Posted on October 23, 2015 by mamanshakur
[03/09 7:56 AM] Aishat muh’d:
Dattijuwace dan zatakai kimanin shekara 56 nagani rike da bulala a hanunta tataho
sadaf sadaf dan kar yarinyar dake wasa da wasu yara a garden taganta ,jikake zui
zui zui dattijuwar nan na tsulama yarinyar bulala yarinyar tana ihu Ammi dan Allah
kiyahakuri wlh bazan karaba tacigaba da zuba mata bulalan saida tai ma ishi sanan
ta kyaleta taja hanunta oya muje kiyi sharan danasaki Ammi taja hanunta juyowan da
yarinyar zatayi kawai taga Amina namata gwalo ai azuciye ta fizge hanunta daga
hanun Ammi takoma wajen ta dunga dukan amina da sauri Ammi tayo wajen tace wato ke
Lu’u Lu’u bakijiko tana dagowa taga Ammi tayo wajen tasaki amina taruga aguje tana
kuka Ammi ta tsaya lallashin amina ….
Tana cikin gudu Caraf taji anriketa dagokan da zatayi taga Yaya Ammar ne ji tayi
cikinta yay gululululu fitsarine kawai bata sakiba….
Maman shakur
[03/09 8:12 AM] Aishat muh’d:
malam Ibrahim da matarshi sakina sune iyayen Ameesha wanda ake kira da Lu’u
Lu’u.malan Ibrahim yanada wani aboki kud da kud mai suna malan ishak suna matukar
shiri abokan junane wanda suka taso tare sukai karatun allo tare harsukazo kowa yay
aure haka suke shiri gida dayama suke zama har Allah yabama matar malan ishaq ciki
haka suka dinga rainon ciki harya girma ranan dazata haihu ta haihu lafiya danta
namiji kakkyawa atake ml ishaq yarada mishi suna Ammar ..sakina (Ammi )sai murna
take jitake kaman danta dan ita batama taba ko barin wataba… amma bayan awa uku da
haihuwar wani irin ciwon ciki yakamata mai tsanani kafin malan ishaq da ml Ibrahim
susamo mota harta cika da kalmar shahada ml ishaq yay kuka dan yay babbar rashi
gashi tabar jariri ,Ammi itama tai kuka sosai dan tai rashin kawa haka aka gama
zaman mokoki maman ishaq ita ta karbi yaron tadinga kula dashi har yay girma yakai
shekara 5
Maman shakur
[03/09 8:23 AM] Aishat muh’d:
Lokacin da Ammar yake shekara 5 yay wayo rana kwatsam kakar tashi tadinga ciwon kai
ashe ciwon ajaline dan nata ishaq yay kuka kaman ba gobe yanzu wazai dinga kulan
mishi da Ammar kuma baiyi aureba tunane tunanin dayake kenan har hawan jini ya
kwantar da shi yadinga ciwo ml Ibrahim suke kuladashi bayan wata 5 da rasuwar
mahaifiyarshi shi yamaji sauki sundawo gida kawai yakira Ammar yazo yace Ammar kaga
daga yanzu wanan yanuna ml Ibrahim shine Abban ka yakara nuna Ammi yace itace
mamarka ka zauna dasu kayi musu biyayya kaji dana dukda yarone alokacin amma saida
yaji wani iri..ml ishaq yajuyo yakalli ml Ibrahim yarike hanunshi yace abokina
bazanyi tsawon kwanaba amma ga yarona Ammar katuna bayi da kowa a duniya saiku ku
kalanmun dashi nabakushi nakuma barmuku Amanar shi. yakalli Ammi yace hakika nasan
zaki zama uwa tagari ga Ammar danni shaidane a irin son dakike mishi ina miki
addu’a kema Allah yabaki zura’a kema kihaifi yaya dayawa tana kuka tace ameen ml
Ibrahim yadafa shi yace kadena magana haka babu abunda zaisameka saiyaji jikinshi
sanyi yajuyoshi yaga idanunshi suna kallon sama innalillahi wa inna ilaihi raji’un
shine kalmar da ml Ibrahim keta fada akakira liman akai mishi wanka aka kaishi
makwancinshi
Maman shakur
[03/09 8:35 AM] Aishat muh’d:
Haka suka cigaba da kula da Ammar..Ammi tanemi aiki cikin sa”a tasamu nani mai
wankema yara kashe a wani primary school duk wata ana bata dubu goma da kudinne
dana ml Ibrahim na tumatirin dayake saidawa a kasuwa suka hada sukasa Ammar a
private school yar dai dai bamai tsadaba yaron kuma ga kokari da hazaka….
Lokacin da Ammar yakai 8 years maman ml Ibrahim ta tada bala’i wai dole saiya kara
aure tunda Ammi bata haihuwa baiso yakaraba danshi yanason matarshi yanajin dadin
yanda suke zaman lafiya Ammi dincema ta karfafa mishi guiwa yay ma mamanshi biyayya
yakara auren bakomi ya kalleta yace ke mata tagarice Allah yamiki albarka Allah
kuma yabaki haihuwan kukan datake boyewa saida yazubo haka ml Ibrahim yadinga
lallashinta har akai auren ya auro wata hajjo .
Hajjo na zuba iskancinta amma umma bata kulata iskancinta bai karuba saida taga
tanada ciki.akwai wata rana hajjo takama Ammar taimai dukan tsiya ranan ran Ammi
yabaci da Ammar yafada mata tafita tace wlh duk randa kika kara tabamin da saina
miki shegen duka suna cikin haka ml Ibrahim yashigo Ammi tafadan mishi shima yay
mata fada sosai yace karta kara tabamishi da inba hakaba ranta zai baci.
Maman shakur
[03/09 8:48 AM] Aishat muh’d:
tafiya tai tafiya yanzu su hajjo har an haifi yara uku maza biyu mace daya
ishaq ,musa ,da Amina.yanzu Ammar nada shekara sha bakwai 17 amma shiru Ammi
haryanzu ba ciki .
Akwai wata rana Ammi ta tashi dawani irin zazzabi danko magana bata iyawa Ammar sai
kuka yake yace Ammi dan Allah karki mutu banda kowa a duniya sai ku mamana ta farko
ta mutu kekadai kika rage karki mutu dan Allah saikuka yake yadaura kanshi a
cikinta suna cikin haka ml Ibrahim ya shigo damai taxi duk ya rude shima dan
yanason matarshi sosai haka suka ciccibeta suka sata a mota Ammar wai zai bisu
babaa yakadashi yace ka manta kanada peper yau dan waec yake rubutawa haka suka
tafi asibiti suka barshi yanata kuka dakyar ya shirya yatafi zana jarabawan…
Suna zuwa doc yacema ml Ibrahim (Abba ) ai matarshi ciki gareta wata biyu ranan
abba yay murna saida yay sadaka yanda kukasan wanan ne haihuwan fari likita yabasu
magani suka dawo gida.Ammar nadawowa duk a rude yashigo dakin yana taba fuskar Ammi
kinji sauki ko?Abba ne yashigo yacemai ai Ammin takusa haifama kani ko kanwa Ammar
yadinga murna harda rawa ….tundaga lokacin shiyakema Ammi komi saboda cikin nabata
wuya har girki da wanke wanke shara yarone mai kuzari baida kuwuya ,watan cikin 7
exam dinsu Ammar yafito yaci kuma yasamu scholarship yin karatu a Oxford university
india iyayen sunyi murna shikuma yatada bala’i wai sai Ammi ta haihu zaitafi
Maman shakur
[03/09 9:07 AM] Aishat muh’d:
da kyar Abba da Ammi suka lallabashi ya yarda zaci..duk yan kudin da Ammi kedasu
naira dubu 5 da dari hudu ta dauko shima Abba ya kawo dubu 2 gareshi kwata kwata
sukaba Ammar yaje yadansai kayan sawa masu kyau wanda zaiyi tafiya dasu dan bashi
dawasu kaya masu kyau ranan Ammar yay kuka sosai yakalli Abba yace Abba kodan ku da
kani ko kanwar da Ammi zata haifarmin zan dage nai karatu nazama wani abu kodan na
futar daku daga talaucin nan na kula da baby da Ammi zata haifarmin ya tsugguna har
kasa yana kuka yace Abba nagode Allah yabiyaku yace in sha Allah zakuyi Alfahari da
danku idon abba yacika da hawaye ya dagoshi yace karka kara godemin ni baban kane
kajiko?yace to yakoma gurin Ammi da hawaye ke zuba a idonta ya share mata hawayen
yace Ammi na nagode tarungumeshi Abba ne yace yimaza katafi dan kadawo da wuri yace
ai hisma zai rakani a besfa dinshi zamu kasuwan hisma abokin Ammar ne sosai sunason
junansu..dasuka dawo yaxo yanunama Ammi kayan sunyi kyau yadauko wani abun wasan
yara mai kyau kacau kacau yaba Ammi yace Ammi kiba kome kika haifa inji yaya Ammar
ta karba tai dariya tace Ammar rigima dan kudin dabasu dayawan shine kacire a ciki
kasai wanan kuma tai murmushi ta karba…….Ranan dazai tafi Abba da Ammi da hisma
suka rakashi airport din sai kuka yake harya fara tafiya yadawo dagudu yayima cikin
Ammi kiss yace Ammi kome kika haifa kicemishi yayanshi na sonshi tashafa kanshi
tace to yarmungume Ammi da kyar Abba ya banbareshi daga jikinta yatafi yana daga
mus hannu yahau jirgi sai kuka yake Ammi ma tai kuka dan tanason Ammar sosai.
Karatu yake gadan gadan inda yake karantan tukin jirgi wato yanaso yazama pilot.
Bayan wata biyu da tafiyar Ammar Ammi tahaifi yarta kakkyawa kaman aljana mai suna
AMESSHA amma sai inna maman Abba tabata suna Lu’u Lu’u ranan suna ansha shagali dan
Abba saida yakashe duka kudin dayake dashi bakin cikin kaman yakashe hajjo…
Maman shakur
[03/09 10:15 AM] Aishat muh’d:
Lu’u Lu’u nata girma abinta Abba na bala’in sonta Ammi ma haka haka suka cigaba da
rayuwarsu..Abba na kula da iyalinshi dai dai karfinshi haryanzu dai kayan miya yake
saidawa akasuwa mutum neshi talakaa Amma akwai wadatar zuci..
Ammar yana gama karatun suka bashi Aiki achan kaman wasa harya kware yazama babba
sosai yana tuka jirgi ana biyanshi dakyau amma tara kudin yake yanaso dazaran sunyi
yawa zai turama hisma asai fili ayima su Abba gini.
Lokacin daya cika shekara goma yatara kudi sunyi yawa sosai yaturama hisma aka sai
fili anan GRA dake cikin zaria aka fara chanchanra uba uban gida mai shegen kyau.
Angama gida dan hisma har hoton gidan yadauka yatura mishi through watsap yaji
dadi dan tsarin gidan yamai ,daganan yaturo kudi aka budema Abba katoton supper
market mai suna (Lu’u Lu’u super market) yasaima Abba mota dukshida hisma sukai
plan din.
Bayan wata uku komi ya kammala Ammar yacema hisma yaje yakawosu gidan..
Maman shakur
[03/09 10:56 AM] Aishat muh’d:
Lokacin da hisma yakawosu gidan Lu’u Lu’u nada 10 years
Ammi tai kuka ranan Abba ma haka suka dinga shima Ammar albarka part hudu ne a
gidan daya na Abba daya na Ammi sai Daya na Hajjo.hajjo ta tabe baki tace to
wanchan daya nasu ishaq da musa ne?? Hisma yay murmushi yace aisu ishaq akwai
dakinsu acikin part dinku wanchan na Ammar ne.nanfa hajjo tafara habaici wan danme
aisuma mazane yakamata ayi musu nasu bangaren Abba ya daka mata tsawa wai ke wace
irin macene ?bakisa albarkaba sai masifa ta tabe baki tace ai dama haka zakace
tunda yanada kudi dole kafisonshi kan sauran ta murguda baki tawuce.Abba zaiyi
magana yaji wayanshi tai kara yaga Ammar ne yadauka yanata shimishi albarka .Ammar
yace Abba ranan iti yau zantaho Abba yay murna yasanar da Ammi itama tai murna
daganan Ammi taja hanun Lu’u Lu’u suka shiga bangarensu tabar hisma da…
Ranan lahadi saiga Ammar yay matukar kyau yasama babban saurayi Lokacin yanada
shekara 27 Lokacin dayazo Ammi bata daki saidai yaga wata kakkyawan yarinya
dabazata wuce 10 year a kwance kan kujera tana bacci ba duk gashi ya rufe mata
fuska…
Maman shakur
[03/09 11:09 AM] Aishat muh’d:
Yatako ahankali ya tsugunna yacire gashin ya matsar daga fuskanta subhanallah
tsarki ya tabbata ga ubangijin daya hallici wanan yarinyar .jiyayi tsigar jikinshi
tatashi gabaki daya.. yakara kallonta yace kaman fa Ameesha ce ga kaman datayi da
Abba nan har kaman ya bashi.jiyayi yana wani irin mugun sonta motsin yaji yadago
da sauri Ammi ce tsaye da sauri ya z o yarungumeta yana i really miss u Ammi yanata
murna tashafa kanshi suka zauna anata fira irinta uwa da da .daga baya Ammi tace
jekayi wanka dan in mutuniyar tatashi bazata barka kayiba yamike yanata murmushi
yatafi….
Lu’u lu’u natashi Ammi tace mata yayanki yadawo tace Ammi dagaske ina yake tace
yana side dinshi dagudu tatafi side dinshi tana yaya yaya yana waya da hisma yaji
ana kiranshi dasauri yafito yaga Ameesha ce tagudu ta rumgumeshi tanata kuka
yadinga lallashinta yana meto na kuka??tace yaya murna nake nima yanzu yayana
yadawo ai bazaka kara tafiya bako tayi matukar birgeshi yanda take maganan yace
mata eh takara shigewa jikinshi sunata fira tana bashi dariya….
Mamam shakur
[03/09 11:22 AM] Aishat muh’d:
Yace taso muje muci Abinci tace nidai saidai ka daukeni hakako ya dauketa suka tafi
side din Ammi suka shiga yazauna kan dining yana kwasan girki yana santi ,Ammi ce
takira Lu’u Lu’u jekimin sharan daki..ta noke kai alamun bazataba Ammar ya daure
fuska kaman bai taba mata dariya ba yace ke dama baki da kunya duk tsoro yacikata
yace daga yau duk randa Ammi tasaki abu kikaki saina zane miki jiki yace wuce kije
kiyi sharan tatafi da sauri dan dukta tsorata dashi.
