik’onta Imaam Moddibo…. Ta fa’da tana nuna Moddi da Safna da suka shigo a lokacin
bayansu y’an Uwan Moddi ne da Didi da Imaan. Boss ta sake furta “Thank you Moddibo come and meet
your Wife Amani Moddibo………
Anan Book 1 ya k’are don samun cigaban book 2 a biya 500 kacal cikin account 2118666253 UBA aji na
musamman 1k.
HADARIN GABAS….. yanzu aka fara zubar ruwansa kuma yana gaba. Shin wani irin zama za’a yi tsakanin
Moddin Didi da Amanin Dada? Wacece Boss shin ko dai y’ar riga ce take raye? Idan kuma y’ar rigar ce da
gaske kenan da cikin su Amani ta je gidan Dada? Wai ya abin yake ne? Don samun amsa ku siyi Book 2
Wanda zai sauka a telegram 😀
JIKAR NASHE
✍🏽
Nimcyluv
Ayshacool
Zee kumurya 🙏