Ammi ta kalli Ammar tace Ameesha batajin magana Ammar ko kadan ga neman fada kusan
kullum saina daketa Ammar yay murmushi yace yarintane Ammi amma plz kidena yawan
dukanta macece kuma kartazo tasaba karki damu zata chanza tace Allah yasa ,haka
suka cigaba da fira koda Ameesha tagama sharan tadawo falo sai takasa zuwa kusa da
Ammar dan yanzu tsoranshi takeji tayi zuru zuru yalura da hakan yacemata zo taje
yace kidinga jin magana kinjiko ta girgiza kai saiya bude mata hannu da gudu
takarasa ta rungumeshi tace yaya kadena fushi dan i luv u yace i luv u too tayi
mishi kiss a kumatu.. Ammi ta kallesu har cikin zuciyanta taji dadin yanda suke son
junansu.
Maman shakur
[03/09 11:32 AM] Aishat muh’d:
Tun daga Lokacin Lu’u Lu’u ta natsu kaman ba itaba saboda batason yaya na fushi da
ita bata kara tsorataba sai randa taga ya zane Amina yarinyar hajjo tono fada tayi
ta zagi wani magidanci aikuwa yabiyota tashige gida da gudu Ammar yaga Lokacin da
ta zagi tsohon yazo yaba tsohon hakuri ya shiga gida yakamo Amina yay mata duka da
belt sai kuka take uwarta tazo tanata habaici shidai bai tanka hajjo ba ya kalli
amina yace duk randa kika karaa tonan fada ko zagin wani saina karya miki kafa ta
tsorata sosai tace yaya bazan karaba yakuri..ashe Ameesha na labe taga Lokacin ta
tsorata sosai tana ganin ya juyo ta zura a guje da karfi yakira sunanta Lu’u Lu’u
ta juyo duk ta daburce ya damki hanunta sai dakinshi yace ban hanaki leke ba?tayi
zuru zuru yafara kokakir zare belt ta kankameshi tana ihu yaya dan Allah karka
daken sai kuka take jikinta na rawa tabashi tausayi ya kyaleta yace duk randa
nakamaki kina leke zaki sani….
Watan Ammar 6 president di india yayo aike yanason ganinshi ya sanar da Abba da
Ammi yashirya dazai tafi Lu’u Lu’u tai kuka ta kankameshi dakyar ya lallabata
yatafi .dayatafi saida tai ciwo na sati biyu ta warware takoma Lu’u Lu’u da yanzu
mai takura mata bayanan rashin jin yakaru Abba ya hana Ammi dukanta yace taita mata
addu’a da wa’azi…
Dayakai presidential house na india an karrama shi sosai shida president sukayi
meeting president kece mishi dama yanason zai daukeshi aiki ne.
Maman shakur
[03/09 11:48 AM] Aishat muh’d:
Ammar ya gyara zama yana sauraron president yace dama naji lbr anacewa u are d best
pilot here in india so i decided to hire u kazama kaine mai tukani duk Lokacin da
tafiya tatasomin.Ammar yay hamdala ya godema Allah yasan addu’an Ammi ne to tundaga
Lokacin fa yafara aiki president kadai yake tukawa kudi sun zaunama Ammar yakara
zama babban mutum.. Tun daga Lokacin bai kara dawowaba sai jiya da daddare ya shigo
Lokacin duk sunyi bacci sai yanzu dayaji hayaniya yafito shine yaga ashe Lu’u Lu’u
ce ke dukan yayarta Amina abun ya matukar bata mishi rai dan a idonshi akayi
komi………
Lu’u Lu’u tafara kuka tana yaya dan Allah karka dake wlh ita tamin gwalo …suna
hakane Ammi tazo wurin ranta abace turus tayi dataga Ammar rikeda Lu’u Lu’u tace
Ammar yaushe kadawo yace jiya dadaddare Ammi, Ammi ta kalli Lu’u Lu’u batasan
Lokacin datafara kukaba tana Ammar kanwarka nasaon tasamin hawan jini jiya tafasama
wani yaro kai saida nabiya kudi aka kaishi asibiti kaga yau yayarta take duka
narasa yanda zanyi wanan wace irin yarinyace kullum sai nemar min magana batason
taga hankalina kwance… Ammar ya zuciya ya kalli Lu’u Lu’u da hawaye kawai take yace
kikasamin uwa hawaye kinji dadi ko yauzaki fadamin meke damunki yaja hanunta yanufi
side dinshi da ita Ammi tace Ammar dan Allah ka lallasata dama kaine kadai take
tsoro tawuce ta koma daki….
Maman shakur
[03/09 12:05 PM] Aishat muh’d:
Ya wurgata cikin dakinshi yafara kokarin cire belt din jikinshi tataso da gudu ta
kankameshi jiyayi wani irin shock da sauri ya turata ya ciro belt din sai ihu take
shima bayason yadaketa amma dole yamata kodan ta natsu yafara zula mata belt din
sai ihu take saida ya zaneta sosai jikinta duk yay ja sai kuka take tayi matukar
bashi tausayi amma ya daure fuska yace yimin shiru tuni ta hadiye kukan yacemata
kneel down tayi yazauna kan kujeran dake Facing dinta yadaura kafa daya kan
daya ,yace Ameesha da karfi takara firgita yace just 7 years danatafi shine kika
chanza amma Lokacin kinmin alkawari kin chanza mesa kika kara baci tana hawaye
jikinta na bari tace wlh yaya ban baci ba duk wayanda nake duka suke tsokanana yace
to sharan da Ammi tace kije kiyi fa tana kuka tace wlh yaya mantawa nayi ,yakara
cewa yanzu shekaran ki nawa tace 17 ,yace u know u are 17 but u are still behaving
like a kid yace kalli kayan dake jikinki daga ita sai wata doguwar riga iya cinya
takamata sosai ana ganin shape dinta…ahankali tace yaya kaya kuri bazan karaba ya
daure fuska sosai yace duk randa kika kara sa Ammi magana saina zaneki sama da haka
kinajina ta girgiza kai tana kuka yace tashi ki zauna ta tashi ta zauna duk tai
zuru zuru batason taga yaya na fushi da ita ya lura da hakan a zuciyanshi yay
murmushi yace haryau bata chanzaba ya kalleta ya bude mata hannu da gudu🏃🏻🏃🏻🏃🏻taje
taa rungumeshi tana kuka..saida yaji shock a jikinshi ya dagota ya share mata
hawayen stop craying yace kidingajin magana bazan kara duka kiba kinji lil sis..
ta rike kunenta tace am sorry yaya plz karka kara fushi dani yace to kema ki chanza
takara rungumeshi taimai kiss a chick tace i luv u yaya yace luv u too
Maman shakur
[03/09 3:43 PM] Aishat muh’d:
Yakara rungumeta sosai ita kuma ta shige jikinshi harda gyara kwanciya batasan
bawan Allah daurewa kawai yakeyiba dan dukiyar fulanin na rudashi sosai, yanda
yakeji yaji yakasa hakura gwara yacireta daga jikinshi yay maza yajawota yana Lu’u
Lu’u tashi muje wurin Ammi amma yana dagota yaga tamayi bacci sai sauke ajiyan
zuciya take alamun kukan datayi yay murmushi ya shimfideta a kan kujeran ya Mike ya
dawo ya tsugguna daidai saitin fuskanta yakura mata ido yarinyar kakkyawa dukda
bacci takeyi amma kyawunta bai boyuwa yay murmushi yace sleeping beauty
kenan.siririyace amma bachan chan ba tanada ido basuda girma sosai amma fararene
tas ga gashin idonta baki zara zara ya gangaro kan hancinta dogo kaman karas wanda
yakarama fuskarta kyau da haiba bakin ta very pink gashi karami tanada saje akwance
wanda sukakai har kumatunta sanan akwai ta da gashi dan yakai tsakiyan bayanta
yanzu.ya gangaro kan kirjinta dasuke dam acike Allah yahore mata albarkatun kirji
gasu a tsaye kyam kaman 1,gata da hips kaman me masu shape mai kyai kuma masu
girgizawa intana tafiya tanada hips mai daukan hankali ga dimple dinta masu lotsawa
ko magana tayi.
Maman shakur
[03/09 4:01 PM] Aishat muh’d:
ahankali ya sauke ajiyan zuciya yace Ameesha inasonki nine mijinki da yardan Allah
zan cigaba da rainon sonki harsai kin gama secondary school zan fada miki dukda
nasan kin daukeni a matsayin yaya bakisan akwai aure a tsakaninmuba….sai kuma yay
shiru ganin ta gyara kwanciya yanda ta kwanta yanzu yaja yana ganin dukiyar fulanin
jiyayi kaman yataba haryakai hanun saikuma yafasa ,yay maza yamike yashiga bedroom
dinshi inbahaka ba zaiyi aika aika ,ba Lu’u Lu’u tatashiba sai 5 taga yaya ya idar
da salla tace yaya Lokacin salla yayi ne yace mata eh jekiyi naki kema ta zaro ido
tace yaya Ammi zata dakenifa yace muje narakaki kibata hakuri tace to tarike mishi
hannu suka fito tare har side din Ammi .sukatarar tana salla Lu’u Lu’u duk tai zuru
zuru Ammi na idarwa ta balla mata harara tajuyo tace Ammar akawoma Abinci ne yace
Ammi zanci dan yunwa nakeji
Sai alokacin Lu’u Lu’u tace Ammi am sorry bazan karaba i promise Ammi ko kallonta
batayiba Ammar yace Ammi kiyafe mata bazata karaba inmata kara tasan sauran da
sauri lu’u Lu’u tazo tarungume Ammi tana Ammi dan Allah kiyahakuri kinji my swt
Ammi taba Ammi tausayi tace shikenan yawuce tatashi tana murna dagodu tashiga
dakinta danyin wanka tai salla…
Maman shakur
[03/09 4:13 PM] Aishat muh’d:
Ammar na gama cin abinci yatafi wurin hisma dansuyi yawo…hajjo ne zaune da alama
yanzu tadawo daga unguwa yarta Amina dake 19 yanzu takece mata mama yaya Ammar fa
yadawo mama hajjo tace ki rantse Amina taje kaji maman nan saina rantse wlh yace
wai jiya yadawo daddare saisa bai tashi kowaba hajjo tace uhmmm baikawo komiba tace
yace wai tsaraba gobe zata iso ,Amina ta mike tsaye tana juyi tace mama dan Allah
kalleni ai inada kyau ko maman tace eh mana .Amina itace yar autan hajjo ta girmi
ameesha da shekara 2 bakace dan da maman ta hajjo take kama itama tanada hanci dan
hancin abba ta dauko tanada nono duma duma wanda tsabagen cikansu harsun fara
zubewa tun kafin tai aure duk a yayan hajjo itace ta dauko halin uwar sauran mazan
ba ruwansu sunda kirki sunason ameesha kuma suna girmama Ammi..tun Lokacin da Ammar
yazo na farko tanada 12 years Lokacin take bala’in son Ammar, tace mama infada miki
wani abu?hajjo ta kalleta tace fadi tace mama wlh Ammar nakeso gayen nada kyau ga
kudi gakuma iya gayu..maman tai shewa tace saisa duk nafisonki cikin yayana dan
kece mai irin halina kaman kinsan abunda ke raina duk inda zan shiga a duniyan nan
saina shiga dan naga kin auri Ammar kin mallakeshi ki rabashi da munafurkanchan
Ammi
Maman shakur
[03/09 4:41 PM] Aishat muh’d:
Hajjo ta kalli yar tata tace inason wanan karan ki dage kici jarabawan gama
sacandare din naki kinajina ko tace eh hajjo tace shegiya dakikiya kwakwalwanki
kaman na ubanki da yanzu kin gama secondary amma duk shekara sai anmiki repeating
gashi yanzu yar kanwanki Lu’u Lu’u harta kamoki ajinku daya inhar baki dage kinci
waec ba bazaki iya auren Ammar ba dan shi dan bokone tace saura wata nawama kufara
tace wata 1 hajjo tace to kafin kufara zan san abinyi kan Ammar ki kwantar da
hankalinki kaman kin aureshi tai murmushi tace saisa nake sonki mama…….
Lu’u Lu’u yanzu an natsu dan tasan intai badaidai ba yaya Ammar zai gyara mata zama
amma yau tunda safe data tashi takejin ciwon mara sosai har Ammi ta tambayeta tace
kanta ke ciwo Ammi tace taje ta kwanta to ,koda Ammar ya shigo ya tambayeta Ammi
tace tana bacci kanta na ciwo yay addu’a yace zaidan fita Ammi tace sai ka dawo
Shiru shiru Lu’u Lu’u har 1 bata tashiba Ammi dai tace bari ta tasota tana shiga
taga Lu’u Lu’u a tsuggunne tana uban kuka tarike maranta.
Maman shakur
[03/09 5:00 PM] Aishat muh’d:
Ammi ta karasa da sauri ta riketa tana Lu’u Lu’u lafiya tace cikin ne yatashi tace
eh Ammi duk ta rude yarinyar ta yau ba lpy gashi Abba baya gida itakuma bata iya
driving ba tadauko waya takira Ammar ringing daya biyu ya dauka yace swt Ammi
harkin fara missing dinane yanzu nan muka rabu fa arude tace Ammar Lu’u Lu’u
batada lpy yisauri kadawo ka kaimu asibiti yace meke damunta?? wayar hanun Ammi ce
tafadi akasa saboda taji karan Lu’u Lu’u na amai arude takarasa wurin ta riketa
tana sannu haka tai amman tabata jikinta duka dana Ammi, amaifa yaki sayawa gashi
cikin sai murda mata yake Ammi sai hawaye take suna haka Ammar ya banko kofa
yashigo a rude yakarasa wurin yace Ammi meke damunta dukta bata miki jiki da
amai???Ammi tace ciwon mara yace Ammi haka takeyi duk wata ne Ammi tace wlh duk
inzatayi al’adan maran namata ciwo amma naga wanan karan abun yay tsanani yay shiru
duk tausayinta yakamashi jiyake kaman ciwon yadawo kanshi kwata kwata tai very weak
batada karfi ko kadan Ammi ta bude wardrobe dinta tadauko mata wata yar rigan shan
iska shimi tazo kusa da ita tace sannu Lu’u Lu’u tacire mata rigan jikinta yarage
daga dogon sket din atamfar jikinta sai pink bra din datasa da sauri Ammar yakoma
parlo Ammi tai murmushi tace sarkin kunya
Maman shakur
[03/09 5:13 PM] Aishat muh’d:
Saida ta gyarata tsaf ta chanza mata kaya sanan tafito falo tace Ammar zoka dauketa
bazata iya tafiyaba yace too.yazo yaganta zaune sai numfashi sama sama take yadauko
karamin hijabinta yasa mata yaduketa chak yay mamaki dayaji batada nauyi yasata
abayan mota ta kwanta yashiga gaba Ammi ma haka suka dau hanya sai clinic din Al
Madina acikin mota sai mutsu mutsu take dan maran yafara cizon ta harsaida hijabin
yafita suna parking da gudu Ammar yafito yadauketa suka shiga ciki yanata ihu
emergency emergency ranan wani DOC FARUQ ne ke duty yasa nurse tashigo dasu office
Ammar ya shigo da ita ya kwantar da ita kan gadon da doc din ya nuna mishi .doc
faruq tsayawa yayi yasaki baki yana kallonta tunda yake baitaba ganin kakkyawan
mace hakaba kallo daya yamata yaji yanasonta yayma kanshi alkawari saiya aureta…
Ammar ya lura da yanda doc faruq ke kallon Lu’u Lu’u sai kishi ya turnikeshi most
especially daya lura yafi kallon kirjin nata ya dakama doc tsawa malam kallonta
zaka tsaya yi ko aikin ka zakayi:evil::evil::evil:saialokacin faruq yadawo daga
duniyar tunanin dayake ..yamike ai kafin yakai bakin gado ammar yakai yacire t
shirt din dake jikinshi yasamata saboda shimi Ammi tasamata…faruq yay murmushi
yakarasa gadon yafara dubata Ammar yaki barin dakin…
Maman shakur
[04/09 8:51 AM] Aishat muh’d: [04/09 7:46 AM] aishat muh’d:
Yana dakin doc faruq ya dubata yazo zaimata allura tafara kuka tana yaya dont let
me plzzz sai kuka take ammar ya matso da sauri ya rungumeta yace yakuri bazai miki
zafiba Ammar shine yabude bayan nata kadan saboda kishi faruq murmushi kawai ya
dauko alluran tanaganin aluura💉💉tafara ihu ta kankame Ammar tana kuka taki tsayawa
kuma Ammar yabarta saida doc faruq yace kariketa mana shine fa yariketa sosai faruq
yazo yasoka alluran sai ihu take duk ta kashema Ammar jiki saboda yanda ta gogamai
dukiyar fulanin a kirjinshi jiyake kaman kar agama yimata alluranma….
Ana gamawa yarubuta musu magani susiya Ammar yarike mata hannu har waje saida doc
faruq yarakasu saida yasata a mota ta zauna kusa da Ammi sanan yakoma pharmacy siyo
magungunan doc faruq ne yabiyoshi yace dan Allah inada tambaya Ammar ya daure fuska
yace inajinka yace dan Allah kai yayantane??ya kalleshi shekeke yace yes doc faruq
yace wlh kawai naji ina bala’in son kanwarka plz kataimaken….zuciyan Ammar kaman
yafito saboda bakin ciki ya kalli doc faruq yace bayanzu zamu mata aureba tana
secondary school ne kuma munaso tayi karatu doc faruq yay murmushi yace wlh yayanmu
zan iya jiranta Ammar yamai wani irin kallo yace ok keep waiting bakada aikin yi
yay gaba abunshi yana jin faruq namishi magana amma haka yashare yawuce yashiga
mota yana huci kaman zaki…
How dare he???shiyama isa yace yanason Lu’u Lu’u to daga yau bazata kara fita ita
kadaiba ya bugi car starry Ammi tace wai lpy Ammar naga ranka abace yace bakomi
Ammi
Maman shakur
[04/09 8:04 AM] aishat muh’d:
Suna kaiwa gida yakaita dakinta itakuma Ammi tashiga kitchen dafamata abinci ,Ammar
yace lil sis ahankali tajuyo ta kalleshi yace sannu kinji haka ciwon mara kema wasu
matan amma maybe naki sai kinyi aure zai dena dasuri tarufe idonta yatako ahankali
har gadon datake yace eyye my lil sis tagirma yanzu har kunyata takeji aikuwa
dasauri tataso ta shige jikinshi tana tura fuskanta cikin jikinshi wai adole kunya
yadinga dariya yana shafamata kai ahankali ahaka Ammi tazo tasamesu tace sarkin son
jiki saiki kyaleshi ga abinci kizo kici kisha magani da sauri Ammar ya karbi
abincin yace Ammi yauni zan bata kanwata batada lpy dole na kula da ita Ammi tayi
murmushi har cikin ranta tanajin dadin yanda yaran nata keson junansu….tawuce
tatafi dakinta shikuma yadauko abincin yana bata abaki ahankali tace daidai cikinta
sai yadauko magani ta yamuse fuska tana yaya a’aaa ya daure fuska sha ko mubata
dagudu takosha tarugumeshi ta lafe a jikinshi suna haka sunyi shiru sukaji anbanko
kofan dakin Ammar yadaga kai yaga Aminace yadaure fuska yace baki iya sallamaba
dukta daburce tace yakuri yaya bansan kana cikiba yace kobana ciki haka akeyi
idonta yaciko da hawaye tace yakuri da sauri tajuya tatafi dakinsu shikuma ya
kwantar da Lu’u Lu’u ahankali yamike yatafi dakinshi…
Maman shakur
[04/09 8:13 AM] aishat muh’d:
Amina na shiga dakinsu tafada jikin hajjo tana kuka tace mama shikenan nidai banida
sa’a duk wanda nakeso sai mugayen chan su kwace min shi hajjo ta kalleta tace
maiyafaru duk kin dagamin hankali??tana kuka tace mama wlh yaya Ammar Lu’u Lu’u
yakeso nashiga dakinsu nagansu sun rungume juna daga ganidai kinsan soyayya suke
hajjo tai dariya tace gidahuma kawai ba soyayya sukeba kisan yau batada lpy hala
saisa yarungumeta yana lallabata amma badai soyayyaba dan haryanzu Lu’u Lu’u
batasan cewa ba Ammi ta haifeshiba ita tazaci yayanta na gaske ne..yauwa dama
inason namiki gargadi karkisake wataran kifadama Lu’u Lu’u Ammar ba yayanta bane
kinajina ko?? Tace eh hajjo tace gwara karta sani dan inta sani wannan shakuwar
dake tsakaninsu zai iya komawa soo Amina tace hakane mama ,daganan suka cigaba da
firansu na yanda zata janyo hankalinshi………bangaren faruq kuwa yarasa kwanciyar
hankali kullum saiya yi mafarkin Ameesha gashi baisan gidansuba addu’ar shi Allah
yahadashi da ita wataran…
Maman shakur😘
[04/09 8:24 AM] aishat muh’d:
Su Ameesha anfara waec karatu kawai take batada Lokacin kowa Ammar ma natayata
karatun yana koyamata abubuwa dayawa….yauma kamar kullum da yamma sunada maths
peper gobe suna tare a dakinshi suna karatu suna gamawa yadauko waya a kwali sabuwa
kall mai suna SAMSUNG GALAXY NOTE 3 yabata tace yaya nawaye yace nakine tataso
dagudu ta rungumeshi saida yaji yarrr da sauri yatureta tace sorry na bugeka ko??
tace thank u yaya nagode Allah kara budi Allah baka mata tagari ,yay murmushi yace
Allah yarigama yabani tai tsalle tace wow wacece yaya?? yace watace amma banfada
mataba dan yanzu jarabawa take saitagama tace laaa yaya mate dinane kenan??yay
murmushi yace eh ,tace yaya mesa kakeson to ka auri yarinya??yace saboda sunfi
dadin zama kuma they are still fresh batagane abunda yake nufiba tace yaya nidai ka
gaishemin da ita yace zataji..oya muje narakaki ki kwanta yarakata hardaki tanunama
Ammi wayan itama tai godiya yay musu saida safe yawuce side dinshi…
Maman shaku
[04/09 8:51 AM] aishat muh’d:
Yau anwayi gari sun gama weac tayi jamb sai murna take sosai Ammar ma haka yanata
murna yanzu zai iya fadamata sirrin dake ranshi .. hisma yabashi shawara yahada
mata walima ranan waliman saiya fada mata koshi waye a wurinta dakuma yanda yake
sonta …haka ko akayi ya shirya mata waliman gangariya yahada su tare da Amina
yabasu kudi mai yawa suje kasuwa suyi sayayyan duk abunda sukeso sukai
godiya….washagari dasafe yasamu kiran gaggawa daga mr president na india bayida lpy
yanason yazo shizaija jirgin zuwa Egypt dan yaga likitan shi….yay bakin ciki sosai
kaman zaimutu ,Ameesha ma duk taji badadi tai kuka sosai da kyar ya lallabata
yamata alkawari suna dawowa daga Egypt din zaidawo shimaa tace too suka rakashi har
airport dan ita da Amina daga airport zasu wuce kasuwa sayayya……
Sunje kasuwa sukai sayayyan duk abunda suke bukata kasancewar taxi suka hau…suna
titi suna tafiya sukaga wata mota jeep baka sai kyalli take ta tsaya a gabansu na
cikin motan yafito tana ganinshi ta shaidashi doc faruq ne sai murmushi yake zuba
musu.dukansu suka gaidashi yace musu sai ina Amina tace gida zamu yace kuzo na
saukeku mana da kyar Lu’u Lu’u tashiga motan…
Maman shakur[04/09 3:29 PM] Aishat muh’d: [04/09 1:04 PM] aishat muh’d: 🍁🍁
24AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Suna cikin tafiya yace Lu’u Lu’u tace naam yace wlh tun ranan dana fara ganinki a
asibiti naji ina sonki nafadima yayanki Ammar yacemin karatu kike gashi dai yanzu
Allah yayi kingama dafatan zan samu karbuwa ko??ta daure fuska :evil::evil:tace
nibana soyayya am sorry to say ba yanzu zan faraba ,ya kalleta yay murmushi yace
Lu’u Lu’u ina bala’in sonki dan girman Allah kisoni kinji my luv yawani kashe murya
duk sai taji jikinta yay sanyi yace kina sona???tace zanyi tunani yaceto dan ban
number dinki sai mudinga gaisawa da gangan tace bansan number akai ba karaf Amina
tace aini nasani tako bashi number yadinga ma Amina godiya Lu’u Lu’u tace yaya
Amina banason hakafa…..doc faruq yace Allah huci zuciyar gimbiyan har kofan gida
yakaisu ya saukesu yabasu kudi dayawa Lu’u Lu’u taki karba Amina ce ta karba..Amina
tace muna gayyatarka waliman mu gobe karfe 4:00 yace amma nagode yayarmu tai
murmushi tuni Ameesha ta shige gida abunta
Maman shakur😘
[04/09 1:25 PM] aishat muh’d: 🍁🍁25AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Suna shiga gida tanunama Ammi abunda suka siyo daganan tatashi tai sallah taci
abinci ita hartama manta dawani doc faruq kawai taga kira yashigo wayanta da
bakuwar number taki dauka harya kira sau 10 bata daukaba sai chan taji karan text
taduba yace kaman haka
“Barka da dare yake ma’abociya kyawu da murmushi, nakira baki daukaba dama inason
naji kina lpy???plz kiyi tunani kan maganan mu my luv gobe zanzo walimarku dan jin
amsa sleep tight luv uu”
Tai murmushi ta ajiye wayan harga Allah taji ya kwanta mata amma dole taja aji irin
namu namata……….
Washagari tana tashi taji text yakara shigowa taduba taga “barka da tashi gimbiyata
abin kaunata inasonki sosai ki kularmin da kanki , naki doc faruq ” tai murmushi
tatashi taje tayi salla takaranta Al Qur’an dinta tafita gaida Ammi taje tagaida
Abba, Abba yace Autana tace naam Abba yace yanzu kin gama makaranta ina son kufito
da miji keda Amina namuku aure tace too Abba..Abba yace akwai wanine yanzu???taji
kunya tarufe fuska tace eh amma bamu daidaitaba yaceto kudaidaita Allah miki
albarka tashi kitafi….
Maman shakur😘
[04/09 1:41 PM] aishat muh’d: 🍁🍁26AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Karfe 4:00 dai dai akafara walimar ba ayi wani African time ba Ameesha tai kyau
sosai kaman kasaceta tasa wani golden color peper lace doguwan rigane takamata
sosai tasa golden color sarka da dan kunne tai kyau tasha make up yanda kukasan
ranan bikinta tayafa gyale golden color shima infant wankan golden color tayi ranan
tarike purse na product din vintage tai kyau sosai haka akayi walima tasamu
kyaututtuka sosai Amina ma tayi kyau amma bakaman Ameesha ba..saida aka soma
watsewa taga doc faruq yazo tai murna dan tuntuni shitake tunani dan tazaci bazai
xo bane….yana karasowa yace sorry madam am late ko patient ne sukamin yawa..tace
bakomi ya kalleta yace kinyi kyau my Lu’u Lu’u ,ya maganar mu?? tawani juya ido
tace namantama mekace?yay dariya yace yau mulki akeji gimbiya tace eh
din:roll:harda murguda baki yace mata kinsan wani abu kuwa??inkina tsiwa sainaga
kinfi kyau plz cigaba batasan Lokacin datai murmushi tare da noke kai tace anki
din…
Maman shakur😘
[04/09 1:58 PM] aishat muh’d: 🍁🍁27AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Haka suka dinga fira haryakusa tafiya amma bata bashi amsaba sai da zai tafi yace
gimbiya dan Allah kinyarda nafara neman ki??Ameesha did u love me???plz answer me
saida tai taku biyu sanan tajuyo tace i luv u taruga aguje cikin gida🏃🏻🏃🏻🏃🏻🏃🏻
sumewa ne kawai baiyiba saboda murna a wurin yay sujjada yana godema Allah, ya
shiga mota yatafi gida……..
WANENE DOC FARUQ???
Doc faruq dane ga alh sambo wani shahararren dan kasuwa su hudu iyayensu suka haifa
shida kaninshi mata amma duk sunyi aure yanzu yanada shekara 37 a duniya amma inka
ganshi kaman saurayi bai taba aureba…baban shi yadameshi yayi aure shikuma har
yanzu bai samu wanda yakesoba sai randa ya daura idonshi kan AMEESHA yaji duk
duniya babu wanda yakeso kaman ita…….
Yana kaiwa gida yasanar da iyayenshi ta yarda tana sonshi sun taya dannasu murna
sukai mishi fatan alheri…wanan kenan
Maman shakur😘
[04/09 3:06 PM] aishat muh’d: 🍁🍁28AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Abangaren Ammar yanachan india kullum da Ameesha yake kwana yake tashi yakosa
yaganshi a nigeria ,kullum kiwon sonta yake amma yay alkawari wannan karan inya
dawo zai fada mata dama nanda 1 month zai dawo…..
Ameesha anachan ana shan soyayya da doc faruq tana sonshi kaman ranta shima haka
yauma yazo wajenta hira
Ya kalleta yace baby na tace naam babyna yace inason muyi wata magana ta gyara zama
yace dama inason turo magabatana dan suga iyayenki asamana rana yace kinyardako????
ta kalleshi da idanun nan nata dake rikitashi tace eh nayarda ai baisan Lokacin
daya rungumeta ba ta tureshi ta daure fuska banson hakafa:evil::evil::evil: yace
sorry wlh dadi naji saisa daganan suka cigaba da hira hardai yatafi…..tana shiga
gida tace Ammi doc faruq wai iyayenshi zasuzo gobe Ammi tace Allah kaimu bari abban
ki yadawo nafada mishi tace to tawuce daki danyin sallan mangariba ,tana idar da
salla taji wayanta na ringing taduba taga outside county number da sauri ta dauka
tace slm chan bangaren Ammar tsigan jikinshine yatashi yace lil sis nine……..
Maman shakur😘
[04/09 3:17 PM] aishat muh’d: 🍁🍁29AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Da muryan shagwaba tace yaya kamanta daniko sai yau kakirani i really missed u yaya
Ammar yace i missed u too Lu’u Lu’u ya kike tace lpy yasu Ammi tace kowa lpy lau
yace saura 1 week nadawo kuma akwai abunda nakeson nafadamiki tace yaya nima wlh
nima akwai abunda nakeson nafadama yace fadamin yanzu tace surprise ne yaya nasan
zakataya ni murna so nafiso inka dawo saina fadama…yaya tokai fadamin naka mana
yace mata nima nafison sai ina ganinki tace too shikenan Allah kawominkai
lpy….saikuma tafara mai kuka tace yaya i really missed u wlh banason kana tafiya
nafison ganinka kullum a gida yace dont worry stop crying nakusa dawowa i will
always be with u kinji lil sis tai dariya tace too haka suka cigaba da fira chan
yace ina fatan maranki bai kara ciwo bako lil sis???da sauri ta katse wayan tana
bobboye fuska kaman yana wurin.
Shiko a bangarenshi dariya yadinga yi.
Washe gari magabatan doc faruq sunzo anyi magana ansa rana wata daya kacal
kasancewar Abba yasan mutanen mutanen arzikene
Murna gurin Ameesha da doc faruq kaman susha ruwa a kasa susha
Maman shakur😘
[04/09 3:29 PM] aishat muh’d: 🍁🍁30AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Yaune takama rananda Ammar zai dawo Ameesha da Amina da hisma sukaje daukoshi daga
airport yana saukowa baima lurada suba jiyayi anrungumeshi yaga Ameesha ce yadan
tureta yace baki da kunya ko bakisan kin girmaba ta boye fuska🙈tana wani bubbuga
kafa a kasa tana wlh ni yaya ban girmaba hakan datayi ya bala’in burgeshi yaja
hanunta suka karasa wurin su hisma Amina anci gayu tasa kaya sun matseta nonon har
ciki kallo daya Ammar yamata ya kauda kai data gaidashi ….suka rungume juna shida
hisma yace bro i miss u ooo yace nima haka ,hakadai suka shiga mota mazan agaba
matan abaya Amina sai kallon Ammar take dan yakara kyau fatarshi takara haske kaman
balarabe wanan gashin kan nashi sai kyalli yake kaman na yan india yana sanye
cikin suit baki yay kyau bana wasaba.duk indan yadago kai yakalli madubi saiyaga
Amina na kalloshi a ranshi yace wot is wrong with her??bata sanni bane ko yau
tafara ganina yay tsakiii yadai share baima kara dagowa ba har sukakai gida…..
Da daddare Ameesha tazo dakin Ammar dan yakirata suyi maganan tana zuwa Yace Lu’u
Lu’u kece karama fara fadin naki aiko ta gyara zama ta kulle fuskanta🙈🙈 tace yaya
Am in luv with doc faruq………..
Maman shakur😘
[05/09 7:08 AM] Aishat muh’d: [05/09 6:25 AM] aishat muh’d: 🍁🍁31AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Ammar yace wot?? repeat wot u just said…..yanda taji yay tsawa yasa tai murmushi
takarasa kusa dashi ta kamo hanunshi tace yaya zauna akan kujera yanda zan baka
labarin 4rm beginning to d end…ta zaunar dashi Ammar jiyake kaman ta kunna mishi
wuta a zuciya …maganan ta yaji tace yaya katuna wani doc faruq wanda kakaini
asibitin su randa banda lpy…toshi yahadu dani yace yanasona abunda yasa nama yarda
muka fara soyayya saboda yacemin yafadama harkace mishi wai makaranta zanyi ashe
saisa yaji maganar ka saida nagama jarabawa shine yafito….sai alokacin ta kalli
yaya taga kaman baiji dadin ba sai ta rungumeshi ta shege jikinshi tana kallon shi
tace yaya bakace komiba bazaka tayani murna ba wlh baka ganshiba yanada kirki kuma
ina so….hannu Ammar ya daga mata✋🏻✋🏻ya isa basaikin karasaba ya turata daga
jikinshi yace tashi kitafi ta swagabe tace but yaya baka fadamin nakaba yace
kibarshi nafasa kawai tace ni bazan tafiba yawani daka mata tsawan da tamanta d
last time daya mata irinshi i said get out ya nunmata hanyar waje da gudu tafita
tana kuka😭😭
Maman shakur😘
[05/09 6:34 AM] aishat muh’d: 🍁🍁32AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
tana fita Ammar ya durkushe a wurin ya tura kanshi tsakanin kafanshi yama rasa
maiyake mishi dadi…..zuciyarshi namishi zafi……zaciyarshi namishi radadi……zuciyarshi
namishi kuna…..duniyar tamishi zafi…..kanwarshi da tun Lokacin daya fara ganinta
yake sonta tun tana 10 years yake kiwon sonta yanzu tana 17 tashi daya wani zaizo
ya kwacemishi ita?no way yatashi yace no no nooooo yafara watsar da kayan dakin ya
fasa wanan yafasa wanchan…hawaye kawai ke zuba a idonshi .. Ya tsugguna gaban gado
yana wani irin kukan zuci yace why Ameesha??why mesa zakiso wani ba niba
y????.Ranan saidai barci barawo ya daukeshii..
Itakuma bangaren Lu’u Lu’u tarasa meya batama yaya rai tace to kodan ban fadammishi
tuntuni bane??wlh ni inyaya bayasona da doc faruq zan iya hakura dashi koda zan
mutu da sonshine …itamadai da kyar barci ya dauketa ta tsani taga Ammar na fushi …
Maman shakur😘
[05/09 6:43 AM] aishat muh’d: 🍁🍁33AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
washa gari Abba yay mamaki baiga Ammar a masallaciba yadau waya yakirashi sai
alokacin yama farka daga bacci ya gaida Abba ahankali, Abba yace son lafiyan ka
kalau kuwa?naga bakazo masallaci ba??yace Abba nasha maganin murane yasani bacci
Abba yaceto tashi kai sallan kazo falo ina nemanka yace to.
Yatashi yay wanka yasa jallabiya yay salla sanan yanufi dakin Abba.
Yagaida Abba ya amsa.Abba yace inason muyi magana ne Ammar naga haryanzu kayi shiru
bamaka maganan aure bakasan lokaci ya kuremaba ko ,ya sosa keya yay kasa
dakai ..Abba yace inaso kafito da mata kaga saimu hada bikin naka dana kanwarka
ko??jiyayi kaman Abba yafama mishi zuciya ahankali yace to Abba zan nemo Abba yace
Allah maka albarka tashi katafi…haryakai bakin kofa Abba yace son Ammar ya juyo
Abba yace meke damunka kayi wani iri yau ahankali yace bakomi Abba yay maza yafita
danji yayi hawaye na neman zubowa……
Hisma yaji shiru shiru dan sunyi da Ammar zaizo wurin shi kawai ya yanke shawara
bari yaje wurinshi maybe something happen..
Maman shakur😘
[05/09 6:52 AM] aishat muh’d: 🍁🍁34AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Hisma ya shiga dakin yaga kaca kaca yace wot a mess yakarasa ciki yasamu Ammar
kwance kan gado rigingine idonshi biyu ,yace bro maiya faru a dakinne naga ko ina
is messed up????
Ammar ya tashi ya zauna yay shiru baice komiba.Hisma ya koma kusa dashi ya dafa
kafadanshi yace friend meke damunka duk ka chanza tsakanin jiya dayau ciwo kayi????
jiyayi Ammar ya rungumeshi yana sheshekan kuka hisma duk yarude yace Ammar plz say
something kasan na tsani naganka cikin damuwa wlh nima zanfara kukan fa haka suke
abokan gaskiya kenan.da kyar Ammar ya iya fadama hisma komi.
Hisma yay shiru yace y not kafadamata gaskiya Lu’u Lu’u nasonka nasan she will
accept u.ya kalli hisma yace no bazan fadaba..inama Lu’u Lu’u son da kometakeso zan
iya mata ,i only want her to be happy nina hakura zan barsu su auri juna…
Maman shakur😘
[05/09 7:07 AM] aishat muh’d: 🍁🍁35AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Hisma yace wot about you??inkai ka hakura kana tunanin zuciyarka zata hakura???
hisma yace Ammar i can bear to see u hurt or suffer yanzu zanje nafadama Ammi da
Abba abunda kakeso yay hanyar fita 🚶🏻🚶🏻dagudu Ammar ya fizgoshi yace hisma nafadama
nahakura…Ameesha na son doc faruq sama da yanda kake tunani nagani a idonta,son da
takemin son wa da kanwa ne ,so i have decided duk wanda Abba yaban zan aura kawai
danni banida wani zabi samada Ameesha.hisma yace shikenan yacire riga yaje ya gyara
mishi duk inda yabata tas yazo yace ni zan wuce Ammar yace zan shigo anjima har
hisma yakai bakin kofa Ammar yace hisma ,hisma ya tsaya ya juyo Ammar yataka har
wajen yace inasonka abokina nagode da kulawarka gareni suka rungume juna ……
Ammi taji Ammar har 12 baizo yaci abinci ba Lu’u Lu’u ma dukta damu badai fushi
jiya bane…Ammi tace Lu’u Lu’u jeki kiramin yayanki tatashi tatafi
Maman shakur😘
[05/09 11:57 AM] Aishat muh’d: [05/09 7:23 AM] aishat muh’d: 🍁🍁36AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Ta shiga dakin da sallama taganshi zaune kan kujera yana latsa waya yamaki kallonta
anan takara gasgata fushi yake da duk taji ba dadi idonta yacika da hawaye ahankali
tace yaya Ammi nakira muryanta narawa tajuya zatatafi taji baice komiba saikuma
tadawo ta tsugguna tasa kanta akan gwuiwan shi tana raira kuka😭😭 ,har cikin
zuciyanshi yanajin kukanta shi kokari yake ya cireta a zuciyanshi saisa ya shareta
bama yason kallonta ….ya dago kanta ya sharemata hawayen stop crying kinji lil sis
…ahankali tace yaya plz forgive me nasan nai kuskuren fara soyayya batare dana
fadamaba ..Allah yaya inbaka sona da doc faruq zan hakura yaya koda zanmutune ,i
can change faruq amma bazan taba iya chanza yayana mai sonaba..Ammar yacemata shiii
kinason doc faruq ko??tace eh saida zuciyanshi ta buga amma yadaure yace to
kucigaba da soyayyan ku kinji Allah baku zaman lpy ,da sauri ta rungumeshi tana
kuka tace i luv u bro taimai kiss a kumatu dasauri yatureta yace tashi mutafi.haka
suka jero sai murna take sun shirya
Maman shakur😘
[05/09 7:38 AM] aishat muh’d: 🍁🍁37AMEESHA 🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Suka jero tarike mishi hannu har dakin Ammi yagaida Ammi ta amsa kallo daya Ammi
tamishi tasan akwai abunda ke damun dan nata wayan Lu’u Lu’u ne yay ringing da gudu
tashiga dakinta dan faruq ne…Ammar yaji badadi amma yay shiru Ammi ta kalleshi tace
Ammar meke damunka???yace Ammi bakomi tace karkamin karya duk Lokacin da abu ke
damunka ina ganewa meke damunka??yace Ammi wlh zazzabi nayi tun jiya mura tace
Allah sawake yace Amin harya gamaci Lu’u Lu’u bata fitoba tanachan tana waya da
faruq dukyaji ranshi ya baci yama Ammi sallama yatafi wurin hisma.
Hajjo ce zaune kusa da alhaji tace alhaji gaskiya kasan abunyi dan Amina tace Ammar
takeso Abba yay shiru yace zan tambayeshi danni bazan ma dana doleba ta tabe baki
tace dukma yanda kaga dama kayi tawuce tabar dakin….
Abba yakira Ammar kan zancen amina baimusaba yace bakomi Abba duk abunda kaban
inaso saidai Abba banason Lu’u Lu’u tasan niba asalin yayanta bane Abba ya kalleshi
yace mesa??yace hakanan Abba..Abba yay shiru yace amma kasan dole wataran zatasani
ko?yace eh Abba zan fada mata dakaina yace to shikenan Allah ma albarka….
Maman shakur😘
[05/09 11:21 AM] aishat muh’d: 🍁🍁38AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Ammi tadage sai gyaran yarta take ciki da bai.
Bangaren amina da hajjo farin ciki kaman su mutu.
Ankawo akwatin Ameesha hankalin Ammar yakara tashi tun daga Lokacin yadinga ciwo
Ammi tai juyin duniya yafadi mata abunda ke damunshi saida yace bakomi zazzabi Abba
ma haka duk yaki fada hisma ne kadai yasan ciwon me yake kuma yahanashi fada…..
Yau kaman kullum yadawo daga wurin hisma mai gadi yabude get yashigo da motarshi
kawai ya hango Ameesha da doc faruq sai fira suke tanata zubamai murmushi hakanan
ya lallaba yay parking yafito…
Lu’u Lu’u na ganinshi da gudu taje ta rungumeshi tana oyoyo bro ya daure kaman ba
komi yace ya kk taja hanunshi suna tahowa tare doc faruq yazo yamika mishi hanun
suka gaisa daganan da sauri ya shiga ciki….
Doc faruq ya kalli Lu’u Lu’u yace kince yayankine mamanku daya babanku daya??
Ameesha tace eh.,yace naga wani abu a idanunshine Lu’u Lu’u tace kamam me???yace
bakomi abar maganan suka cigaba da firansu bashi yatafiba sai mangariba….
Maman shakur😘
[05/09 11:32 AM] aishat muh’d: 🍁🍁39AMEESHA🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Tunda Ammar yakoma daki jikinshi yay tsanani wani irin ciwon kai yakeji sosai
kanshi na juyawa jikinshi yay zafi radau da kyar yadau waya yakira hisma yazo koda
hisma ya iso yariga yasume a rude yafita yakira Abba dasu Ammi
Ameesha da Amina kuka kawai suke Ammi itama daurewa tayi tana lallashin yaran.Abba
da hisma suka sashi a mota sai asibiti ,ana kaishi likitoci suka dukufa akanshi….
Lokacin da doc yafito hisma kadai ne a wurin Abba yatafi masallaci yabi doc din
office doc yace a gaskiya zuciyar dan uwaka tana gab da bugawa ,kuma ga hawan jini
dan yana yawan tunani ,hisma duk ya rude….hisma yace doc dan Allah karka fadama
kowa abinda ke damunshi doc yace amma iyayenshi nada right susani nan dai yafadama
doc abunda ke kasa doc yay matukar tausayama Ammar…
Kwananshi 5 a asibiti yaji sauki kullum Amina da Lu’u Lu’u na wurin shi ya tsani
yabude ido yaga Amina…. Ana gobe daurin aure aka sallameshi suka koma gida…Amina
wani irin murna take itada uwarta gobe tazama matar Ammar, Ammar shiko yafi kowa
bakin ciki dan bayason gobe tayi …bacci barawone yadauki Ammar..itako Ameesha da
faruq sun kosa suka anshafa fatiha💃💃💃
Maman shakur😘
[05/09 11:56 AM] aishat muh’d: 🍁🍁40AMEESHA 🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Ayaune asabar da misalin karfe 2:30 za’a daura auren..
Tun safe gaban Ammar keta fadi yakasa komi baida karfi wani irin bakin ciki yakeji
da takaici dagayau shikenan yarasa abun kaunarshi.
Hisma ne yashigo ya karbo musu kayan su daga wurin tela dan Ammar baya komi nabikin
hisma shinema ya gayyaci duk abokan nansu..yana shigowa yaga Ammar zaune durshan a
kasa yarike kirjinshi dasauri yakarasa wajen yace lpy Ammar jikinne??? Itakuma
daidai Lokacin Ammi tashigo falon don taga har 10:30 baizo yakarya ba….
Hisma yace Ammar jikinne??Ammar yasoma kuka yace hisma yau zan rasa abun kaunata
Lu’u Lu’u yau zata zama matar wani.hisma i want to die ban rayuwata batada
amfani…😭😭😭hisma ina sonta insonta ,hisma yace tun tuni nafadama kafadama su Abba
kaki gashi yanzu kana neman mutuwa abanza ciwo zai kasheka ,Ammar yace hisma
tanason faruq nikuma duk abunda takeso banason nazama ninai sanadiyyan
hanata..nariga nacema nahakura😭😭😭karan fashewa plat sukaji rasssssss
Maman shakur😘
[06/09 8:44 AM] Aishat muh’d: [05/09 5:50 PM] aishat muh’d: 🍁🍁41AMEESHA 🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Gani sukayi Ammi tashigo dakin hawaye a idonta tarike Ammar tace Ammar yauka
nunamin ni ba mahaifiyarka bace😭😭😭dasauri Ammar yasa hannu yakare bakinta yace Ammi
karki fadi haka ke kadaice uwata banda wata😭😭….Ammi tace maisa zaka boyemin abu
mai amfani haka????dama son Ameesha kake??kasan ni mai baka duk abunda kakeso ne
inhar baifi karfinaba Ammar yay shiru hawaye nafita daga idonshi 😭😭..Ammi tadau
wayanta takira Abba tace yazo side din Ammar yanzu arude Abba yace jikinne??tace
kadaizo …arude Abba yashigo dakin yaga hisma tsaya Ammar hawaye Ammi hawaye…
yakaraso yace lpy meke faruwa anan????nan Ammi ta kwashe komai tafadan mishi Abba
ranshi shima yabaci yahau ma Ammar fada kan me zai boye mishi Abu mai amfani
haka?????
Gani sukayi Ammar yarike kirji yana numfashi sam sama yace Abba wlh nahakura ta
auri faruq shi takeso da sauri Ammi tarikeshi amma ina harya sume……
Maman shakur😘
[05/09 6:00 PM] aishat muh’d: 🍁🍁42AMEESHA 🍁🍁
🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁
Ammi kuka take tana jijjigashi Ammar dan Allah karka mutu Abba ma yakaraso duk ya
rude Ammar kai amana ne a wurin mu. babanka yace mukula dakai indai Ameesha saika
aureta yau dinan maba iyayen faruq hakuri….Hisma tsayawa yayi yana mamaki wani irin
so mutanen nan kema Ammar shima yaji hawaye yazo mishi Abba ne yace hisma ban ruwan
sanyi da gudu ya bude fridge yadauko ruwan sanyin…Abba ya karba yashafa mishi saida
yadau lokaci kan ya farfado Abba ya rungumeshi Ammar na hawaye Abba ya dago ya
sharemishi hawaye yace yau Ameesha zata dawo matarka namaka alkawari Ammar zaiyi
magana Abba yace kamin shiru bazabinka nake nemaba….yajuyo yace Ammi jekisa hijab
muje gidansu faruq..kaikuma hisma ka zauna dashi ka kula dashi suka fita.Ammar dai
yay shiru…
Masu karatu baku tambayen ina amareba???
Amare Ameesha da Amina na makota gidan wata kawarsu dan anan suka kai kawayensu
saboda gidansu yacika saisa akayi wanan draman duk basu gida basu saniba
Maman shakur 😘
[05/09 6:48 PM] aishat muh’d:
Abba da Ammi ne zaune a falon iyayen doc faruq iyayen doc faruq suna wurin tare da
faruq din kowa yay shiru suna sauraron zancen Abba…..Abba ya warware musu komi
yafadan musu ko waye Ammar kowa yay tsit baban doc faruq ne yace Hakika mu
musulamai ne kuma Annabi yace imanin dayanku baya cika harsai kasoma dan uwanka
abunda kake soma kanka yajuyo yace faruq ahankali yace naam dad ,yace inason a
matsayinka na likita kuma musulmi ka ceci rayuwar Ammar daga halaka ta taimaki
zuciyan Ammar karta buga kahakura kabar mishi Ameesha idan yaso kai saika auri
Amina..nasan kai yaro mai biyayyane kuma ka kasance mai tausayi dan Allah ni baban
ka ina rokonka daka barma Ammar Ameesha ka auri Amina ahankali yace dad nayarda
Allah yasa hakan ne mafi alheri sai ga hawaye sharr sun zubo daga
idanunshi..alokacin Abba yazo kusa dashi yadafashi yace yau ka nunamin irin son
dakakema yata.. nai farin ciki daka karbi auren Amina dan bazanso rasa mutum
irinka mai zuciyar muminai a matsayin surukiba ina addu’a Allah yasakama da gidan
aljanna faruq kai mutum nagarine yasharema faruq hawayenshi…
Dad ne yace alh yakamata kutafi saboda baki yace hakane yamike sukai musa baha dad
da faruq suka rakosu har mota sai gida kowa zuciyarshi kall…dad saibama dannashi
baki yake dayake faruq mutum ne mai sanyi yahakura da ita yay addu’a Allah samishi
son Aminar…
Maman shakur
[06/09 7:35 AM] aishat muh’d:
Su Abba nakaiwa basumanbi takan su Ammar ba ,daga bayane da Lokacin daurin aure
yayi Abba yaga Ammar da hisma basu fitoba shine yakira hisma yace su fito a daura
hisma yace Abba dawa??Abba yace da abar kaunarshi mana Ameesha wani irin ihu hisma
yayi yace bro sun hakura yi sauri yi wankan mufasa…….Ammar jiyayi kaman bashi ke
ciwoba yaji dadi sosai yay murmushi yace hisma Ameesha anfada mata kuwa???hisma
yace banjin anfada mataba amma dont worry na Ameesha mai sauki ne….yay maza yay
wanka sukasha fararen shadda anko sukayi….sunyi kyau dan komi fari sukasa har
takalmi……
Sunfito waje sai kirari ake musu takawarka lafiya ango
Karfe 2:30 dubbanin jama’a suka shaida daurin auren Ammar da Ameesha akan sadaki
dubu 50 saikuma faruq da Amina akan sadaki dubu 50 shima ,,Ammar yay sujjada
yagodema Allah ranan kaman ya zuba ruwa akasa yasha…
Saida yan jama’a suka ragu Ammar yaje har wurin faruq yagode mishi suka rungume
juna…..dama haka abun yake hausawa sunce matar mutum kabarinsa…to yau gashidai
Ammar ya auri Ameesha
Maman shakur
[06/09 7:46 AM] aishat muh’d:
Abba yahana kowa yafadanma Ameesha da Amina abunda yafaru ……karfe 8 nadare Abba ya
aika ayi kiransu su biyun suna shiga falon Abba sukaga Abba Ammi hajjo faruq hisma
da Ammar suka nemi gefe suka zauna…
Abba ya bude taro da addu’a daganan yafadima su komi dakuma yanzu Ameesha ce matar
Ammar itakuma Amina matar faruq……Ameesha ba abunda takeyi sai kuka Amina ma haka
chan kawai gani sukayi Ameesha ta mike tsaye tazo kusa da Abba tana kuka tace Abba
ni wlh bazan iya zama da yaya ba banasonshi wlh faruq nakeso banason yaya ,jikake
tass tass tass Abba ya wanka mata mari abunda vai taba yiba yace nikikema rashin
kunya faruq ya hakura kece bazaki hakuraba yace Ammar ka shirya tafiyanku ku koma
india gobe gobe dan bazan iya juran kallon mara kunyar yarinyar nan ba ,yawuce
yafita takoma kan Ammi tace Ammi ki taimake wlh banson yaya a matsayin miji Ammi
itama ta rufeta da duka hisma ne ya kwaceta Ammi ta tashi tafita hajjo dai
zuciyarta kuna take amma batace komiba itama tafita Amina tabita abaya…..akabar
daga Ameesha dake tsuggune tana kuka sai mazan uku
Maman shakur
[06/09 7:57 AM] aishat muh’d:
Ammar yanda kukasan shi ake duka yazo yace kiyakuri Ameesha nasan ban kyauta miki
ba wlh ina sonki dayawa plz kiyakuri ki zauna dani ,,jitayi maganarshi kaman wuka
ya daba mata a zuciya ta dago da nufin tamai rashin kunya amma saita kasa koba komi
yayan tane ya kula da ita shiya mata komi sai ta maida kanta cikin guiwa tana
kuka ,faruq ne yazo kusa da ita yace Lu’u Lu’u kiyakuri kiyi imani da kaddara kaman
yanda nima nayi na yarda na auri yayarki da haka zance miki bissalam nariga na
hakura da soyayyarki…kiyi hakuri ki karbi yayan ki mai sonki yawuce yafita tawani
kara fashewa da kuka chan tamike zata tafi daki tana kaiwa tsakar gida kawai tafadi
a sume da gudu Ammar yakaraso duk arude yace dan Allah karki mutu Ameesha ya
dauketa yakaita dakin Ammi yana Ammi fito kar Ameesha ta mutu Ammi na fitowa
Lokacin ta farfado tacema su hisma da Ammar su fitan mata daga daki aka barta daga
ita sai Ameesha dake uban kuka
Maman shakur
[06/09 8:09 AM] aishat muh’d:
Ammi tazo kusada Ameesha ta zauna tajawota tarugume ahankali tana shafa kanta tace
Ameesha nasan yanda kikeji yanzu amma kisani komi mukaddarine daga Allah, idan
kaddara tasamu mutum saikayi imani da kaddaran kacigaba da rayuwarki… Ammar tun
kina karama yake sonki amma yaki fada ,ko kinaso ciwon zuciya ta kashene?? Tace
a’a….Ammi tace abunda nakeso dake kiyi hakuri ki zauna dashi kiyi imani da kaddara
kikuma mishi biyayyan aure tare da bashi hakkin shi amatsayin mijinki..tace lada
biyu zaki samu na farko kin ceci rayuwarshi daga halaka nabiyu kuma ladan aure
kinjiko yata….ahankali tace to Ammi..Ammi ta share mata hawaye tace Allah miki
albarka hakika ke ya tagarice.tace tashi kije kiyi wanka tatashi ahankali taje bayi
tayi wanka Ammi tabata wasu jike jike tasha …….
Maman shakur
[06/09 8:18 AM] aishat muh’d:
Abangaren Amina tabi uwarta daki sai kuka take rusawa tana mama wlh ni Ammar nakeso
bazan yarda ba….hajjo tai wani dariyan keta tace ke dadina dake banziyace ki zauna
da faruq shima yanada kudi…amma abunda nakeson kisani Ammar da Ameesha bazasu taba
zaman lafiya ba zan hargiza auren na tarwasashi na tsani Ameesha da Ammar saboda
babanki yafison su kan yayana …tace gobe zanje kauyen dudu mangalaye wurin wani
malami wlh bazan taba bari su rayu cikin farin cikiba Amina dai bude baki tayi tana
kallon uwar tata kawai jisukayi anbude kofa ashe Abba tuntuni yake tsaye a wurin
yazo yacema Amina ta shirya faruq yace zasu tafi shine yaji hajjo na magana duk
yaji komi ..
Abba ya kalli hajjo yace inason kisani duk randa kafanki yataka gidan boka abakin
aurenki kuma wlh wlh wlh duk randa wani abu yafaru da Ameesha ko Ammar kosuka sami
matsala a aurensu kowani Abu to wlh hukumace zata rabani dake…..azuciye yarike
hanun Amina suka bar dakin
Maman shakur
[07/09 11:39 AM] Aishat muh’d: [07/09 9:52 AM] aishat muh’d:
Abba yakamo hanunta suka shiga dakinshi ya zaunar da ita ya share mata hawaye yace
Amina inson kisani dukan ku yaranane ina sonku gabaki daya,karki dauki huduban
mahaifiyar ki dan zata saki a halaka…nasan Ammar kikeso amma Allah ya kaddara ba
mijinki bane saiki hakuri kiyi addu’a Allah sa shine mafi alheri a gareki kinji
yata??ahankali tace Abba naji kuma insha Allah zanma faruq biyayya yace Allah miki
albarka yariko hanunta muje kitafi dakin mujinki takara kankame Abba tana kuka
ahaka yabude mota yasata sai kuka take Abba yace faruq ka kulanmin da ya amana ce
nabaka ,yace to Abba naji zankularma da ita insha Allah yatada motan suka tafi….
Ammar da Hisma a daren sukayi booking flight na gobe da safe jirin karfe 9:30 mai
suna ARIK AIRLINE murna kaman Ammar ya haukace…..
Washa gari dasafe Ammi ce tashirya Ameesha cikin bakin doguwan riga na larabawa tai
kyau kaman matar sudais din makka
Maman shakur
[07/09 10:03 AM] aishat muh’d:
Tayi kyau sosai Ammi tace taje tabama Abba hakuri tashiga dakin taga Abba da yaya
sakuma hisma tagaida hisma Ammar daya saki baki yana kallonta yaga tai wani irin
kyau duk yaji yakamu…ko kulashi batayiba tazo ta tsugguna gaban Abba tace Abba dan
Allah kayakuri kayafemin yay banza da ita tace Abba am sorry ,tana kuka tarike
kafanshi tace Abba dan girman Allah kayakuri tabashi tausayi yadagota yace kimin
alkawari zakima Ammar biyayya ahankali tace Abba nama alkawarin yace to shikenan
Allah miki albarka jekici abinci karfe takwas zaku tafi airport din abuja …..tana
kuka tafita
Karfe tara harsunkai airport din abujan Abba da Ammi suka rakasu hisma zai bisu
india din saboda mr president ya shiryama Ammar welcome party shida Ameesha saisa
yakeson hisma yabisu dan shikadai ne abokinshi….Ammi taba Ameesha kayan mata dayawa
cikin karamin akwatinta takuma ce mata tadinga shan fruits sosai….Ameesha kuka
kawai take da kyar Abba ya janyeta daga jikin Ammi suka tafi sukahau jirgi nan ma
tai kauyenci dan dis is her 1st tym😜😜niko ko shakur dina yasaba hawa kai har
tukawama ya iya
Mamam shakur
[07/09 10:13 AM] aishat muh’d: jirginsu yay landing a airport din india maisuna
Mumbai international airport……suna sauka sukaga motoshi dayawa mr president yaturo
a daukesu Ammar yarike hannun Ameesha tana kokarin kwacewa tace nika sakemin hannu
ya juyo ya kalleta fuskamshi a daure yace kinga mutane na kallonmu so ki natsu
banason rashin kunya yariketa gam suka karaso sai gaisawa yake dasu hisma ma haka
dasuka gama suka shiga mota sai presidential villa na india suna kaiwa mutane makil
anfara party dinma dan ango da amarya ake jira … 1st lady tazo dawani abu tarufe
fuskar Ameesha dan ba’ason kowa yaga fuskarta tajata ciki sukuma Ammar suka tafi
wani daki dan chanza kaya….
Subhanallah shine abinda Ammar yafada Lokacin da aka fito da Lu’u Lu’u yanda
kukasan yar india haka tadawo dan kayan yan indai aka samata
Maman shakur
[07/09 10:32 AM] aishat muh’d:
Kayan yan India irin na amarenan suka samata jaa ga sarkuna farare tai bala’in kyau
tafito sak yar indai aka fito da ita mutanen wajen kowa yamike tsaye anata tafi
daganan aka fara cin abinci ana wakoki akace amarya da ango sufito su yanka cake🎂
suka fito shiya fara bara bata abaki Ameesha dan kawai bataso ta kunyatashine gashi
suna gaban jama’a masu kudi saisa tayanko tabashi ta daure fuska tabashi yaci
yanata mata murmushi bayan sungama kawai akaga mr president yatashi yace musu u
have to kiss each other nanfa akeyinta dan Ameesha jitayi kaman ta mutu waiyau
yayanta zatama kiss shiko Ammar kaman ansashi a aljanna dan yasan daga yau Allah
kadai yasan randa zai samu damar mata kiss
Maman shakur
[07/09 10:44 AM] aishat muh’d:
Mrs president yace we are waiting kawai gani tayi Ammar ya rungumeta yakai bakinshi
cikin nata ya tsotsa sosai abunda bai taba mataba gashi ba daman tureshi suna gaban
jama’a dadi kaman ya kashe hisma ko banza yau abokinshi yamore saida Ammar ya
tsotsi bakin tas sanan ya saketa har idanunshi sun chanza itadai daganan bata kara
bari sun hada idoba bakin ciki kaman ya kasheta… wajen ya cika da hayaniya
…..daganan akabasu kaututtuka dayawa sunsami kudi shikuma mr president yay musu
kyautar kudi gida da mota kai sunsami kyauta sosai sai bayan sallan isha sukabar
gidan mr president……ita Lokacin tagaji iya gajiya takosa suje gida sukakai gidan
Ammar mai kyau duplex yahadu komi fari ne a gidan….yaja hanunta ta fixge yakalleta
yace dama bakida kunya ko yace to muje nakaiki dakinki yakaita yanuna mata dakinta
tashiga
Maman shakur
[07/09 10:54 AM] aishat muh’d:
Tashiga shikuma ya koma wurin hisma suka shiga dakinshi….tana shiga tai wanka
tadinga dirje bakinta da soso tana kuka abayi tace faruq kaine naso kafara shan
bakin nan bawaniba tadinga kuka😭😭daganan tafito daga wanka tasa wata pink rigan
bacci iya guiwa ta kwanta saboda bata salla …habawa tana kwanciya sai barcii….
Suko hisma da Ammar suka dinga fira hisma ne yaduba agogo yaga karfe 12 nadare yace
bro tashi katafi wurin amarya ka tsareni da fira saloon nakasa tashi gobe nai
missing flight dinako kanaso summy tai kuka ne???suka tafa yace to bari natafi
nasan konatafi ba barci zakayiba waya zakuyi da sumy….yafito yashiga dakin Lu’u
Lu’u yaganta kwance tana barci duk cinyoyin nan a waje tai matukar burgeshi nan
danan yaji yana sha’awarta ahankali ya kashe wutan yacire jallabiyar ya jawota
jikinshi sosai ya rungumeta ya sauke ajiyar zuciya yau gashi ga Lu’u lu’u
yarungumeta yace Allah nagodema ya Allah kasa tasoni yaja bargo ya lullubesu
ahankali yadaura hanunshi kan kirjita wani irin taushi yaji…..
Maman shakur
[07/09 11:14 AM] aishat muh’d:
Hakanan ya hadiye miyau danyasan inta tashi bazata taba bari su kwana tareba…
**** dasafe data tashi taga wata yar letter kusa da ita ta dauka ta karanta “amarya
dafatan kin tashi lpy??natafi kai hisma airport akwai komi a kitchen inkinji yunwa
bazan dadeba luv u my Lu’u Lu’u ” tai tsaki ta ajiye letter tace ni mai ruwana
daku munafukai ta tashi ta wanka ta gyara jikinta tasa wata jar atamfa riga da sket
tafito tanata neman kitchen daga baya tagani ta shiga dahar zatayi abincin ita
kadai amma saita tuna alkawarin datama Abba da Ammi tadafa egge pizza da tea mai
kauri taci tana ta koshi ta bar mishi nashi a kula daganan tashiga dakinshi ta
gyara mishi tsaf ta wanke bayi tafito tokama dakinta nan ma ta gyara tagama ta
kwanta .
Maman shakur
[07/09 11:26 AM] aishat muh’d:
Ta kwanta ta dauko littafin besty na humairat maisuna SAMRA tanajin dadin littafin
amma tace ita gaskiya bazata iya abun nan da yaya Ammar ba bazata iya kwanciyar
aure da yaya Ammar ba ita a matsayin yaya kadai ta daukeshi yazataji randa zaiga
jikinta????tabdi ai abunda bazai yuwu bane wai taba nonon sirika…….kujifa masu
karatu?? tana cikin karatun taji an fixge littafin ta dago atsorace taga ashe yaya
Ammar ne sai takoma ta kwanta ya kalleta yace kin tsaneniko???tai shiru batace komi
ba ahankali yace kiyahakuri Ameesha wlh ina sonki dayawa bazan iya rayuwa bakeba
yatashi yabar mata dakin yaje dining yaci abinci data dafa ya kunna kallo yanayi
amma daga gani kasan tunani yake….itako Ameesha tacigaba da karatun ta sai 12:30
tafito taganshi zaune amma ta dauke kai tashiga kitchen tadafa musu abincin rana
white rice tayi da chicken stew tare da drinks din data hada dan Ammi tace tadinga
cin fruits kuma tanayin juice dasu… ta kawo komi dining koda tagama taga daya tayi
tawuce sama tai wanka tana fitowa taga yaya zaune kan gadonta…
Maman shakur
[07/09 1:19 PM] Aishat muh’d: [07/09 12:43 PM] aishat muh’d:
Duk ta daburce tana kokarin komawa cikin bayin ne taji yarikota gam nan da nan
datafara kuka yaya dan Allah kasakeni ya daure fuska yana wani irin kallonta da
mayun idanshi dinan ya matseta a bango yace nazo kiban hakkina kona karba ta karfi
ta zaro ido:oops::oops:yaya dan Allah karufamin asiri wlh kai yaya nane tanayi tana
kuka yakai bakinshi kan nata yafara tsosa dukta rude tana tano kokarin kwace
bakin amma ina Ammar yay nisa danji yake kaman zuma yakesha chan ta gantsara mishi
ciwo ta tureshi tana kuka tashiga bayi yabiyota dagudu amma kafin yakai ta kulle…
Ammar yay tsaki yafita daga dakin yaje dakinshi ya kwanta kan gado yay shiru yana
tsoron kar Ameesha tasashi a halaka karya fara neman matan banza taki bashi
hakkinshi gashi yana bukatan ta sosai dan sha’awarta na damunshi haka yadinga bakin
ciki har bacci ya kwasheshi
Maman shakur
[07/09 12:52 PM] aishat muh’d:
Bangaren Ameesha kuwa kuka tadinga yi abayi ita bata tsani yaya ba tana sonshi amma
wlh bata sonshi a matsayin miji bazata iya kallonshi a matsayin mijiba tadinga kuka
saida taji alamun yafita tafito ahankali, tasa kaya tazauna tai shiru tana
tunani………sai 5 tashiga kitchen tadafa abinci taci nata tai maza takoma daki dan
karya kamata anan…
******-haka rayuwar auren tasu tacigaba Ammar tundaga ranan yafita harkanta yazuba
mata ido abun na damunshi ga sha’awarta kaman ta kasheshi amma ya kyaleta bazai
takuramata ba… yau gashi watansu 3 da aure yanzu saura sati daya bikin hisma …..
Yauda daddare tana zaune taga yashigo duk ta tsorata daga ita sai wata shimi da bom
short yana kallonta ahaka yay maza ya juya dan bayason hankalinshi yace ki shirya
gobe zamu naija bikin Hisma yawuce yafita…….
Washe gari da sassafe tagama komi sai Nigeria
Ammi tai murna ganin yaran nata saidai taga Ammar yay baki ya rame amma Ameesha bul
bul takara kyau da haske….
Maman shakur
[07/09 12:59 PM] aishat muh’d:
Anata murnan hajjo dai tai murna ganinsu tanata jan Ameesha a jiki abu kamar tayi
tuban gaskiya….Ammi tayi tayi da Ammar yafada mata maisa yarame yaki fada yace mata
aiki ne….
Yaune aka daura auren hisma da amaryanshi summy sai murna yake kaman anbashi
aljanna…..
Bayan kwana biyu da bikin faruq shida Amina sukazo gidan..suna zaman lpy faruq na
kula da ita dukda haryau bayajin sonta..ita kuma tana mishi biyayya…. tuntuni
baikawotaba saboda laulayin cikin datake fama dashi…tana tare da Ameesha adakin
Ammi sunata fira Ameesha ta mike tace yaya nidai wurin hajjo zani tace yau zatamin
dambu tamike tatafi tabar Amina da Ammi..tanako zuwa taga hajjo tagama dambun yaji
yaji da wake tabata tana Lu’u lu’u kifa cinyeshi duka ita kuma tace ai hajjo daga
gani zaiyi dadi zan cinyeshi tas…tana murmushi tamike tafito..
Maman shakur
[07/09 1:10 PM] aishat muh’d:
Tana fitowa sukaci karo da Amina..Amina kuwa tana ganin dambu washar washar abunku
da mai ciki kwadayin ya motsa kawai ta finciki dambun tace wlh Lu’u Lu’u bazaki
ciba yabiyamin rai nizanci dayake har yanzu suna fadan abunku da sako da sako…
Ameesha tace kibani abuna konahada ki da Abba Amina takai loma baki ita kuma
Ameesha ta zuciya tai hanyar dakin Abba a zuciye …tana shiga taga Abba da Ammar
saikuma faruq . Abba yace lpy kika shigo haka tace Abba kaga yaya Amina ta kwacemin
dambuna ko…..jin karan Amina sukayi tana wayyo Allah cikina zanmutu da gudu dukansu
sukayi waje suna zuwa sukaga tama fadi kasa kumfa na fita daga bakinta da hancinta
sai mukurkuso take ga kwanon dambun a kasa taci kusan rabi…da gudu faruq yariketa
yasata akan cinyarshi Abba yace maiya faru Ameesha???tace wlh Abba dambu hajjo
tamin nafito shine Amina tagani ta kwace wai ita zataci nikoma nataho nafadama
Maman shakur
[07/09 1:19 PM] aishat muh’d:
Abba yace yanzu dai bari mukaita asibiti maji maiyafaru Ammar jeka futo da mota da
gudu Ammar yatafi itakuma Lokacin Ammi da hajjo suka fito tare sunji
hayaniya..hajjo da murnanta tafito dan tazaci hakan ta ya cimma ruwa ne..amma me
tana zuwa taga yartane a kwance tace maiya faru ???ammi ma tambayan datake sosai
Lokacin amina tafara aman kumfa sosai daga baki da hanci..hajjo tazo ta tabata dai
dai Lokacin ran Amina yabar jikinta shidai faruq ya rude hawaye kawai yake Ameesha
tarike Abba tana kuka Lokacin da Ammar ya taho da motar yafito sudauketa susata a
ciki Abba ne yalura kaman tadena numfashi yataba zuciyanta yaji bata numfashi ya
daga haunuta yaga a sake ahankali yajuyo yaga kowa shiyake kallo yace musu Amina
tarasu Ameesha ganin abun tayi kaman karya Amina da yanzunan suka gama fada dince
za’ace tarasu kawai sulalewa tayi tafadi a sume……
Maman shakur
[07/09 6:32 PM] Aishat muh’d: [07/09 3:42 PM] aishat muh’d:
Da sauri Ammar yakamota ya yayyafamata ruwa ta farfado Abba ya kalli hajjo wanda
tamakasa magana sai hawaye yace ance inzaka gina ramin mugunta ka gina ahankali
yanzu Ameesha kikaso kashewa amma gashi kin kashe mutum biyu da yarki da jikan ki
kinma kanki Allah ya isa kuma nasake ki saki uku zai kara magana Ammi tace yanzu ba
lokacin magana bane ashirya Amina akaita gidan gaskiya yace hakane….da kyar faruq
ya iya kiran iyayenshi kafin kace me gida yacika kuka kawai aketayi …..haka aka
shirya Amina akaje aka birneta….bayan andawo saiga ishaq da musa dayake suna ABU ne
suna zuwa Abba yafada musu komi yaran ransu ya baci ishaq ya kalli hajjo yace mama
kinga abunda bakin halinki yaja miki ko kin kashe mana kanwa yana magana yana kuka
yace mama na tsaneki nai bakin cikin samu uwa irinki Abba ne ya kulle mushi baki
yay shiru yace ya isa ban hadata da hukumaba amma nasan zataga sakayya tun
aduniya…..
Maman shakur
[07/09 3:51 PM] aishat muh’d:
Aikuwa ranan da Amina tamutu da daddare akaji muryan hajjo na ihu kowa cikin tsakar
dare aka hadu akaje dakin Ameesha ma tabi Ammi suka shiga hajjo tana ihu akan gado
tana nuna bango wai ga Amina tafito zata kasheta Ammi takarasa wajenta itadai
Ameesha kuka take jikinta sai rawa yake saboda tsoro Ammar ne ya lura dahakan yaje
wajen yace wuce kitafi daki kafin kifara mafarkin tsoro ta kalleshi duk ta daburce
taki fita Abba ne ya daka mata tsawa wuce yarakaki nan ba wajen yara bane bane haka
tamike tabishi abaya tana fitowa karen makota yay haushi da gudu ta kankame Ammar
tana wayyo yaya zanmuutu yarungumeta shima dan yadade rabonshi da jikinta
….yadagota yace muje ki kwanta suka shiga daki ya kwantar da ita yajuya zai fita ta
rikoshi tace yaya dan Allah ka tsaya in Ammi tashigo saika tafi..yanda yaga
tasorata yasa ya tsaya ya zauna kan kujera itamuma ta kwanta bacci yadauketa sanan
yamata addu’a ya mata kiss sanan yafita
Maman shakur
[07/09 3:58 PM] aishat muh’d:
Ammi da Abba tare da hajjo suka kwana suna mata tofi dan abun nata yadawo haukama
haka da garin Allah yawaye abun ya tsananta ishaq ne yace akaita asibitin mahaukata
hakako aka tarkatata aka kaita.
Bangaren faruq baisan cewa yanason amina ba saida yakoma gidansu yaga komi nata
daya shiga uwar daka saiyaga kaman zatazo tamishi oyoyo yanda tasaba yazauna akasa
dirshan mutuwar tadawo mishi sabo sai kuka yake yana Amina kidawo wlh inasonki
kidawo ki haifa mana baby dinmu Aminaaaaa yana wani irin kuka jiyayi andafashi
yana dagowa yaga mum dinshi da dad yatashi ya rungume dad dinshi….dad yace be
strong u have to be a man da kyar ya daina kuka suka hada mishi kaya suka koma
gidansu …..haka suka cigaba da kula dashi at least yarage kewan……
Su Ammar kuwa Abba yace su shirya gobe sukoma Ameesha sai kuka take wai ita da
ummanta zata zauna…
Maman shakur
[07/09 4:27 PM] aishat muh’d:
Da daddare hisma yazoma Ammar sallama Ammar ya kalleshi yace jibi yanda kai wani
fresh ka kara kiba hisma yay murmushi yace kai mace wasane summy bata wasa dani
mata akwai ni’ima da dadin zama Ammar ya tabe baki hisma yace lpy??daidai Lokacin
Ammi tazo tace mishi Abba nakira taji yana cema hisma wlh hisma Ameesha taki yarda
dani ko tabata batason nayi ballema muje dayin sunan…Mutuwar tsaye Ammi tayi daga
baya ahankali tabar dakin dan karsuji shigowanta…Ammar ya kalli hisma yace bro am
very lonely wlh ina bukatar mace sosai amma narasa yanda zanyi taki kallona da
fuakar miji saidai da fuskar yaya hisma yatausayma abokin nashi Ammar yace wlh am
even having stomach pain dis days..Hisma yace tunda ka gwada mata so taki ta
kalleka ta hakan just force her karkaje kajama kanka ciwo.Ammar yace wlh hisma
banason forcing dinta ko kadan….hisma yace kai tausayi ko shikenan kaita cutan
kanka kaida hakkin ka yace nidai natafi sumy na jirana suka sallama yatafi
Maman shakur
[07/09 4:34 PM] aishat muh’d:
Ammi nakaiwa dakin ta kulle kofa tashiga dakin Lu’u lu’u tana zaune tana wasa da
waya Ammi ta fizge wayar ta wurgar ta shakota ta kifa mata mari biyar tana kuka
tace Ammi yahakuri wlh bansan mena mikiba …azuciye Ammi tace au bakisan mena miki
ba kinje zaki kashe Ammar ko??tace kewace irin yarinyace wanda batasan darajan
iyayen taba saboda muhada aurenku shine kike gasashi dan kinga yana sonki ko??tana
kuka tace Ammi menaima Ammar wlh banmishi komiba..Ammi tace kintaba bashi hakkin
shi???jitayi cikinta yay gululululu ta tsorata Ammi tace saboda ki tsaneshi yaron
da keda ciwon zuciya saboda yaje yamutu ko??to wlh bari nafadama Abba n ki shizaiyi
maganinki tajuya zata tafi dagudu Ameesha tariketa tana kuka
Maman shakur
[07/09 4:46 PM] aishat muh’d:
Tana kuka tace Ammi kimin rai karki fadama Abba wlh kasheni zaiyi tarike Ammi gam
tana kuka wlh Ammi muna komawa zanbashi hakkin shi naimiki alkawari amma dan Allah
Ammi karki fadinma Abba wlh dukana zaiyi….Ammi tadagota tace Ameesha kinje
islamiyya kinsan hukunci wanda ta ki bama mijinta hakkinshi mala’iku zasuyita
tsinemiki harsai gari yawaye maisa kikeson shiga cikin fushi n ubangiji tace Ammi
natuba wlh bazan karaba haka Ammi tadinga mata wa’azi tabata wasu kayan karin
ni’ima tasha har tai bacci…
Washe gari tun safe Ameesha ke kuka saboda fadan da Ammi tamata da kyar ta shirya
cikin wata koriyar atampa riga da sket sun kamata sosai ta dauko wani karamin gyale
tasa tana fitowa Ammar ya daure fuska yace ahaka kike nufin zani dake wuce kije
kisa hijab ko ki chanza kayan haka ta juya tana turo baki
Maman shakur
[07/09 4:57 PM] aishat muh’d:
Taje tasa hijab Abba ne yakaisu airport suka shiga jirgi sai India dasuna cikin
jirgi bacci takeji sosai tadansa kanta akan kafadanshi ya lura bacci takeji yakara
rungumeta tana kokarin tashi yariketa sosai yace ba abunda zanmiki malama yi baccin
ki kawai..haka ta kwanta ajikinshi tai baccinta harsuka kai tana bacci dayake jiya
sunraba dare Ammi namata wa’azi..shiya tasheta yakira driver dinsu yazo yadaukesu
sai gida..
Tana zuwa tai wanka tai sallolinta magrib da isha sanan tashiga kitchen ta dafa
musu indomie kawai amma yaji vegetable su green beans da carrots takawo dining tana
cikin cin nata yafito dagashi sai gajeren wando da sauri ta dukar da kai yazauna
yaci shima tana gamawa takoma daki tai shirin kwanciya tai baccinta….
Maman shakur
[07/09 5:09 PM] aishat muh’d:
Sai da sukayi sati daya babu abunda yake hadashi da ita dasafe yana gama cin abinci
yatafi aiki sai bayan magrib yake shigowa ……yau ma tafito wuraren karfe shida daga
ita sai wani karamin gajeren wando na jeans da karamin shimi fari iya ciki dan
cibiyanta a waje yake ta daure gashin ta da white ribon tai bala’in kyau yau
weather din namata dadi dan ruwan sama akeyi sosai ta shiga kitchen tana musu
abinci dama tasa earpiece akunne tanajin wakan GOD WILL if u don get alart na god
will tanajin dadin wakan tana girki tana rawa sai juya bayanta take kawai juyowan
dazatayi tadauki serving spoon taga Ammar a tsaye yasaki baki hanci yana kallonta
idonshi yay jajir kaman gauta duk ta tsorata tana yaya dan Allah karka dake nasan
bakason rawa wh bansan kananan ba tafara kuka shigowa yayi ya kashe gas din ya
dauketa chak kaman jaririya yay dakinshi da ita…
Maman shakur
[07/09 5:36 PM] aishat muh’d:
Ita duk ta rude dan tazaci dukanta zaiyi yana zuwa yadireta kan gado tafara kuka
tana yaya kaya kuri Allah bazan karaba tanata kuka yazauna yakura mata ido chan
ahankali ya matso kusa da ita yajata jikinshi ya rungumeta da har zata kwace kanta
saita tuna wa’azin Ammi ta kyaleshi ya rungumeta sosai chan yafara shafata ahankali
ya dago kanta yafara kissing bakita kafin takai ga hanashi taji hannayenshi a
bayanta yana kokarin cire mata bra da sauri ta kwace bakin ta daga nashi tace yaya
stop u are my brother wot are u trying to do???ahankali muryanshi dukta shake yace
Ameesha ke matata ce wlh yau sha’awarki nakeji plz help me dont say no am in d mood
zatayi magana yakara kaimata kiss ya maida hanunshi cikin rigan ya balle maballin
bra din yacire yafara kai hanunshi kaman waiwayi haryakai kan dukiyar fulanin yana
matsasu yana wani irin sauke ajiyan zuciya Ameesha tarude ta tureshi tace yaya wlh
kai yayana ne karkamin haka plz…yakara kawo mata wani kiss din ta turashi tatashi a
guje zatabar dakin da zafin nama idonshi sun kankance ya damkota ya jefata kan
gado….
Maman shakur
[08/09 7:44 AM] Aishat muh’d:
Yana gamawa kawai ya saka taki shiga yasake taki yawahala kafin yasami hanya itako
Ameesha ihu tasake takasa komi saboda batada karfi kodaya.n Ammar gabaki daya
yafita daga hayyacinshi baimasan meyakeyiba yanayi yana shafa dukiyar fukanin yana
matsa su ..sai wuraren daya sanan yaji ya gamsu alokacin yaji he is totally
satisfied Lokacin hankalinshi yadawo jikinshi ya kalli Ameesha da idonta sun
kumbura saboda kuka ta matukar bashi tausayi idonta akulle tai baccin wahala dan ko
motsin kirki batayi ahankali yasauka daga gadon yatafi bayi yay wanka yahada ruwan
zafi yazo yadauketa chak sai cikin ruwan zafin wani irin ihu tasaka ta kankame shi
yaya zan mutu wlh dazafi Ammar saida yay hawaye dan yasan yay mata aika aika dole
taga doctor gobe dakyar suka gama yabarta tai wankan tsarki tagama amma takasa
fitowa wani irin kuka take maicin rai daya shigo yaganta ahaka yadau towel ya nan
nadeta yafito da ita daga bayin yakaita dakinta..yasamata kaya yace tayi salla
yabarta yadawo dakinshi yay salla yacire zanin gado yasa a washing machine dan ya
wanke sanan yakoma dakinta…..
Maman shakur
[08/09 7:58 AM] Aishat muh’d:
Yakoma dakinta yatarar da ita zaune kan dadduma tana kuka fita yayi yaje kitchen
yahado mata kakkauran tea ya dauko mata paracetamol yadawo yatarar tana kuka still
ya kwanto da ita jikinshi yacire mata hijabi tamaki yarda su hada ido ahankali yace
Ameesha kin tsaneniko???nai forcing dinki yayanki yau yamiki abunda bakiso ko???
yace dan Allah kiyaha kuri kiyafemin bazan karaba wlh Lokacin bana hayyacinane plz
forgive me tai shiru….yamiko mata tea din batayi musuba dan yunwa takeji tasha
yabata magani ta tabe fuska yace yahakuri kisha takarba tasha….yace tashi ki kwanta
takalleshi saita fara kuka kuma yaji tausayinta matuka dan yasan baimatada kyauba
but yazaiyi is her fault…ya dauketa ya kwantar kan gado yacire jallabiyar tana
ganin haka tafara kuka da sauri yahayo gadon yace babu abunda zanmiki kawai bacci
zamuyi da kyar ta yarda tai shiru yajawota kirjinshi ya rungumeta tun bata saki
jikiba harta saki baccin wahala yay awon gaba da ita…..
Washe gari dasafe tatashi da zazzabi sosai yakira doc yazo hargida yadubata yayma
Ammar fada sosai yace karya kara forcing dinta akan sexs dan babu kyau yanzu yajin
mata ciwo sosai haka yabata magunguna yatafi…
Maman shakur
[08/09 8:08 AM] Aishat muh’d:
Doc natafiya tatashi da kyar tashiga bayi cire tsoro tayi ta gasa kanta da kyau
tafito Ammar na zaune kan gado yanda yaga tana tafiya yakusa mata kuka yace yanzu
ninai mata haka wot is wrong with u Ammar???yanama kanshi fada tafito tazauna bakin
gado yatashi yadauko mata man shafawanta mai suna OLAY ta karba tana shafawa
ahankali, yadauko mata kaya doguwan riga da bra da pant , yabata kunya sosai ta
dukar dakai tana murmushi… yanda tadanyi murmushi yasa yaji dadi sosai har
hankalinshi yadan kwanta ya tsaya yana kallonta ahankali da shagwaba tace to yaya
kafita nasa kaya ,ya kalleta yace to meza aboyemin nafa riga nagani jiya ta zumburo
baki tafara hawaye yace mata kina burgeni inkina shagwaba beauty ya manna mata kiss
a lips aguje yabar dakin…
Yanda yayi yasa ta fashe da dariya…itama kanta tana mamaki mesa batajin haushin shi
yanzu dukda yay mata ta karfi kodai tafara sonshine shine tambayar datake ma
kanta????
Maman shakur
[08/09 8:22 AM] Aishat muh’d:
Tasa kayan daya fito mata dasu takoma ta kwanta chan yashigo dakin dauke da tray na
abinci…hot tea ne da sandwich saikuma indomie da magungunanta ya ajiye a gefe ya
hayo gadon ,,yana shafa fuskanta ahankali yace beauty tashi kici breakfast tabude
ido amma taki juyowa…shiya juyo da ita yakura mata ido itako ta kulle idonta gam
dan batason su hada ido….yay murmushi ya dauko abinci yafara bata tanasha ahankali
harta koshi yabata magani tasha sanan shima yaci yakoshi yamaida kayan kitchen koda
yadawo dakin ya lura kaman tanason yin barci yacemata Lu’u Lu’u tace naam amma bata
kalleshi ba yace bacci ko??tace eh yace kiyaha kuri jiya nina hanaki baccin ki
kinji ya matso kusa ya kamo hanunta yace kinyafemin ahankali tace eh yaya bakaimin
komiba hakkin ka ka karba yace nagode Allah miki albarka kin kare mutuncinki kin
kawo gidana nagode ..yajawota jikinshi suka kwanta……
Maman shakur
[08/09 8:35 AM] Aishat muh’d:
koda suka kwanta tuni ita tai bacci shiko tunanin duniyan daya shiga jiya yake
yarinya karama amma sai ni’ima kaman korama gata very tight soo warm and a little
bit cold inama zata bari yakarayi ….ya kalli fuskanta yaga tana zufa ya kunna musu
A.c. ahankali yasa hanunshi cikin riganta yana wasa da kirjinta saida ta tureshi
yace plz Ameesha kibari nayi kona samu saukin yanayin danake ciki yanzu. yabata
tausayi tabarshi yadinga wasa dasu daga baya kuma yafarasha saitafara kuka dan taga
yanason wuce gona da iri da kyar yadawo normal yamaidata yarungumeta sukayi bacci
dukansu.
*****haka yacigaba da kula da ita bai kara mata komiba satin ta daya ta warke tas
amma sai tafiya takama Ammar zai tuka mr president zuwa England but 2 weeks kadai
zasuyi…..randa yafada mata ta dinga kuka tace ita tsoro take saidai yamaida ta gida
yacemata wata mata zata dinga zuwa suna kwana tare 1st lady ta aikomata da ita tace
to
Ranan dazasu tafi dayake karfe 4 na yamma zasu tafi…dasafe suna tashi ya kalleta
yace Ameesha tace naam yace plz kibari nakarayi 4 d second tym wlh bazan miki
dazafiba plz kinga tafiya zanyi ta tsorata sosai dan ta tuna ranan farko tafara
kuka tanason guduwa amma yatare hanya
Maman shakur
[08/09 8:53 AM] Aishat muh’d:
Tace yaya plz kayakuri wlh dazafiyace mata i promise u dis 1 will be very swt nd
spectacular just corporate..itadai tai shiru yakamota yahada ta da jikinshi yafara
shafata yace Ameesha kece farin cikina ina sonki sama da tunanin ki nafiki bakin
cikin tafiyan nan saboda nariga nasaba bacci inajin duminki kusa dani ahankali yace
beauty nadanyi sau daya kacal yay muryan yara ahankali tadaga kanta…..yafara
kissing dinta sosai yacire mata kaya jikinta yafara rawa yace mata relax dont be
scared yafara wasanni da ita nanda nan yarude ya kamo kunenta yana lasa ahankali
yace mata Lu’u Lu’u u are too watery, u get wet easily dagannan yajuyota ya manna
bakinta da nashi yana tsotsa kaman lollipop yana wasa da kirjin saida yaji tajiku
sosai saboda inzaisa🍌karta mata zafi sosai shine ya yashigeta dukda haka tadanji
zafi saida tai ihu amma ba kaman na farkon ba Ammar sai sambatu yake kaman ba
yayanta ba yace soo swt lyk honey yanayi yana mata kiss yana shafa boob sai 12 ya
kyaleta bawai dan ya koshiba saidan yatuna bataci abinci ba….Ameesha tagaji sosai
dan Ammar gwarzon maxane shiyamata wanka sukaje dinning sukaci abinci batada karfi
ko kadan sai kallonta yake
Maman shakur
[08/09 9:03 AM] Aishat muh’d:
Sai kallonta yake tawani kara burgeshi yanda gashinta ya barbazu ga lema lema a
jikin gashin tai wani haske lebenta yakara pink kawai yaji yanason karawa…ahankali
tace yaya menene naga kana kallona yace bari muyi salla zan fada miki suka gamaci
sukai sallan azahar suna gama sallan yadauke ta cak sai kan gado kai ranan Ameesha
tasha wahala dan sai 3:30 Ammar yaji ya gamsu Ameesha ta galabaita sosai bata da
karfi da sauri Ammar yamata wanka yasa mata kaya yaje yay nashi yafara shiryawa
sauri sauri dan yakusa latti…yana gamawa yazo ya tsugguna gabanta yakamo hanunta
yace beauty ki kulanmin da kanki tafara kuka ya rungumeta yace i luv u bazan dadeba
kinji ina tafiya ita matan samra sunanta zatazo kinjiko tace tooo yakara rungumeta
yay mata kiss sosai sanan yamike yatafi haryakai falo yaji tace yaya ya tsaya ya
juyo da gudu tazo ta rungumeshi tamai kiss a kumatu tace i luv u ya kalleta yace a
matsayin yaya ko miji???taji kunya tarufe ido tace saika dawo daga tafiyan za n
fadama yakara mata kiss yatafi sai bye bye take mishi tana hawaye…
Maman shakur
[08/09 9:14 AM] Aishat muh’d:
Tunda Ammar yatafi Ameesha kedan zazzabi zazzabi tana matukar kewan mijinta dukda
kullum suna waya kuma samra na debe mata kewa..ayanzu ta tabbatar tana son mijinta
bata iya zama a dakinta sai nashi .dakinshi na kwantar mata da hankali intana zaune
a dakin saita dinga ganin kaman yana wurin hakadai tadinga rayuwan kullum addu’an
ta Allah ya dawo dashi lpy…….
Bangaren doc faruq iyayenshi sun hadashi aure da wata yarinyar sunanta humairat
tanada kirki yar makotan sune to Alhamdulillah suna zaman lpy tana iyakan kokarin
ta na kula dashi da mantar dashi Amina amma abun ya faskara Amina will always be in
his heart….
Ammar yau watan shi daya da sati daya yaune zai dawo Ameesha sai murna take tamishi
girki kala kala saidai batada lpy samra tayi tayi suje asibiti taki saitace amai
ne kawai da ciwon kai so no need…..hakadai suka kammala abinci taje taci uban su
kwalliya tasa wasu english wears skinny jeans blue dawata karaman farin shimi sai
ta daura boyfriend jacket blue a sama takam kanta da ribon fari tasa dan kunne mai
suna oooooo.shima fari..tasa turaruka tai bala’in kyau….
Maman shakur
[08/09 9:22 AM] Aishat muh’d:
Ta kwanta kan gado dan yace biyar na yamma zai shigo tana kwanciya abunku damai
ciki bacci yay awon gaba da ita cikin bacci taji kaman ana shafata ahankali tabu
ido taga yaya mikewan dazatayi ta rungumeshi taji amai yazo mata da gudu tai bayi
yabiyota sai kwara amai take yana mata sannu suka fito yakira samra yace dama bata
da lpy ne??tace oga tunda katafi take rashin lpy nayi nayi da ita muje clinic taki
yabata rai ya kalleta yace kinason ki kashe kanki ko?ko hutawa baiyiba yadauko
hijab yasa mata yajata sai asibiti gwajin farko aka cemishi congratulations ur wife
is pregnant 1 month old yay murna yay tsalle ya rungumeta yayima doctors da nurses
kyauta kudi ranan yasata amota suka dawo gida yaje yamaida samra saboda su soye da
kyau…yana dawowa yaganta zaune tana shan kankara yabata rai yace kinason babyna
yasamu ciwon sanyi ne??tai dariya tace yaya baby da ko mutun bai riga yazamaba
yakara daure fuska ya karbe kankaran yaje ya ajiye ya dawo yace banaso karki
karasha
Maman shakur
[08/09 9:34 AM] Aishat muh’d:
Tace yes sir ranka shidade ur wish is my command, yakara matso kusa da ita yace u
seems very free to me yau mesa???ta dade tana kallonshi saiga hawaye yay maza ya
share mata yace sorry karki kuka bansan tambayan zata bata miki raiba…takalleshi
tace yaya yau zan fadama i really luv uu ya kalleta yace as yaya or miji????tace as
my miji tace yaya dan Allah kayakuri kayafemin abunda namaka abaya yace mata
shiiiiiii you just made me d happiest man on earth today shima hawaye ya zubo mishi
yace Ameesha nagode miki sosai dakika soni i luv u soo very much Ameesha tace and
i luv u more my yaya Ammar sukai hugging juna yakai mata kiss tunda take bata taba
jin dadin kiss din dayake mataba saina yau tabashi hadinkai kowanensu yafita daga
hayyacinshi ranan afalo din kan kujera akayi sai 10 suka gama ranan Ammar yashimata
albarka har saida tace ya isa haka dan yaji dadi ranan kaman tasashi a aljanna
jiyake kaman ya maidata ciki
Maman shakur
[08/09 9:42 AM] Aishat muh’d:
Haka suka cigaba da zaman lpy kullum Ammar na like da ita baya barinta yin komi
yana k ula da ita ko baccin ranta bayaso…ita kuma duk wanu abunda zaisa Ammar farin
ciki tana yinshi itama tana sonshi sosai Lokacin da cikinta yay wata uku saitaji
babu abunda ta tsana irin Ammar ya kusan ceta (Dama haka abun yake ciki kala kala
ne kowane da irin nata akwai mazan da idan mace nada ciki basu tausaya mata
alokacin nema suke kara takurawa su dameka and baida kyau hakan maza i na kira
gareku kudinga tausayin mata masu ciki ba’ace karkuyiba but once in a while too
much of having sexs wen a woman is pregnant yanasa mace tayi loosening baby
din.wasu kaga sunyi bari wasu kuma kaga maransu na ciwo wanda ake kira da ABDOMINAL
PAIN maza mu gyara and mata in mazanmu suka kasance haka bada fada zakisa yagane ba
zaki mishi bayani ta cikin kwanciyar hankali saboda yagane wot u are going through)
Maman shakur
[08/09 9:49 AM] Aishat muh’d:
Abun nadamun Ammar gashi akwai son gurasa although Ameesha dince taba tashi duk
Lokacin dayakeso bashi take gashi yanzu ciki yace bayaso Ammar yay ma wani doc
bayani doc din yace yay hakuri akwai stage din da cikin zai kai taji kuma take
marmari so just have patient komi zai dawo normal…haka bawan Allah yacigaba da
hakuri ita da kanta Ameesha abun na damunta yanda duk yay baki ….but bayan kaman
wata biyu suka fara zokuga Ammar sai murna yake suka cigaba da rayuwarsu cikin
kwanciyan hankali da kula da juna..
Hajjo dai har yanzu ana gidan mahaukata haukan kullum karuwa yake su Ammi Abba ya
yaranta ishaq da musa suna zuwa dubata suna mata fatan samun lpy
Lokacin da Ameesha cikinta ya shiga wata 9 Ammi tace yadawo da ita gida haka suka
tarkata sai naija
Maman shakur
[08/09 9:59 AM] Aishat muh’d:
Suna kaiwa Nigeria da 1 week wataran Ameesha ta tashi da ciwon baya sosai tafadama
Ammi aka kira Ammar duk ya rude Ammi tace sutafi suka shiga mota Ammar duk ya rude
ya rirrike Ameesha Ammi tace kaifa zaka tuka motan ka kuma dawo baya ya kalli Ammi
a rude yace wlh Ammi ban iya tukin motaba na manta ko Ameesha dake nakuda saida tai
dariya Ammi takira hisma to shinefa yakaisu clinic ana zuwako ta haifi twins maza
ranan kowa murna yake barin ma Ammar
Ranan suna yara sukaci suna hassan and husain….
Bayan arba’in yadami Ammi akabashi matarshi da yaranshi suka tafi aka cigaba da
soyayya….
Ammar ne zaune yana buga game shida twins Ameesha tafito ga katon ciki ta rike ciki
tace Ammi ban iya tukiba namanta yanda ake wlh ya kalleta yay dariya taimai gwalo
yabiyota suka shiga daki suka fada duniyar ma’aurata…..
TAMMAT BIHAMDILLAH
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah 4 making my book successful sai kunjini a
littafi nagaba mai suna DOLE KISONI!!!
Taku a kullum Aishat muhd (maman shakur
I luv u all my fans
[08/09 10:00 AM] Aishat muh’d:
Ya hayo gadon yace Ameesha kiyahakuri ban iya bin matan wajeba da naje yau danni
mai sonkine inhar bakison abu bazanso yimiki ba plz just let me make u mine allow
me to shower u with my luv and caress u….sai duk taji tausayinshi..yakamo hanunta
yace i feel lyk kissing u all over zatayi magana yace shiii plz dont reject me
banaso nai forcing dinki……yafara kissing dinta sosai yacire mata rigan gashi bai
kashe wutaba tsayawa yayi ya kalleta sosai kirjinta sunfi daukan hankalinshi luhu
luhu dasu tarufe idonta tana kakkare kirjinta yakashe musu wutan yafara kokarin
cire short din nanne tafara kuka sosai tana ihu yaya dan Allah kayahakuri u are my
brother dataji da gaske yake zai cire tarike mishi hannu tafara turashi dan tatashi
ta gudu cire tausayi yayi ya kama hanun nata ya danne yacire short din karfi ita
kuma tana kokarin kwace kanta shi Ammar tuni yafita hayyacinshi yafara kissing
dinta ko ina yasamata karfi sosai dan yaga bazata bari yayi ta arzikiba saida ya
tabbatar karfinta yakare batada wani karfin fada dashi ya jagwal gwalata son ranshi
shine yafara Addu’a saduwa da iyali…..
Maman shakur